Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

idar da sallah ban mike ba ina zaune a gurin da nai sallah na dan jingina jikina da gadon dakin sai tunane nakeyi.
Shine ya shigo dakin daga kofa ya tsaya yana fadin abinci fa ?
Sai da na shafa nace gani tafe har musa ma yana zaune falon nashigo.
Direct dining na nufa na fara kokarin bude kulolin abinci lokacin suka karaso suka zauna.
Sosai yake cin abincin hankali a kwance sai can ganin ban zuba nawa ba yake cewa ke bazaki ci bane nace na koshi.
Da sauri ya kara dago kai hannun shi rike da spoon din da ya debo abinci zai kai a bakin shi yake cewa.
Da kikaci may kika koshi nace breakfast din da mukayi dazun bana jin yunwa yanzu.
Tsuki yayi yace will eat now my friend ban son wasa da yunwa kada ki jawo wa mutane matsala.
Na dan turo baki tare da tabe fuskana nace ni wallahi ban jin cin abinci a koshe nake yace ko kici ko na dura maki shi yanzu kuwa.
Dole na zuba kama spoon hudu na dan fara ci sai dai kuma na kasa ci sosai don banjin ci din.
Daga inda yake zaune ya taso sai ganin shi nayi a gabana yana fadin oya open your mouth.
Wani kallo na watso mashi nace ni wallahi na koshi musa na ganin yaya ya mike ya nufe ya mike dama yagama cin nashi yafice a falon bayan ya dauke plate din.
Ganin da nayi da gaske yake zaiyi feeding dina da kanshi yasa na fara tura sauran abincin da sauri a bakina yana tsaye yana kallo na gani saura kaman spoon daya yasa shi jan tsaki yace kan cin abinci sai na saba maki a gidan nan.
Tunda na gane so kike kija min fita gurin maji tace na barki da yunwa cuta ya kamaki don sheri.
Ina gamawa na kora da ruwa tare da dan dafe kaina a hankali wanan ai cin zalin ne na fadi a hankali na dauka ya wuce ne ashe yajini.
Sai kawai naji ya kamo min baki yana fadin wanan bakin mai bakar magana da tsiwan tsiya sai na yi maganin shi.
Zan bude baki nai magana sai hannun shi naji a bakin nawa mikewa nayi don na gudu sai ji nayi ya rugumoni ta baya ya matse ni a jikin shi.
Cikin wata yar kara nace don Allah yaya ka sake ni na daina wallahi kayi hakkuri please ka sake ni.
Maimakon ya sake ni sai ji nayi ya kara rugomoni sosai ajikin nashi ya shiga bin jikina a hankali.
Kafana naji ba zai dauke ni ba a loka in don irin abubuwan da yake min a lokacin.
Sosai ya matse ni yadda ran shi ke so a lokacin kuma gashi na kasa hana shi.
Sai ganin abin nashi yana son wuce gona da iri nace cikin wata kasalaliyar murya don Allah dai yaya ka kayi hakkuri na tuba na daina zan dinga ci.
Hannun shi yakai a kirjina abinda yasani saurin zillewa da karfi nai kasa ke nan da sauri Allah yaban sa,a ya sake ni.
Wani irin numfashi ya sauke tare da shafo kan shi ya juya zuwa dakin shi ya barni a gurin a tsugun ne.
Cikin jin haushin abinda yai min naja kafana zuwa dakina saman gado na fada a rigingine idanuwa suka shiga kawo hawaye a lokaci guda.
Na furta ya Allah ka bani ikon cinye wanan jerabawan da nake cikin sa a cikin sauki.
Shima dakin shi ya shiga kwantawa yayi yana mamakin kan shi don bai san yadda akayi har kai ga taba wanan yarinyar ba haka yau.
May yake bukata gurin wanan yar kaunan bayabayan shi haka ne wai ?
Sai kuma yai murmushi zuciyar shi tace may tarasa acikin abubuwan matan da kake bukata ita .
Ba gashi yanzu yanzu kashiga wani bakon yanayi ba a zuciyar ka ka kasa controlling din kan ka akanta sai da ka dan taba ta ka samu natsuwa a ranka.
Ranan bai kara fitowa ko falo ba yana ciki a kumshe nima dai hakan ne ina dakina a kwance don yanzun haka kunya yadda zan hada ido da yaya yau nake ji.
Yadda yau ya hagula min jikina haka son ranshi yanzu a haka yana mashayi zan dinga bashi jikina yana yadda yaga dama dashi son ran shi.
Oho ni Fatima naga ta kaina zama da mashayi hada jiki dashi don raya sunnan ma,aiki don gujewa zunubi a kaina.
A hankali na lumshe idanuwa na har tsawon wani lokaci sai tunanen makomar rayuwa na ke yi kawai.
Bayan sallah la,asar naji fitan shi daga gidan haka yasani sauke ajiyan zuciya na fito falo na zauna da musa nan mukai ta hira akan matsalan mahaifin su.

****** ********* ******
Har kwana biyu ba wani abinda ke hadani dashi don tun ranan da ya matse ni ban yarda sam mu hada ido dashi bani ma fitowa sai naji baya gidan zan fito falo na zauna.
Yau tun safe sai nake jin bacin rai a zuciyana haka naje makaranta na dawo ban iya anyana komai ko a school.
Tunda na dawo bai gidan har karfe tara na dare ganin bai shigo ba ya dan sani cikin dan damuwa.
Ina son kiran wayan shi amma na kasa don gada ya dauka wani abune kuma zan tsiro mashi.
Musa yace min anty zan kwanta barci nake ji nace tun yanzu yace wallahi yau wasan kwallo nayi da yan unguwan nan kuma naje gidan anty maryam nai ta hawa keke da yaran unguwar kina school.
Ganin ni kadaice a falon yasa ni mikewa don nakashe tv dake aiki naje na kwanta.
Kofan shigowa aka turo tare da shigowa falon tafe yake cikin dan sagala corth din jikin shi ga kafa dan shi.
Kallo daya nai mashi na fahinci yau yayi halin shi na baya ke nan saboda yadda nagan shi yana tafiya.
Ban ko ce mai sannun da na saba ba yazo ya wuce ni hakana ya shige dakin shi.
Dakina na nufa raina a bace har na kwanta na tuna baici abinci ba duk yinin ranan.
Gashi nasan halin shi tun a gida baya cin abinci a waje shi duk inda yatafi sai ya dawo gida yake cin abinci.
Mikewa nayi tare da bude kofana na nufi dakin nashi a lokacin.
Ina tura kofan yadda na samay shi zube a kasa saman center carpet din dake tsakiyan dakin baki gado a kwance rigigin ne dashi.
Yadda na ganshi kwance sai tsoro ya kamani ga rigar shi ta sama ya wugar a gefe daya.
A hankali na karasa gaban shi idanuwan shi suna rufe alaman barci ne ya dauke shi a haka.
Durkusawa nayi a gaban shi idanuwana suna fitar da hawayen bakin ciki.
Hannu nasa a hankali na fara cire mashi takalman kafan shi sai socks da na fara zarewa a hankali.
Idanuwan shi ya bude a hankali ta dan kalle ni ban daina abinda nakeyi mai ba sai da na cire mai takalman da socks din a kafan shi.
Yace da kyat cikin wani murya ciki ciki leave me alone Fatima i want be alone for now.
A sanyaye nace mashi ka tashi ka haugadon ka ka kwanta please.
Ya lumshe idanuwan shi yace ki bar ni a nan iam ok here.
Nace ka tashi please ka haugado kada ka kwanta haka a kasa please sai na mika mashi hannu da niyar nakamashi ya mike zuwa kan gadon na shi.
Shima hannun ya mika min sai dai karfi ba daya ba sai maimakon na dago shi ya mikw sai jana yayi zuwa jikin shi.
Tankar na kurma ihu a lokacin don irin yadda nake jazuciya na a lokacin.
Kokarin mikewa nayi amma sai naji ya sake rike ni a jikin shi tare da fadin shiii
Idanuwa na na lumshe cikin bacin rai, don na gane may yake nufi da hakan da yace min wai nai shiru.
Yayi wani irin jan numfashi har sai da naji shi a cikin raina a lokaci guda.
Cikin karfin hali nai magana a hankali nace ka tashi ka hau gado ko kai wanka ko zakaji karfin jikin ka.
Ya kara bude idanuwan shi da kyat yace tunda kina son inyi kamani nai wanka please ?
Mikewa nayi da na samu ya sakeni na nufi bathroom na hada mai ruwa da kyat na samu ya mike yana rike da hannu na na dago shi rike da hannu zuwa kofan shiga bayin tun a gabana naga yana kokarin cire kayan jikin shi haka yasa ni komawa baya da sauri na bar dakin.
Muryan shi naji yana fadin don't go anywhere na fada maki ko na bata maki rai.
Na ja na tsaya tare da rintse idanuwa na shiga wani irin damuwa mara fasalin fadi.
Gurin wardrobe din kayan shi na nufa na ciro mashi wasu kayan barci na aje mai saman gadon shi.
Na tattara kayan da ya cire na watsa su inda yake tara kayan wankin shi.
Fita nayi zuwa kitchen na hado mai ruwan shayin da yake sa na dafa mai duk dare.

Na shigo dakin da flask da cup a hannu na yana zaune saman gado daure da towel a jikin shi iya kugun shi.
Sai da na aje flask din nake cewa ka sanya kayan ka gasu nan a gefe na aje maka.
Bai yi magana ba sai kallon kayan da na aje mashi saman gadon yayi kawai.
Na sake cewa ga ruwan shayin ka nan idan zaka samu sha yau.
Bina kawai yayi da ido kamar a ranan ya fara gani na.
Juyawa nayi sai muryan shi naji again yana cewa kada ki fita ki tsaya a nan zaki kwana.
Dam dam naji gaba ya bada na dago kai da sauri ina kallon shi.
Sai kuma naji jikina yai wani irin san yi cikin sanyi murya nake cewa zan je na kashe wuta a dakina.
Daga haka nafita daga dakin na dade zaune a bakin gadona ina faman tunane kala kala a zuciyata.
Banda yadda zanyi dole na mike na shirya yadda ya dace mace tayi idan zata turaka gun maigidan ta kwana.
Kwace na samay shi a dakin yayi dadaya a saman gado hakan yasa na gane cewa yayi barci ne a lokacin.
Duban flask din da na aje mai nayi yana nan yadda na barshi bai taba ba, a hankali na taka gefe daya na gadon na kwanta a hankali kada yaji motsina ya falka.
Nasa hannu na kashe wutan dakin na makure a gefe daya a tsorace don yauce karo na farko da zan hada makwanci da na miji.
Kuma sai gashi mijin sunnan nawa a buge yake a cikin kayan maye don dole kuma nai mashi biyayya a hakan.
Cak naji hannun shi a saman jikina tare da mirgino ya kan kamay ni a hakan.
Ji nayi duk da ina a tsorace ya sake wani irin ajiyan zuciya lokaci guda idanuwa na naruntse cikin jin kuna haka a raina.
A sannu yafara bin part din jikina yadda yake so sai runtse idanuwa nake don bacin ran dake addabana a lokacin.
Sannu sanu yake komai zakace ba,a cikin maye yake ba a lokacin, don irin yadda yake takon sallon shi a gare ni.
Duk irin yadda nai tsanmani zai kasance don a buge yake abin na sadauki ya wuce haka.
Don sosai ya canza min sallon shi a ranan wani irin mahaukacin soyayya da maza keyi ya nuna min a wanan daren don sai kusan asubu nasamu ya sarara min.
Nai kuka nayi ihu nayi yakusa duk a banza nakeyi don babu maceci a cikin wanan daren gare ni.
Haka yasa barcin dana dan samu yasa mu makara sai guraren tara na safe na falka da kyat na bude idanuwana da sukai min nauyi.
Dakin nake bi da kallo har nakai idanuwa na inda yake kwance ya kifa cikin shi daga shi sai dan towel din daya yafa daga saman shi kadan ya rufe al,auran shi dashi.
Da kyat na iya mikewa a hankali na lalubi rigar barci na dayake a kasa yashe, na nufi kofan dakin bayan na saka rigan.
Nabar dakin zuwa dakina a falo naji motsi a kitchen ashe musane yake min wanke wanke a ciki.
Dakina na shiga na fada bayi tare da sake majikina ruwan masu zafi ban san lokacin da na saka kara ba.
Sai da na gasu sosai a cikin ruwan sannan nai wanka tsarki na fito da kyat na tayar da sallah.
Haka na daure nafito na hada abin karyawa wanda dakyat nagama hadawo don zazzabin da ya rufe min jikina a lokacin.
Dakina na koma na kwanta ke nan wayana dake gefe na yai kara a lokaci daya da kwanciyana.
Maryam ce ina dauka take cewa banga kin shigo school bane yau madam.
Da kyat na iya bude bakina nace banda lafiya ne yau anty tace subbahanallahi may ke damunki Bintu?
Maimakon na bata amsa sai na sa mata kukan takaici kawai hankalinta a tashe tace kashe wayan gani nan zuwa yanzu.
Zazzabine mai karfi ya rufe ni a lokaci daya ina dunkule a cikin bargo idanuwa a rufe naji an shigo dakin.
Bai min magana ba sai tsayawan da yayi yana kallon yadda nake kaduwa a cikin bargo kawai.
Takawa yayi har bakin gadon tare da yanen bargon a hankali dunkule nake idanuwa na a rufe hannun shi yakai a saman wuyana a hankali.
Zanfin da yaji a jikina yasa shi faduwan gaba don shi kanshi yasan yadda yai min bai kyauta min ba a daren jiya din.
Dan tsuki yayi tare da daure fuskan yace ke nasan idon ki biyu may ke damun ki ne haka ?
Nikan gyara kwanciya nayi tare da kara dunkulewa dakyau guri guda.
Muryan maryam ce dakw ta kwada sallama daga kofa yashi amsawa tare da fitowa daga dakin suka gaisa yana tambayan lafiyan ta.
Tace ina Bintu take ?
Ya bata amsa da tana ciki ya wuce baiso shigowan maryam gidan ba a lokacin.
Da sauri ta karaso gareni tana cewa Bintu subbahanallahi ashe serious ne haka may ke samunki ne wai haka ?
Banda lafiya kawai na bata amsa dashi tare da kara dunkulewa kawai.
Fita tayi ta samay shi zaune yana cin abincin breakfast tace yaya an ashe Bintu bata da lafiya ne naje school ban ganta ba shine na biyo ta nagani.
Yace mata Umm kawai yaci gaba da kurba shayin shi kawai.
Ta sake cewa tasha magani ne to ?
Yace may tace maki yana damuntane ?
Batai magana ba sai dai hawayen da naga tanayi kawai a idanuwan ta.
Bari yanzu zan fita na sayo mata magani yabata amsa tace ba,a zuwa asibiti naji zafin jikin sosai ne fa.
Yace fir god sake ki barni da surutun nan kamar wata yar jarida can nace maki zan sayo mata magani yanzu idan na karya ko?
Shiru tayi ta mike zata koma dakin yaks cewa ba barci takeyi ba ki barta kawai ki tafi ai ina gida bazan tafi nisa ba .
Kallon mamaki tai mashi kamar mara gaskiya kodai yaiwa yar mutane wani mugun abune wai.
Bari nai sallama da ita na tafito ke zo ki fice min a gida ban son gulman tsiya ya fadi cikin daure fuskan shi.
Da mamaki take kallon shi batai magana ba ta juya zata fita yace ke dakata sai taja ta tsaya guri daya yace idan naji kin fadawa wani Fatima bata da lafiya wallahi sai na saba maki harda munafukin mijin ki kuwa.
Fita tayi daga gidan kamar yadda ya umurce ta gida ta koma bata koma school ba ranan.
Bashar yai mamakin ganin ta a gida yake tambayan ta ko lafiya ta dawo a lokacin .
Tace lafiya sai dai Bintu ce wallahi bata da lafiya sosai naje gidan kuma yaya ya koreni harda gargadina idan na fadawa wani sai yaci mutunci na.
Dariya taga Bashar din nayi mata yace ai maganin ki ke nan ina ke ina zuwa gidan mutane gulma kuma.
Shima fa haka yace min yace kingani tace wallahi yace kokai na fadawa sai ya saba min .
Dariya yayi yace mugu yasan abinda yaiwa yar mutane shine yake jin kunya mana kada aji.
Kallon shi tayi cikin mamaki tace may yai mata yaya yace auke kin manta da naki ke nan ko abinda akai maki da kikazo gidan nan kika lamay muna ahine shima nake ganin yau yai mata.
Sai wani shu,umin murmushi ta sake tace Allah sarki Bintu har tabani tausayi wallahi.
Amma kuma shine don keta zai hana a taimaka mata wallahi yaya sadauki mugune Allah, bakaga yadda ya sha min toka ba wai na fita na bar mashi gidan shi.
Sun kai wani lokaci da Bashar suna maganan cikin tausaya min ya fita yabar gidan.
Kiran wayan Sadauki yayi yana ina yace yana gida kuma bai samun fitowa yace gashi tafe kafin yace kada kazo har Bashar din ya kashe wayan shi ko.
Ina kwance naji yana tabani cikin barci na bude idanuwa na da kyat shine tsaye da cup din ruwa da magani a hannun shi.
Yace cikin daure fuska tashi kisha magani nace a hankali naji sauki ban sha sai ya tuna ban son shan magani dama yace idan baki sha ba wallahi zan kira ai maki allura yanzu ragguwan banza kawai.
Jin za ai min allura yasa namike da sauri ina hararan shi na karbi maganin nasha da kyat na iya hadewa.
Na koma na kwanta ina wai wai tare da kara rufe kaina gyara min kwanciya yayi ya kashe A C dake aiki a dakin.
Yafita falo ya koma ya zaina shida musa yana fada ma musa wai yau banda lafiya ne shiyasa nake kwance.
Can yaji anshigo gidan ya daga kai Bashar ne ya gani yace cikin daure fuska kai kuma may yakawo ka ne wai nace ma yau hutu nake so fa.
Yace au don nazo nayi laifi ke nan ko yace dana sani na wuce school wajen madam dina yafi min zuwa nan ai min wulakanci haka.
Ya zauna yana fafin kaunata tana school ita ma ko ?
Yace bataje bata jin dafin jikin ta yau da sauri bashar yace subbahanallahi may yasa may ta kuma ?
Sai da yai dan tsuki yake cewa fever ne kawai ke dan damun ta.
Kallon yadda sadauki ya daure fuska yayi ga dariya nadon kamashi amma ya dake inda ya yakushe shi a wuya da gefen fuska dana wuya yace subbahanallahi may kuma ya yakushe ma fuska haka kamar kayi dabe da mussa haka?
Yace kai dan iska ban sani ba mutune kaman yan jarida dakai da matarka ban san wanda yafi gulma ba wallahi.
Don Allah daka ta man kaman fa kasha yakusa nake gani jiya dakata mu gani mana.
Filon kujera dake gefwn shi ya dauka ya jefa mashi a fuska ya cabe yana cewa oho yanzu nagane kace min ka shigo gari kawai mutumina.
Fita min gida kaima watau munafukan matar ka taje ta fada maka shine kazo don ka karas da idon ka ko ?
No kadain kiramin da mata munafuka ni Maryam bata dawo gida ba tana makaranta kuma ba abinda ta fada min zuwa nayi mutafi illela gurin zancen kayan nan da zasu shigo muna.
Yace cikin taba baki ni yau ba inda zan tafi don wanan raguwar banzan ta kawo min cikas sai shegen rakin tsiya kamar wata jaririya can da ita.
Kai man wallahi ka fadi gaskiya abinda ake lalashin mace kodai kai kai mata may gaba daya ne wai ka illanta masu yarinya ga banza saboda alluran ku na yan kwallo na maka caji ko ?
Kaidai dan iska ne wallahi bashar kashe ta ma nayi ba illantawa ba bar gida don Allah naji da abindake damuna ni please.
Sai yaja tsuki yace ni wallahi maji ce bani ma son taji zancen nan Allah, bashar yace a ina zataji shi.
Gurin maryam mana bashar yace haba kai ina tana ma fara fadin wan nan magana ina bazata fadi ba zanyi warning din ta ai.
Amma sai dai sun makara don suna magan har maryam takira wayan mama tana fada mata cewa maji yaufa sai ki dafawa yarki bagaruwa don komai zam wallahi.
Murmushi maji tayi tace masha Allahu nan take cewa sai dai bata da lafiya tana can nade kuma na tafi yaya ya kore ni.
Suna gama waya mama tashirya sai gidan mu wanan ne karo na farko da tazo gidan namu tun bayan gama bukin mu.
Suna hiran su a falo suna dariya sai jin sallaman ta sukayi a falon kawai.
Damm gaban shi ya fadi ya dukar da kanshi a kasa haka kawai yaji yau ba zai iya hada ido da maji din ba karo na farko kenan a rayuwan shi.
Suna gaishe ta bata tsaya amsa masu ba da dadi take fadin ina dakin fatiman yake ne da hannu ya nuna mata.
A hankali tasa hannu ta daga bargon da nake ciki a rufe a lokacin saboda maganin da nasha har na fara zufan jin sauki fever ya dan sauka min sai dai jikin nawa akwai sauran zafi still.
Jin an tabani yasa na dan bude idona a hankali mamace na gani tsaye a kaina tace Fatima yaya jikin naki ina kokarin tashi take ce min koma ki kwanta abinki.
Kinsha magani ko nace mata cikin karfin hali eh mama ta kara min sannu da jikin na amsa da kyat tare da dan mikewa zaune na dukar da idona sam ban iya hada ido da mama din yau.
Bathroom naga ta nufa saida ta cika kwamin wankan da ruwa ta kawo wani gari ta zuba tace na tashi nashiga ciki na zauna zan dan ji daman jiki na taimin sallama ta fita abinta.
A falo ta samay sunyi zaune zugun da su sai jira yake yaji fadan da zatai mai sai dai tanafito ta dan zauna tana cewa nashigo ban tsaya mu gausa ba hankalina ya daga naga hakin da diyata take ciki.
Tace sai ai ta hakkuri da mata Allah yai maku albarka yabaku zuria dayyaba na gari masu albarka irin ku.
Ni zan koma sai anjima kazo ka dauko maku abinci kazo dashi tunda nasan bazata iya komai ba ita.
Mama ta mike ta fita tana masu sallama ta wuce zuwa gida nan ta barsu zaune cikin kunya.
Yace sai na batawa maryam rai wallahi haba dai akan may kuma may taimaka zaka saba mata kuma daga taimako
Kwarai naji dadin abinda mama ta taimaka min dashi haka yasa dana fito ban kwanta ba sai yunwan da nake ji kawai.
Shigowan shi dakin yasani saurin dukar da kaina yace yaya jikin naki da sauki nace mashi kawai.
Kin karya kuwa ya tambaye ni cikin son sani ko na karya sa safe nace a,a a hankali juyawa yayi yafita daga dakin.
Zuwa can sai gashi ya shigo dauke da cup din tea mai kauri a hannun shi daga gefe na ya zauna tare da

Please Login or Register in order to submit comment