Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

a kofan gida tsaye da namiji duk wanda ya wuce yai miki tir da halinki ko?
To mama kin san ko waye da,zaki kore min mai shi mama bari naje naga ko waye nadawo, kawai sai ta shiga daki ta shiga gyara fuskan ta tsab ta saka hijjab din ta sai waje.
Mama dake waje ta rike habar ta cikin mamaki sai cewa tayi ikon Allah yaran yanzu Allah ya kyauta kawai.
Raiha tana fita taga gidan su tunfitowan ta ya kura mata ido yana kare mata kallo nan yasan yarinyar tayi mashi ga komai kuma,zai more mata sosai idan yai sa,a ta yarda da bukatan shi gare ta.
Dan waige waige taks don bata ga mai neman taba a lokacin sai wani bakar mota mai tsada da ta hango, daga wajen gidan su, dan nesa kadan da gidan.
Hon din da mutumin dake cikin motar yayi yasa tagane shine mai neman ta a lokacin.
Raiha ta nufi gurin a cikin mamaki don ita duk iya sanin ta,bata da saurayin da keda koda karamar mota balle wanan dirkekiyar motan dake gaban ta.
Mutimin da tagani a motar bata taba ganin shi ba,a,rayuwan ta don haka sai tai tsanmanin ba gurin ta yazo ba.
Sai taji yace malama,Raiha ko ?
Eh nice
Bisimillah shigo daga ciki mana ko kina tsoro ne kuma.
Tai wani irin har da idanuwan ta ce tsoron may zanji kawai dai ban gane ka bane dai.
Bazaki gane ni ba,asalima baki sanni ba ni ne dai na,san ki ta hanyar gane gane na nahagonki kawai.
Shine na biyo ki har nagane gidan ku ne nan sai yau na yanke shawaran nazo gurin ki dafatan zaki fahince ni ai.
Wani kallo tai mai kamar bata yarda da,zancen shi ba sai tace mai a ina ka ganni ne ?
Sai da yai murmushi sannan yace a gurin birthday din Salim murmushi tayi don tasan anyi hakan .
To amma duk tsararun yan matan;dake gurin bai gansu bane sai ita zaizo gurin ta, sai kuma,wata zuciya tabata amsa dacewa kece kikai masa kawai a gurin.
IkonnAllah tace a fili tare da,fadin shine kabiyo ni har gida kuma ?
Yace eh mana ko nayi laifi ne tace bance ba yace to sunana Abdul amma ana kirana duwel ne don haka abokaina ke kirana dashi.
Hmm tau nagode da,har ka zabi kazo guri na,dafatan lafiya kazo har gidan mu a,kaina.
Murmushi guy din yadan yi tare da,cewa ai tunda kika ganni a gurin ki ke ma kin san alheri ne yakawoni gareni da,fatan zaki fahinci manufata a,gare ki batare da kin fassara min zance na ba.
Murmushi Raiha tamayar mashi tana cewa da fatan zan samay ka mai cika alkawari nima.
Nan suka tsaya suna dan kara fahintar da junan su kan shi tare da dan hira yana fada mata ko shi waye da inda yake aiki.
Ganin yamma tayi sosai tasan mahaifinta zai iya dawowa a lokacin yasa ta yi mashi sallama ta,shiga gida da fara,anta.
Tana shiga takasa boye farin cikin ta take cewa mama yau saura kiris ki kore min sa,a ta kin kuwa ga mutumin da yazo gurina ne.
Uwar ta mayar da hankalinta akan yar ta tana sauraren bayan nin da takd mata akan bakon ta.
Har saida mahaifinta ya shigo gidan suka bar zancen don gudun kada yaji zancen su.
Tun daga wanan ranan suka hada alaka a tsakanin su ita da Abdul din guy din da ya tafi mata da imanin ta gurin son ta.
Ba uwarta ba har mahaifin ta saida ya,san da zaman Abdul din don masifan son da Raiha take mashi.
Wasa wasa Abdul ya fara dan test din Raiha da,wasu yan abubuwan da yake son sani ko tasan da su a sabon sallon so da matasan yanzu ke ciki yanzu.
Bai samu matsala ba don ya samay ta yarinya ce yar rock sosai ba wasa don haka harkoki suka fara tafiya a tsakanin su ba bata lokaci.




ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
[16/12, 00:22] Maryam Ummu Firdausi Group Ismail: IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE,,,,

A LOKACIN MU KE,,,


Waya take sai ko mama dake kusa da ita bata iya jin may take fadi a,wayan , saboda matukar tausa muryan ta da tayi ga wayan.
Sai yar dariyar da tayine yasa mama dake zaune saman kujera yar tsugunno dago kai tana mata kallon mahaukaciya.
Ta dan dauki lokaci tana wayan cikin jin dadin abinda ake fada mata ga,wayan wanda babu maijin ta balle a san abinda su ke fadi.
Mikewa,tayi zuwa cikin dakin su inda ta kwanta saman dan gadon katakon dake dakin mahaifiyar nata.
Nan ta shige cikin katon hijjab ta rufe kanta sai dai hannunta na akan gaban ta zuwa kirjin ta a hankali take dan shafa,su don kada a gane may take a lokacin.
Nan taci gaba da,wayan ta na tsawon lokaci mai tsawo sannan tai wani mike barci ya dauke ta.
Haka mahaifiyar ta ta shigo dakin daga gurin girkin da take yi ta samay ta kwance tana barci,
A fili ta furta kai amma,anyi malalaciyar yarinya gurin nan yanzu barci kikayi ashe ni ina jiranki ki min shara a,tsakar gida.
Nan dai uwar dole itace ta karasa aikin ta,da kan ta inda Raiha bata farka ba sai bayan sallah azahar ko shi sai da kyat uwar ta,tayar da ita don tai sallah.
Bayan ta gama cin abinci a lokacin har uwarta na zance dora girkin dare don yamma tayi sai ga Raihanatu tafito a cikin shiga na fita da katon hijjab din ta har kasa.
Sai dai kassh da mutum zaiga mai ta sa a kasan ta da yayi tir da Allah waddai da irin shigar ta haka.
A,a Raihatu ina kuma zaki a wanan lokacin bayan yamma ya riga da yayi ko?
Mama dan wani guri ne zan tafi ba,wai dadewa zanyi ba yanzun zan dawo mama.
Tana fita bata tsaya ba sai shagon sayen kayan mayen su wand kamar kullun gurin ya zama majalissan matasa yan maye kala kala.
Duk da jami,an tsaro suna kawo masu samay akoda yaushe suna zuwa kama mata a gurin masu dabian shaye shaye.
Can ta kutsa tashige daga ciki gudun kada wani yagan ta a gurin don gudun ganin idon sani.
Brosha na ganin ta a lokacin yana mikawa Umar kayan harkan shi Umar wanda yake tsaye da bakaken kaya fuskan shi a murtuke.
Burosha yana ganin ta ya fara washe bakin shi cikin farin ciki da ganin ta yana cewa
A,a yau mutumiyar an shigo ke nan kayan aiki sun kare ke nan dai ko don ba,a ganin ku sai rana,tai zafi.
Ya dauko canji zai mikawa Umar yake ce ko yau din ma,za,a barmata canjin ne dan wancan katon ma naga kai ka biya mata.
Wani kallo Umar ya watsa wa Raiha yace cikin dakiya don Allah ka,sallamay ni don kasan ban son ina dadewa a gurin nan naku,
Raiha cikin yatsune fuska tace aikowa ma,sauri yake don ba wanda yazo don ya tsaya .
Kamar Umar ya bata amsa har ya dan bude baki da zuman yai magana sai kuma yaja bakin shi yai shiru .
Borasha ya mika mai canjin shi yai gaba bai tsaya bin ta kan raiha ba balle ya kulata ma.
Bin shi Raiha tayi da kallo tana fadin ji shi kamar wani mutumin kirki wai sauri yake bai son a gan shi.
Brosha yace to ke nan fa wanan zubulelen hijjab da kika,sa wa zai dauka ba islamiya zaki a haka ba .
Dallah gafara malam nagafa kafara saka min ido don tsokanarka ya fara yi min yawa fa.
Dan sa ido kawai ina ruwan ka da shigata wanan nayi ne kawai don batar da sau amma a ciki ai shigar manya ne nayi sai ta dan daga mashi hijjab din ta inda ya hago wani matsatsen rigar da ta,sa duk nonuwan ta sun dan bultso a gaba sai dan guntun buje na zuwa part dakd saye a kunkurun ta iya cinya kawai.
Kai brosha ya daga tare da fadin kai amma Raiha kin kai shu,uma irin wanan shigar haka sai ina?
Don dai nasan da,akwai inda kike nufi zuwa da wanan shigar haka da kika boye cikin wanan katon hijjab din naki.
Tai wani har da idanuwan ta tana cewa ashe ka gane ke nan mazan, yau casu gare mu har dare shiyasa na dauki kayan aikina don ya taimaka min a can,
Tirka sa ki ce yau akwai babban harka ke nan raiha don nasan mutanen mu zasu hadu a gurin,
Tace hakane amma ba,wai irin wa yan nan ba wanan gayu ne masu harka da kwalabe da manyan wa yan nan,
Nima hanya akai min don naje naba idona abinci ko zanyi cafka a can don kasan ala,amarin sai da kwaskwarima ciki wanan lokacin don gamu nan birjit ko ina kowa na rabon ido yasamu mai cafkan shi.
Gaskiyan ki Raiha nima nasan sai da haka al,amarin don abin ba,a cewa komai.
Aje lafiya a dawo lafiya a yo muna kamu babban giwa mu sha shagalin mu muma ga,aljihun shi.
Ta,wuce tana tafiya a cikin rangaji da layi irin nasu na mashaya da suka goge a fagen boyon kan su, don batar da kaman nin su ga mutane.

****** ********* ******
Guri ne mai kyau da,shuke, shuke ko ina bakajin komai sai sautin kidan dake tashi na turan ci na mawakan Afrika.
Tana fita daga cikin napep din da ya kawo ta ta samu dan nesa kadan ta cire hijjab din dake a jikin ta tare da dan kara gyara tufafin dake jikin ta.
A hankali take takon ta zuwa inda mutane sukai dan dazo akasarin maza da matan gurin zakace ko ba diyan gari bane.
Don irin shigar su da kuma aakin kan su sai mutum ya rantse cewa ai a wata kasar arna ya ke ba cikin garin sokoto ba ma gari shehu usman dan fodio.
Mutumin da yai gwagwalmaya akan addini a kasa da,watsa su har sauran kasashen duniya don amfanin al,umma.
Amma,yau sai gashi a,kasan shi garin shi duniya da lokaci yasa matasan kasar kwaso akidar yahudawa suna yadawa da cusa shi ga,sauran masu tasowa na baya.
Wanda ba,a sokoto ba kawai yanzu ko ina a kasashen hausaw a na samun wanan akido jin na koyan akidar wasu da,al,adun su.
Allah ka tausaya muna ka,shirya muna al,umman mu yaran mu kan,nen da ma,sauran yan uwa musulmai baki daya,
Da farkon shigan Raiha a guein ta dan sha jinin jikin ta don tana ganin abinda yafi karfin idanuwan ta.
Sai da ta hadu da,wasu kawayen ta biyu haka yadan sata sake jiki dama can sune suka gaiyato ta gurin.
Daga inda take a zaune tana bin mutanen gurin da,kallo a fakaice tana kallon irin shigar da mata da mazan gurin sukayi abin sai shukaran kawai.
Don nata shiga ai mai sauki ne bisa ga na wasu yan matan yadda suka saka dan mitsitsin abu a jikin su abin ba dadin gani
Raiha sai tarena kanta a guri don taga iyakar wayewa a gurin yan duniyan da suka fita iya duniyan ci sosai.
Taro yai tsit saboda fara gabatar da bukin da,aka,soma wanda suka ce sunyi shi ne don tunawa da kafa gungiyar su mai shekara biyar da,kafuwa yanzu.
Inda,wasun su sin mutu wasu kuma,sun dain harka suna wani kasar haka dai maigabatar wa yai ta bayane na,shirmay a guri a na ihu da,sowa irin na yan iskan matasan zamanin nan.
Sai kuma aka fara rawa da da,zagaye duk wanda aka jefa a bu ya fada a kan shi dole ya fito yai rawa ko a ci mai shi taran kudi.
Irin wanan jifan ne koda aka jefo sai abin yafada akan jikin Raiha wace ke can ta juya tana magana da kawar ta.
Jin an sa ihu yasata juyawa don ganin may akewa ihu haka,sai jin kyalen rawan tayi a kan ta inda,zasuyi rawa da,wani sauri dan dogo fari dashi.
Dole badon Raiha ta so ba ta mike tafita filin don bata da kudin biyan tara har dubu biyar idan bazakai rawan show ba.
Fitowan ta yasa mutane da,dama gurin suka,san da,zuwan ta a,filin, inda aka sa masu kidan tausi watau cool music,
Rawa na ban mamaki sukayi da saurayin a filin inda,suka bada show yaron ya,dinga juyata yadda ake rawan kidan na ai nahi.
Wanan abin ne ya haska Raiha,a idon mutane don dama Raiha yarinya ce mai kiran mata duk wani abinda ake so gajikin mace ta mallake shi ko.
Wani matashi wanda tun fara,event din ya kafa hular shi a gaban goshi kamar baya kallon abinda ke faruwa a gurin ya mayar da hankalin shi a kan raiha,sosai.
Yarinyar ta,tafi da imanin shi don haka ya yanke shawara a,ran shi cewa dole ne ya nemay ta don ya gana da ita,yadda yake so.

****** ********* ******
Yanzu abubuwan sun dan yi sanyi wa Maji akan Sadauki don tun ranan da tai mafada sai ta dan samu sauki daga gare shi.
Don haka shawaran hajiyan masa yai mata rana a gurin ta sosai maimakon fada na fitan arziki ga yaron yanzu nasiha da ban baki yafi komai sauki ga yaron yau.
Don yanzu sam ba ruwan shi da kowa gidan kwata kwata yafita batun yaran su amma fa idan ka,shiga shirgin shi duk da haka bai ragawa mutum.
Safiya ce matan gidan kowa sai harkan gaban ta takeyi ba,ruwan wata da wata a gidan kowa tasa tafisshe ta haka zaman su yake.
Sallaman Bintu ya,dakatar da Maji daga aikin da takeyi daga cikin uwar dakin ta.
Tafito suna gaisawa da maji a cikin mutunci da ladabi da tsintsiya a hannun ta Bintu sai take mika mata ledan da,gwagon ta, ta bata ta kawo wa maji din.
Tare kuma da karban tsintsiyar dake hannun Maji Bintu ta karba duk da Maji ta so hanata amma yadda ta marairaice yasa Maji mika mata tsintsiyan sharan.
Nan ta kara yabawa da hankali da tarbiyan yarinyar tana dama ace nice da haihuwar wanan yarinyar ma hankali da sanin ya kamata haka.
Tas ranan Bintu taiwa dakin tare da kawar da komatsan dake a fili ta,shige mata dasu daga ciki don yanzu dama duk Maji ta sukurkuce bata da,wani kuzari a jikin ta saboda dafin bakin cikin dan ta ya fara tabata sosai.
Bayan Bintu ta gama da gyara waje ta kofan part din Maji ne ta shigo dakin tana,saye da dan hijjab din ta mairuwan cingan .
Tana cewa Mama na rarage ni zan tafi gida kada gwago taga na dade ban dawo ba.
Nagode Fatima Bintu Allah yai maki albarka Allah ya albarkaci ruwan ki, Bintu ta amsa cikin yar muryan ta, da Ameen mama nagode.
Ta fita daga gidan matan gidan sai binta da kallo suke da take aikin suna mamaki don dai su sun san yaran su basu iya wanan aiki da yar karamar yarinya tayi haka.
Duk wanda ya,shigo ya,samu yadda Bintu ta gyarawa Maji guri sai yai maga suce kai Maji amma yau kan kun sha aiki sosai maji waban gyaran guri haka.
Tace wa Ameera bani fa nayi shi ba yar gidan hajiyar masa ce ta gyara min shi haka ta shigo ta samu ina shara sai ta karba shine tai min wanan aikin haka,
Yarinya yar albarka da ita da mutunci ga sanin ya kamata a yar karamar yarinya da ita haka.
Amira tace ni dai yarinyar tana bani shawa wallahi don tasan girmama na gaban ta sosai.
Har maigidan sai da yaiwa Maji magana dacewa yau shiyan nan naki yai min kyau ga kamshi na tashi sosai.
Murmushi maji tayi tana cewa ya ta yar albarka tazo tai min wannan aikin yar gidan hajiyar masa na makwabtar mu
A,a tayi kokari su wayan nan katar banzan may sukeyi ne da,bazasu iya gyara guri ba,sai wata tazo ta gyara masu.
Maji tace halin yaran nan ai sai su don ko sunyi basuyin yadda wanan karamar yatinyar tayi.
Tun wanan rana kwana bibiyu sai Bintu ta shigo gidan gurin maji ta dan yi mata aikin da ya kamata tai mata sai ta koma gida.
Sannu sannu har Bintu tafara fahintar cewa Maji tana fuskantar matsala a gurin mutanen gidan don basu kaunarta sam.
Ga fitinar dan ta da koyaushe ya shigo gidan tana jin yadda yake uwar ke fama da shi akan wasu matsalolin da bata fahinci aini cin yawan laifin da yakeyi ba ako da yaushe don maman nashi bata fitowa fili tafadi sai dai taganji tana cewa.
Baba kaiwa Allah ka rufa min asiri ka,daina halin nan naka don girman Allah.
Sai ya kan katse uwar da wani irin magana a gala baice da cewa ni mama mai nayi ne wai kullun ace wai mutum yai laifi.
Sai yafita a kasalance yabar dakin zuwa waje maji kan bishi da kallo har yabar dakin ta sauke ajiyan zuciya tace Allah ya kyauta.
Yawan ganin da Sadauki yakewa Bintu a gurin mama bai sa ya,sake da ita ba asalima dai shi yarinyar haushin ta yake matukar ji a,ran shi sosai.
Don tafaye yin abu kamar muna fuka idan ta ganshi ta kama dan noke noke ke nan kamar taga dodo ko mugu bata jimawa zata bar dakin ta ce ita zata wuce duk yadda maji tayi ta tsaya bata yarda ta tsaya idan yana nan part din.
Gwago tana son zuwa kauye don uzuri na tafiya ya taso mata zuwa gida shine taga bazata iya barin Bintu gida ita kadai ba.
Don haka tazo da kanta gurin maji tana neman arzikin Bintu ta zauna a gurin su har ta dawa daga gida.
Don babu damar ta tafu da ita a na cikin makaranta a lokacin ana karatu ne ba hutu akeyi ba.
Da yar ledae kayan ta tazo gidan aka sauketa daki daya dasu Amira da maryam.
Tunda gwago ta, tafi a takure Bintu take gidan su Amira din koda kowa yana falo Bintu tana daki ita bata fita zuwa ko ina ko kallo bata fitowa tayi a falon kamar yadda kowa keyi.
Yau da ya dawo daga wasan ball ya samu maji a kwance bata jin dadi don haka tana ganin shi tasan cewa abinci ne ya kawo shi don haka daga inda take kwance ta kwalawa Bintu kira tazo.
Mamakin jin tana kiran wani bakon suna daga ciki Umar keyi sai dai halin shi bai barin ya tambaya ko bakuwa,ce uwar tayi mai suna hakan.
Bintu tafuto tana saye da dan farin hijjab din ta a jiki don dabiar tane bata zama jiki ba hijjab ko kadan.
Mama gani inji Bintu duk da jin muryan ta da jin muryan ta da yayi ta shigo da sallama bai sa ya dago kan shi ba daga abinda yake a,wayan shi ba.
Bintu don Allah kawo wa yayan ku abincin shi kin ji,
Tau mama tace tare da juyawa zuwa dauko mai abincin dan lokaci kadan sai gata da ture ta ta dauko kayan abincin har ruwa duk a cikin ture din.
Kujeran da yake zaune akai hankalin shi a,waya ta nufa, ya dora kafan shi daya saman daya.
Ya mayar da bayan shi a makarin kujeran da yake sama zaune yana ta faman la tsan wayan shi.
Bintu ta karaso gaban shi ta dire mai turen abincin a gaban shi ta juya da,sauri zata bar falon,
Muryan shi taji kamar mai jin barci bayan ta juya yana cewa,
"Ke, yace da dan karfi abinda yasa Bintu ta,tsaya guri guda cak ke nan bata daga kafa ba kuma bata juyo ba.
Kizo ki zuba,mana zaki ajewa mutum abinci hakana kamar wata yar kauye can dalllah,
Da hanzari Bintu ta juya don bin Umurnin shi ta duka tare da jawo plate tafara zubawa a plate din dake cikin ture din.
Sai da Bintu ta shake plate din fam sannan take cewa nazuba tana shirin mikewa.
Ke Uban wa zai ci wanan abinci haka kamar jaki ko an fada maki cewa kowa irin ki dan kauye ne.
Kai Babana inji Maji wanan wani irin hali ne maka yarinya ta,dafa,ta kawo maka kuma cine kawai naka har kake kokarin kiran ta,da,sunan dabba.
Ke wuce ki shige abinki kinji Bintu kar ki tsaya,sauraren shi da zancen banzan shi.
Da hanzari Bintu ta juya zuwa cikin uwae dakin mama inda dakin su yake da,su Amira gaban ta yana faduwa irin yadda yai magana ya bata tsoro sosai.
Tun ranan bata son taji koda muryan shi don tsoro yake ba bintu din idan ta gan shi.
Da wani dare yashigo gidan sai wani lumshe idanuwan shi yake anyisa,a Bintu ma tana falon do Amira ta takura mata tafito suyi kallon wani hausa film sabon fitowa.
Bayan ya,samu guri ya zau a suka,shiga gaishe shi daya bayan day suna mashi sannu da,zuwa,
Ya zauna tare da mayar da hankali shi ga mahaifiyar su da ke zauns daga gefe saman salaya tana jan casbi ta a hannkali suka gaisa dashi daga gurin da take zaune ,
Sai dan wa lokaci ya dan nisa yanacewa Maji abinda yasa ta,dawo da hankalinya ke nan gurin dan nata don tasan magana yake son yi da ita.
Yace dama nazo maki da wani magana ne akan al,amarn da ya,shafe ni.
May kuma ya faru ne babana Maji dama ina son fada maki ne na,samu wani contarac akan zancdn ball din da nake yi wasu club suna son dauka na zuwa yi masu wasa.
Cikin sauri Maji tace ban amince ba kaji na,fada maka kada ka,fara ka,tayar da,zancen nan har wani yaji ko mahaufin ku a gidan sai nai matukar bata maka rai wallahi kaji na fada maka gaskiya.
Kallon mamaki yakewa mahaifiyar nashi don tabashi mamaki don shi a,zaton shi yai tsanmanin zatai farin ciki dajin wannan labarin tunda kullun gori take mashi akan wasan ball din da zaman banza bai zuwa shago kamar sauran yan uwan shi na, nagidan da,suke taya mahaifin su sana,a.
Shiru yayi tare da,dukar da kan shi guri guda bai daga ba har tsawon wani lokaci .
Tsam Bintu ta mike zuwa ciki don tsoro takeji naganin fushin wanan jarumin kada ya hada fushin shi dasu.
Maji amma,wanan abin fa alheri ne sosai idan har anyi nasara akai don Allah ki bari naje.
Bazaka banace na fada maka,gaskiyan magana ta ke nan har cikin raina .
Nan ma da kake a gaban mu

Please Login or Register in order to submit comment