Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

gada ma agan su ace yar uwar su ce.
Mun shiga mota su Amira sai yankan fada sukeyi suna tir da Allah waddai da halin rayuwan Nafisa.
Maryam tace yau maganan nan sai yakai kunnen Baba ai akwai magana agidan nan yau wallahi.
Umma tagama jin kunya da nauyi ya agaban su fa su Nafisa ke wanan rawan tsiya waisu ga yan iska.
Allah dai ya shirya su damu baki daya nace daga inda nake a zaune sai lokacin yai ajiyan zuciya bai dai yi magana ba.
Maimakon mu tafi gida sai wani hanya ya dauka da mu can hanyan masarauta.
Gurin kaman company sayar da motoci ne yana tsayawa naga mutane suna nufomu suna gaiyar dashi daya bayan daya.
Amirace kawar shawaran shi da hira dama yace Amirah tace na,am yayana yace kin san gurin nan tace ,a,a yayana yace kallo signboard din can ki karan ta muna alokaci daya duk muka daga kan mu an rubuta da mayan haruffa kamar haka.
MAJI ENTERPRISISE da sauri kowan mu ke kallon shi a cikin mamaki maji suna kuma kaman na majin mu?
Natane yace cikin rashin ko in kula ya fadi hakan gurin muke zagawa muna duban motocin dake gurin latest masu kyau da tsada yakai mu wani layi yace ga layin na mata da ake yayi nan mukai ta kallon motocin cikin mamaki.
Wanan tace ai wancan yafi kyau haka sukai tayi a tsakanin su naga wani assh color nace amma wanan sai naga duk tafisu kyau kai amma dai Bintu baki san mota ba wallahi nace ina kuwa zan san su anty daga jaki sai rakumi na sani dandamama doki.
Wani irin dariya suka samin ganin yamma yayi daga inda yake tsaye yanufo yana fadin mujen ku magariba ya kusa yanzun.
Muna hanya maryam tasakani gaba da,sheri wai nace jaki da rakumai na sani dan dama dama doki.
Shima dariya yai min yace bana fada maku yar kauye bace kunki yarda dani, Amira tace ,a,a gaskiya yaya yanzun Bintu ta wuce irin bakauyan da kake nufi fa.
Yau gasgi harda rawa tayi a gaban mutane ida dane waya usa yasa Bintu rawa a bainan jama,a haka.
Yace ai bata da kunyane ki shiga rawa gaban mutane kamar wata chuss can dake, da sauri na dago kai muka hada ido a gaban motan da yake Amirah tace ai duk mune don mun fita rawa ita da take wani yauki kaman a gaban saurayin ta take.
Kila yana gurinne tunda kukaga tayi hakan kin san yar tara samari ne ita bata da kunya ai.
Ai duk rawan karya mukeyi da mukaga uwayen mu sun iso aikowa ya jaye gurin gabadaya aka basu fili.
Ni dai har muka iso gida ban yi magana ba shiru nayi kada ya disgani yadda ya saba yi.
Sallah muka fara gabatarwa tukun muka dawo falo muka zauna sai ga mama sun dawo daga gidan bukin.
Sai faman yi mata sannu da zuwa mukeyi maryam tace maji yau munga abin mamaki gidan saida mota da sunan ki wallahi.
Sunana kuma ?
Maryam tace wallahi maji har gurin yaya yakaimu mu gani muna ta mamaki.
Wayan Baba ne ke kiran mama a lokacin bayan ya tambaya dasun dawo tabashi amsa da eh sun dawo tana gida yanzun haka.
Nanmuka ga ta mike ta fita daga dakin zuwa can mukaji hayaniya a tsakar gida maryam tace kuyi shiru mu ji don Allah,
Kaman fada ake a tsakan gida muna ji muka kwasa zuwa waje da saurin mu Baba ne da Umma yake ta ja mata Allah ya isa akan Nafisa tana mayar mashi da amsa.
Sabon tashin hankali sai ga Amirah tashigo gidan abuge ta ita tayi tatil kawayen ta sun kawo ta kofan gida sun zube ta haka.
Ranan muga tashin hankali don Baba zubewa yayi kofan shi da sauri su mama suka tare shi suna mashi fitara.
Yaya Sagir yana gida shi ya fara jibgan Nafisa baji bagani cikin bacin rai gida sai koke koke sukeyi .
Itako sai tabara takeyi tana fadin magana irin nasu na yan maye bata fasa magana ba shi kuma bai fasa dukan ta ba.
Abinka da yan uwan taka sai ganin su Amirah nayi suna rike shi suna bashi hakuri yayi hakkuri kada ya halakata.
Yana barin dukanta utakuma Umma ta shiga jibbagan ta kamar an aiko ta tana kuka gwanin ban tausayi da ita.
Maryam.takira yaya sadauki ina jin yana kusa shi yazo ya dakatar da Umma yana bata hakkuri ya dauki Baba suka nufi asibiti dashi.
Haka muka zauna jigun jigun damu agidan babu dadi don harka ya lalace ranan baki gaba daya ya mutu wa Umma.
Can mukaji tana kuka tana fadin wallahi bata yarda yiwa Nafisa akayi talalace kaman yadda dan maishi ya lalace ita wallahi bata barwa Allah sai ta dauki fan sa.
Anyi daidai sun dawo da Baba lokacin hajiya kubura tace ji mahaukaciya kawai sai ki matsa ai kaikayi koma kan mashekiya ce akan ku zai kare yan banza.
Nan kuma suka shiga sabon cacan baki a tsakanin su da mummy sai zage zage da tonon asiri sukeyi.
Kai haba mummy ku tausayawa bawan Allah nan mana ku dubi halin da yake ciki da wani zaiji da fitanan ku ko da abinda ke damun shi.
Sadaukine yake wa mummy magana tace ai na bari sadauki amma in Alhaji ya mutu gidan nan da hjy Atika da diyan ta zamuyi kuka wallahi.
Yaran kawai gasu nan ba,a gama wani ba su jefa mutumi a wani yaya za aiyi mutum yai lafiya haka ?
Muna shiga daki bamu jima ba mama ta shigo dakin ita ma ta zauna jiki ba karfi tare da ajiyan zuciya.
Tace ni fitinan gidan nan wallahi ya fara isata abu tun ana da jajjayen sawu har girma yazi baza,a daina ba.
Tun farko shiyasa ban so zama ba wallahi babane ta tauyeni wai na zauna na saman ma sadauki abokan shawara a gida shine kukaga har nakai war haka a gidan nan.
Mani mukan ai gara da kika zauna da bamusan inda za,a haife mu ba kuma inji maryam cikin dariya.
Mama ta harare tace wawiya kawai don baki san irin wahalan dana fito cikin shi ba ko ?
Mama al,amarinki kaman na mamana,wallahi haka sukai ta,kwasa da mama ta bawa har mamana tagaji tabar mata gidan gashi ko yanzun dai sai hakali.
Maji tace haka abin yake yanzun ai a hanaka zaman lafiya gidan mijin ka in bakakai zuciya nesa ba sai ka bar gurin gaban kuma da kake hange sai dace.
Tambayam bazata mama ta jefo min daidai lokacin da na daga kaina sama ina tunanen halinda mahaifiyana take ciki a can kauye.
Wanan tunanen bayau na farashi ba walau in naji dadi ko naga wani abinda ya danganta da rayuwan ta.
Muryan mama tana ce min Fatima yayan ku ya shigo yaci abincin shi kuwa yau ?
Da sauri na dago kai ina kallon ta don tambayan ani ya bani mamaki nace ina ganin baici ba don tunda muka dawo banga ya shigo ba.
Tace dubo min shi a,waje ko yanan nai magana dashi naji may zai ba su baban ku gudun mawan buki?
Namike tare da zura takalmina ganin a cikin gida zan tsaya sai ban saka hijjab dina na ba nafita haka nan.
Na duba waje baya nan kaman nakoma na fada mata sai nace bari na leka dakin shi tunda naga wuta a bude.
Na leka sai naga kamar bai ciki hakan yasa na dan kara takawa ciki zaune yake yana shakan wani abu a wabi farin takarda haka.
Jin motsina yasa shi saurin dago kan shi da sauri mukai ido biyi da sauri na juya zanbar dakin.
Abinka ga dan kwallo tako data ya cafko ni sai jikin shi ta baya zan saka ihu ya danne min bakina da hannun shi daya.
Bakina yana matse nake ce mashi mamace tace nazo na dubaka wai tana magana da kai .
Saboda hannun shi daya ya taushe min baki bai bari yaji abinda nake fadi ba.
Birkito dani yayi daidai fuskan shi muna kallon junan mu face to face ni dashi a hankali yace may yakawo ki dakina muna fuka ?
Ya dan sauke hannun shi daga bakina nace mama ce tace nazo na,,, sai ya kara matse bakin iya karfin shi.
Mamaki da tonon asiri sai jin saukan hannin shi nayi zuwa kirjina yana fadin abinda kikazo nema ke nan bakar jarababiya kawai.
Na girgiza kai idona a rustse nace da karfi wallahi mamace ta aiko ni gurin ka.
Bai sake ni ba kuma bai fasa abinda yakeyi min ba a lokacin, wasu hawaye naji sun fara dan silalo min daga idanuwana.
Bin jikina yake a hankali da shafa yayin da nake jin saukan numshin shi a kunnuwa na cikin wani bakon yanayi.
Cizo nakai ma hannun shi nace da karfi wallahi Allah ba gulma nazo ba mama tace nazo na kiraka wai .
Daidai kirjina ya tsaya ya dakata da abinda yake min nace don Allah yaya ka sake ni in tafi wallahi mama ta aiko ni na kiraka .
A hankali yakai hanniwan shi saman kirjina yadan shafo su cikin hikima irin ta maza da sauri na dan sulale nai kasa don abinda naji a lokacin.
Kara dago ni yayi daga dan dukawan da nayi ya dago fuska na tare da hada shi da nashi ban aune ba yakai bakin shi ga nawa ya dan fara tsotso a hakali.
Nan na shiga ture shi daga jikina kaman dutse nake turawa don ko motsi baiyi ba kuma bai fasa abinda yake min ba.
Can naji ya turani da baya da karfi tare da dafa bango yace yar iska gobe ki dawo min daki kadan kika gani yau.
A hankali na dafa bango tare da dan bugewa cikin kuka nake fadin har nakai kofa wallahi ban yafe mugu mazinaci kawau aiko ta biyoni a guje ban tsata ba sai falon mu.
Yaya haka kuma da sauri mama ke tambayana tare da son jin bayani daga gurina tana kallona.
Nace cikin kuka ba yaya bane ya kai min nashi wai may yakawo ni dakin shi.
Sai gashi ashe yana bayana a lokacin sai kamshi yakeyi kamar bashi ba.
Tace kai kuma daga na aika yarinya ta kiraka sai ka kai mata nashi kai dai wallahi sadauki katon banza ne wai dadin may kake ji gurin zaluntar yarinyar nan?
Yace haka tace maki nashin ta nayi ?
Ai duk ni na ja mata hankan tana zaune zaman ta ta tashi na aike ta kiran ka na manta kai mugune gareta.
Inda nake zaune ya dan kalla sai faman zubar da miyau nake ina tofarwa tare da goge bakina da dan kwalun dana cire akaina.
Gashina daya sha gyara yana kwance hat gadon bayana yasha gyara sai walkiya yakeyi.
Murmushin ke ta ya sakar min tare da dan kashe min idon shi guda daya.
Mama tace mai dama zancen abinda zakaba iyayyen kane maza masu buki, don banji kace min komaiba har yanzu kan zancen.
Yace ni maji may zan basu kuma ?
Sadauki iyayyen naka kuma suna buki zakace may zaka basu bayan kowa yanzu yasan kana dashi.
Murmushi yayi kamar wanda yake a cikin nishadi yace OK maji sai ki fadi abin da za,a basu din ai ina ganin is OK.
Nasan aljihun kane Baba na balke na shatama ko nawa zaka iya ba iyayyen ka yace, maji ki fadi kawai ba matsala ai tace hamsim hamsin yayi ko yace kai haba haba mji adai basu koda dari biyu biyu ne ai ina ganin is ok for them,
Kai yaya har dubu dari biyu biyu baiyi yawa ba yace baiyi yawa ba Amirah bari a basu kawai.
Yana fadin haka yace maji abari har da safe sai na ciro masu na kawo maki kiba Baba ko ?
Har lokacin ina zaune sai hawaye nake zubarwa ina bakin cikin abinda sadauki yai min yau ashe dan iska ne haka ban sani ba shi da yake ikirarin cewa bai taba zina ba ashe tsohon mazinacine haka ban sani ba.
Nai zurfi a cikin tunane na nake jin muryam maryam da karfi tana fadi, da gaske yayan mu yace saka hannun shi ga aljihu yace kowa tazo ta karbi nata key din gashi sai lokacin na dan dago ina kallon su.
Keys ne ya ciro daga aljihun shi yana mika masu nakai ido ina kallon keys din .
Yace kowacen ku wanda ta zaba dazun shine nata juyawan da zasu gurina sai ganin ina kuka sukeyi.
Lah Bintu badai har yanzu kukan dan nashin da yayayai maki ki ke tayi kamar wani nashi can.
Ya dago tare da kallo yace au wai kuka takeyi bafa wani nashi sosai nai mata,ba dama nasan kukan shagwaba da jin dadi zaki tsaya yiwa mutane haka.
Ya kare maganan shi cikin lashe bakin shi kamar wani maye can nace a fili mugu azzalumu kawai na mike na shige daki cikin kuka.
Dan murmushi yayi tare da lumshe lumsarsu idanuwan shi da da tun shigowan shi falo suke mashi haka.
Ko may ya tuna sai yai murmushi tare da bude idanuwan shi caraf acikin na maji tace Baba na wai wani irin keta kaiwa yarinyan nan yau haka har kasa ta kuka.
Yace bata fada maki ba maji dan kai mata nashine fa nayi kuma ban ma samay ta sisai ba fa.
Wallahi kadai ji tsoron Allah gashi don tsaban ket kasa yar mutane kuka haka idan bata ji zafin abinda kai mata bata bacin ka haka yau.
Ai ba yau kafara mata kyeta ba amma bata taba fada haka ba ido da ido sai yau ?
Wallahi maji bata jin magana ne tafaye shegen gulman tsiya kungan ta nan.
Mi dai bata taba muna gulma ba don muke zama da ita sai dai ke da ka saka mata ido don kiyayya kake ganin haka gare ta.
Kiyayya kuma maji aiko yayana bai ma Bintu haka kawai dai ke ke ganin hakan wallahi amma ita,ai Bintu ba baya ba itama kingan ta shegen tsokanane da ita.
Anty Amirah Anty Amirah wallahi ki iya bakinki akan Bintu da yayan mu, inba haka ba watarana zakiji kunya sosai wallahi.

****** ********* ******
Kwance ya ke saman gadon dakin shi rigingine ya saka hannun shi yai crossing dashi idon shi biyu amma yanayin kwanciyan shi sai kace yana barci ne.
Saboda idanuwan shi da suke a lumshe a lokacin a hankali yake tariyo abinda ya faru a tsakanin shi da Fatima.
Hannun shi da ya sauke akan kirjin tane ya fado mashi a rai yana tunanen may ya hanashi ya cire hannun shi a jikinta a lokacin.
Murmushi yayi da yadda ya samu sa,an bakin ta ya tsose su yadda yake so son ran shi.
Wani murmushi yayi naketa yace gobe ki kara yar iskan yarinya kawai gaba abinda zan maki idan na kama ki sai yafi wanda nai maki yau.
Dariya ya kwashe yadda maji ke fadan wai ya nashi yar mutane ba gaira ba dalili don cin amana.
Yasan da yau maji tasan abinda yai wa yar nata da ya shiga uku a gurin maji da masifa sai yabar garin ba shiri.
Yakwashe da wani irin dariyan keta shi kadai yadda ya ga na koma gefe ina kuka a falo dazun da ya shiga.
Yace a fili may be this is her time to have romance with somebody ?
Ina daki barci ya gagati indona nayi brush yafi a kirga kafin na kwanta don ina ganin ya zuba min abin mayen shi ga bakina kila ga kazantan da nake ji a raina.
Har anty maryam tafara zargin may wainake ta wanke ma bakine tun daxu nace mata ina jin bakina badadi ne yau.
Tace aike ne dan abu kadan idan yaya yai maki sai ki ta faman mashi kuka shiyasa yake jin dadin yi maki kyata ai.
Kema ki zage kai ki dinga ramawa idan yai maki bawai ki zauna kina kuka ba tunda naku sallon takon ke nan a haka.
Hararan ta nayi nace don Allah anty barni kada ki kara min bakin ciki naja bargo na rufe jikina don sanyin da akafara a lokacin.
Washegari ban fito da wuri ba ina gudun in fito na hadu dashi a falon sai guraren shadayan rana nafito falon .
Ban dade da zama ba sai gashi ya shigo falon da sallaman shi nan suka shiga gaidashi ban dani da nai kaman ban gan shi ba.
Nan ya dora idon shi a kaina ko kyaftawa bai yi yace ke baki iya gaisuwa bane halan yar kauye?
Da sauri na mike tsaye zanbar falon yace kina tako daya daga gurin nan yanzu sai nai maki abinda kike so.
Cak naja na tsaya guri guda ban motsa ba daga inda nake yace look at her kamar wata takwarai can nan ko shedaniya ce ta karshe.
Na juya nace ni wallahi ba shedaniya bace sai dai in kaine shedan,,,,,,,,aiko ina ganin ya taso na ruga ciki da guda na kargamay kofan daki ina mai da haki.
Yace ashe ke karamar yar iskane ai daki bari na samay ki gurin yanzu na wujujugaki wallahi.
Daga cikin daki nace anki a tsaya din mugu kawai macuci yace ai kama ki zanyi sai kin fada min waye mugu a gidan nan.
Ban fito ba sai da na tabbatar da yafita daga gidan ina fitowa suka kwashe min da dariya Amira tace kai Bintu ga tsoro gajan magana ai shine maganin ki wallahi.
A raina nace baku san komai ba da bakuce min haka ba kuma da kun raina shi wallahi.



ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
[16/12, 00:22] Maryam Ummu Firdausi Group Ismail: IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE,,,,,

YA ALLAH DUK WACE TA TURA MIN NOVEL GA WANDA BAI BIYA BA ALLAH KA SAKA MIN AKAN MAI SHI,,,,,


Zaune yake a falon fuskan shi a daure tun da ya shigo gidan yake hakanan mama ta fahince shi amna sai batai mashi magana ba.
Yana nan zaune ya dafe kan shi yai shuru tare da lumshe idon shi Amirah tafito ta gan shi zaune a gurin tace ,a,a yayana ashe ka dawo ne yace eh a takaice kawai.
Takara cewa yaya akawo abinci ko don mun san shi ke shigo dashi cikin gidan wani lokaci.
No Amira barshi kawai wanan abinda nasha dazun is ok for me, ya mayar da idanuwan shi ya lumshe su.
Can yace Amirah ta amsa da na,am yaya.
Ina wanan yarinyar take ne?
Tace wa ke nan yaya?
Yace Fatima.
Suna ciki ita da maryam ina ga kaman waya takeyi ma dana fito.
Yace kiramin ita please ?
Ta mike na fadin toh.
A tare muka fito mu uku a lokaci guda tanagaba ina bayan su .
Yadda muka samay shi yasa mu dan shan jinin jiki don babu fara,a tare dashi.
Nace a yar murya gani yaya ya dago jajjayen idanuwan shi da suka sauya zuwa ja jajir sai da gabana ya fadi.
Yace ke a ina ki san wanan guy din dana gan ku tare a waje dashi ?
Shiru nayi na dukar da kaina kasa ya dago cikin hasala yace ba ke nake tambaya ba ne ?
Nace a,anan garin yake.
Kin san ko shi waye da kike tsayawa dashi ne ?
Maryam tai tsagal tace yaya a banki yake aiki nan gari yake da zama ai kuma dan ga,,,,
Ban tambayeki ba maryam ita nake son ta fada min abinda ta sani akan shi kawai.
A hankali nace ban san komai ba akan shi yadai zo yace yana so na ne.
To ki rabu dashi daga yau kada na kara ganin kazamin motar shi a kofan gidan nan in ba haka ba sai na sa an kulle shi wallahi.
Kai wai yaya haka may yayi shi mutumin da zaka yanke masu wanan hukuncin haka ?
Maji ban yarda da shi bane don bai da record mai kyau, shine dalilina kawai.
Kallon shi mama tayi kamar zatai magana sai taji na ce nagode yaya na juya na bar falon jikina yai matukar sanyi sosai.
Ina tunanen wani irin halin banza ne ga Usman da yaya ya yanke min wanan hukunci a kan shi.
Sai kuma nace tau Allsh dai yai min zabi mafi alheri da kan shi.
Amma maganan yana ci min zuciya sosai ga Usman yana kirana amma sai naki daga wayan har ya tsinke.
Haka yai ta kirana yana min text amma ban bashi amsa ba sai daga karshe yace nagane wanan dan wullakancin yayan naki ne ya hanaki hurda ni.
Don dama tunda naga yadda yai min na fahinci shima yana kaunan ki don irin kallon da yai mi tare da kin amsa gaisuwa na.
Wanan massage din yasa na dauki waya na kira Usman din nake ce mai tir da maganan shi, don mai zai min wanan furcin ga dan uwana.
Fatima kada ki boye min nasan komai wallahi nasan shi ya hana ki kulani kada kice zaki boye min ni ba yaro bane fa.
Haushi ya kara bani nace ashe da gaske baka da mutunci usman ni ka sani kawai don matarka na lura tafi karfin ka shiyasa na daina kulla ka kawai amma kada ka kawo min wani magana can na daban.
Sai na kashe wayan na fara tunanen zancen Usman may yasa wai duk masu sona suke zargin hakane ga yaya sadauki.
Ni dai iya sani na babu wani abin soyayya daya taba hadani dashi banda hattara da tsangwama da kina da yakeyi.

****** ********* ******
Sai bayan kwana bakawai da zuwan shi muka wayi gari da abin arziki don tsaraban mota mama da Baba suka samu inda yai masu Umma kuma kyautan kudi masu yawa.
Ni dai ko tsinke bai bani ba dama tun ranan da yai min wanan magan muke zaman yar tsama dashi bani yarda mu hadu dashi.
Kaman nasan bani da tsaraba, sai Allah ya rufa min asiri ban ma fito falon ba a lokacin hayaniyan ihun su nake ji suna murna a falon.
Maryam ce ta shigo dakin inda nake tana nuna min sabon wayan ta mai matukar tsada daya canza masu da sauran tarkacen daya kawo masu.
Nace kai anty amma kun gode yaya yayi kokari sosai wallahi Allah ya saka mai da alheri.
Tace mama ta samu mota har da Baba kai ina son irin wanan tafiyan na yaya wallahi don a jike yake dawo muna idan yayi nasara ga ball din shi.
Tace a,a na fa manta sai yanzu na tuna banga yaya ya baki, naki tsaran ba ko dai abin yar sirice kuma?
Nace don Allah anty maryam daina wanan zancen kin san yaya mugu ne kada yaji zamana a gidan nan yakare da mama.
Taso muje ki ga tsaraban mu don Allah kada ta tsanmani wani abu na sauko daga gado muka fito tare da ita.
A zatona baya falon amma ina fitowa yana zaune sai dai kwana biyun da banganshi na ya sake min sosai.
Gabana ya fadi don sai zuciya ta ta

Please Login or Register in order to submit comment