Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ka yarda ka auri Zaliha, to ka jefa rayuwarka da ta mu cikin matsala, tun da ƙanwar Hajiya Shafa ce, kuma kasan wacece Hajiya Shafa a gareni da gare ka. Ka da ka amince da duka biyu idan har ya yi maka magana”


“Ai ba zan amince ba, ina son aiki na kuma ina alfahari da shi, ni ba Sarauta ba ce a gabana, kuma Namra ce kaɗai matar da nake so”


“And be careful with her love too, kar ya rufe maka ido ka saɓawa Mahaifin ka”


“My Dad is...”


Ummi ta miƙe tsaye tana tarar numfashinsa.


“I know who your Dad is, he's my ex-husband the Father of my own male son”


Ta nufi bedroom ɗinta. Shi kuma ya faɗa zaune saman kujerar dinning yana bugashi da ƙarfi.


“Damn it! miyasa abubuwa zasu zo min haka kuma yanzu? Shine surprise ɗin da Mai Martaba yake ta faɗi? Ya Salam...!”


Ya miƙe tsaye, sai ya nufi kitchen duk da ya san babu abunda zai ɗauka a gurin. He need some fresh air, sai ya buɗe ƙofar baya ya fita, jin ya gaba ɗaya gidan ya masa wani irin, kai tsaye ya nufi Garden, ko ba komai yana son kukan tsuntsaye maybe zai sashi relaxing ya sama ma kan shi mafita.


Gaban icen guava ya zo ya tsaya yana kallon pool, motsin mutum ya ji a bayansa, yasan cikin biyu ba za'a rasa ɗaya ba, Maybe Amira ce tun da ita kaɗai take gidan ko kuma barewa, dan tana masa haka a duk lokacin da ya shigo Garden ɗin. Juyowa yayi sai yayi ido huɗu da Amira fuskarta shakaf da hawaye.


“What do you want?”


“You told me if i need someone to talk to”


“It Abdool who told you that, and now i'm someone else, and my words could hurt you, i'm not in the mood”


Cikin muryar kuka ta ce.


“You already hurt me because i learn the truth, i know you upset because of what Ummi told you, we share the same pain, i'm in love with you while you're in love with someone else”


Ta share hawayenta da haɓar rigarta.


“Maybe i will have peace of mind if you tell me that you never love me, maybe i will back to my senses, think about my future and....”


Kuka ya ci ƙarfinta. Taku biyu yayi ya matso kusa da ita.


“Do you know what is best for you, ki koma gida cikin iyayenki, ki manta da ni a rayuwarki, and i promise you zan rufa miki asiri ba zan faɗawa kowa abunda kika aikata ba”


“Zan koma gurin iyayena, nima a yanzu babu abunda na ke so sai su, but forgetting you is the hardest thing ever, thank you so for letting me staying with your family and know you better, can you take me home now please, am eager to see my parents”


“Yeah... Zan ma direba magana, ki shirya kayan ki”


“Ban zo da komai ba a nan”


Har ta juya sai kuma ta juyo.


“Ina matar da kake so take?”


“Why?”


“Saboda ta fi kowa sa'ah a duniya, ina son na ganta ne kawai”


“I can't tell you Amira, i'm sorry to say this, i don't trust you”


“I know i shouldn't...”


Ta juya ta shiga ciki da kuka. Da kallo ya bita sai da ta fice sannan ya haka hannunsa aljihu ya ciro handkerchief yana shinshinawa.


“I loved you so much”


Ya ɗauki tsawo lokaci a gurin sannan ya nufi part ɗinsa. Be daɗe ba ya fito da takarda hannunsa ya kira ɗaya daga cikin direban gidan ya miƙa masa.


“Zaka kai Amira a wannan addireshin, karka yarda ka sauketa ko ina sai nan”


“Toh Ranka ya daɗe”


Ya nufi part ɗin Ummi. Su biyu ya samu a falon Amira ta yi kneel down tana riƙe da hannun Ummi tana kuka, Ummi kuma na hawaye.


“Ki min hallaci Ummi kin riƙe ni kamar ƴar cikin ki, baki taɓa nuna min banbanci da ƴaran ki ba, na yi fatar wata rana zata zo da zan saka miki abunda kika min, Na gode da karamcin ina fatar zaki yafe min duk abunda na miki”


“Ba ki min komai ba Amira sai alheri, Allah ya miki albarka”


Kuka ta yi sosai sannan ta saki Ummi ta nufi ƙofar fita kamar zata faɗi. Kai Ummi ta girgiza ta kalli Abdool ta ce


“Is not fair ya kamata ace mu muka kai ta gida”


Ya ɗago daga jikin ƙofar da yake jingine ya nufo Ummi


“No hakan zai fi mata, dole ta tanadi abunda zata faɗawa iyayenta, idan suka gan mu kawo ta za suyi zaton ko ina son ta ne, kuma dole zasu tambayi inda na haɗu da ita, ni ko kin san gaskiya zan faɗa musu, beside irin waɗannan mutane ba a yawo da su it risk baki san abunda suka tana da ba”


Kai ta kaɗa masa cike da gamsuwar bayanin da yayi mata. Sannan ya juya suka fita tare gurin mota suke je suka tsaya, ita kuma tana daga ciki sai faman kuka take. Hannu Abdool yasa a aljihu ya ciro takardar kuɗi ya miƙa mata.


“Maybe you will need this”


“No i don't”


Ta kawar da fuskarta tare da cewa direba su tafi. Daga Ummi har Abdool tsaye suka yi suna kallonta har aka buɗe musu gate ɗin farko, bayan sun fice aka rufe gate ɗin sannan suka daina hango motar ta.


“Ina jin kamar ba mu kyauta mata ba, kuma bata jidaɗi ba ta ƙi ya tsaya har su Fauza su dawo”


“Zamu iya mata alheri daga baya idan mun fahimci da gaske ta shiryu, ai ƙara haka idan suna nan ai zasu ta kuka suma”


“Allah yasa ta shiryun, but wata rana zamu yi visiting na ta”


Ya miƙa hannunsa yana miƙa.


“Bari na shirya na koma gurin Mai Martaba”


“Okay”


Ummi ta juya. Shi kuma ya nufi part ɗinsa. Cikin rashin jundaɗi ya nufi part ɗinsa, dan bana jin kamar be kyautawa Amira, but he has no choice but to let her go. Cikin mintuna shirin ya watsa ruwa ya shirya cikin manyan kaya dan cox he know how Mai Martaba hate ƙananan kaya, yana fitowa part ɗinsa sai ƙamshin turare ke tashi. In five minutes ya isa kan wuri. He got lucky Mai Martaba be je ko'ina ba, duk da yana da niyar fita yau, sai dai ya tararda fadar cike saboda baƙin da suka zo daga jibiya. Yana shiga suka fara miƙa masa gaisuwa da kirari, hannu kawai ya ɗaga musu ya juya ya fita.


Barori ya samu a babban falon Mai Martaba suna hidimar chanja carpet, da sauri suka zubar da abunda ke hannunsa suka zube ƙasa suna masa gaisuwa. Kamar wanda be gansu ba, haka yayi ya nufi ɗayan falon nasa, zama yayi saman kujera yana duba jaridu, can kuma ya ji gurin is so boring ya miƙe ya nufi can ɓangaren Mai Martaba inda babu wanda ya ke shiga sai iyalansa.


Saman wata kujera ya zauna mai lilo yana kallon pop ɗakin. Zuwa can ya fara jin bachi, daman a gajiye yake. Shigowar Mai Martaba ne yasa shi saurin sauke ƙafafunsa ya tashi zaune.


“Allah ya taimaki Mai Martaba ya ƙara maka lafiya”


Zaunawa yyi da murmushi a fuskarsa.


“Yarima Abdallah, kuma sarkin mu na gobe”


Yayi dariya.


“A dai bar ni a Yariman, har yanzu bana mafarkin zama Sarki”


“Aiko ƙara ja shirya, damin very soon zaka zama Sarki, kasan har yanzu ban faɗa maka albishir ɗin ka ba ko?”


“Shiyasa ma ka ga na zo yanzu”


Mai Martab ya ɗora ƙafa saman ɗaya yana kallon Abdool cike da natsuwa.


“Wato Albishir ɗin ka guda biyu ne, kuma dukaninsu suna da muhimmanci, kuma ina fatar zaka karɓa ka yi na'am da dukansu. Na farƙo dai ina maka albishir da cewar Hajiya Shafa ta baka Zalihatu kyauta, abu na biyu kuma mun yanke shawarar naɗa ka sabon Sarkin Katsina...”


Wani irin kallo yayi ma Mai Martaba kamar Ummi bata faɗa masa komai ba, sai ya sauka ƙasa yana nuna kansa.


“Mai Martaba ni?”


“Kai fa”


Ya faɗa da murmushi a fuskarsa.


“Ka fi kowa karantar waye ni Mai Martaba, ka fi kowa sanin abunda ya dace da ni, ba zaka taɓa zaɓa min sheri ba, kuma na san kafi kowa son farinciki da walwala. Sai dai akwai abun dubawa a maganganun ka Mai Martaba, kamin ni kana da ƴaƴa biyu, waɗanda ko baka raye su suka fi cancanta a ɗora a sarautar nan, bayan kuma Sarkin gari, da Baba Macido ƙanenka ne da ke tunanin idan a yau baka raye, za a iya basu sarautar Katsina, babu wanda zai jidaɗi a cikinsu, idan a ɗauki Sarautar nan aka bani ko da baka raye ballantana kana da ranka kuma kai da hannunka zaka ɗauki Sarautar nan ka ba ni, a iya sanin da na yi ma Sarautar nan, zaɓe ake idan za'ayi sabon sarki, nasan mutane da yawa za su ce ka shigo da sabon tsari ka nuna son kai. Na sani idan cancanta ake dubawa, na cancanta, amman ana barin Halak dan kunya, ni Wallahi ina son aikina kuma ina ƙaunar na mutu ina yinsa”


Mai Martaba yaja wani dogon numfashi ya sauke yana gyara zama. Tabbas Abdool yayi magana mai kyau da kama hankali, hakan kuma ba ƙaramin ƙara burge Mai Martaba ya yi ba, a ƙara karantar irin basira da fikrah da ɗansa yake da ita.


“Haƙiƙa kafi kowa dacewa da Sarautar Katsina, ana son Sarki mai fikra da Nagarta, kuma an fi son Sarki da baya son Sarautar kwata-kwata a ransa. Sai dai hakan be isa yasa na cilasta maka ba, wata ƙila gaba zaka iya neman Sarautar da kan ka”


Hannayensa biyu yasa ya riƙe ƙafar Mai Martaba ɗaya da ke ƙasa.


“Na gode sosai da ka fahimce kuma ka min Uzuri, Allah ya ƙara mana lafiya da nisan kwana. Abu na biyu kuma Mai Martaba na samu matar da na ke so...”


“Namra?”


Yayi ƙasa da kansa yana jin kunya.


“Zamu aura maka duk mace da kake so Babana, ba zamu maka cilas ba, abun da kawai yake da muhimmanci kana son ta”


“Ina fatar hakan ba zai ɓata maka rai ba, kuma ina son na ji ra'ayinka akan auren bazarawa”


“Baka san Annabi S.A.W ya auri Bazawara ba, Nana Khadija ta haifi ƴaƴa ma a wani gidan sannan ta auri Annabi yana yaronsa, balle wannan da ɓata ma haihu ba, indai yarinyar ƴar kirkici mun yarda ka aureta ɗari-ɗari”


Miƙewa yayi tsaye yayi wani tsalle ya dire kamar ƙaramin yaro


“I knew it, daman na faɗawa Ummi tace wai ba zaka yarda ba, har musu take min wai she know you better than i”


Mai martaba yayi murmushi.


“No my son know me better than her”


Rumgume Mai Martaba Abdool yai cike da jin daɗi yana jin kamar ya haɗe shi.






NAMRA POV.


Daga gurin passport tace direba ya wuce da ita gidan su Lamido. Idonta tab da hawaye ta shiga cikin gidan, muryarta kamar wacce zata fasa kuka ta yi sallama. Lamido ne mutumen da ta fara ido huɗu da shi a gidan, kuma ya ƙi ya amsa mata sallamarta balle kauda idonsa daga kallon tarayyar da idanuwansu suka yi.


“Kin zo ban kwanar ne? Ai dama baki dawo ba saboda zaki ƙara saka zuciyana cikin ƙuna ne kawai”


“Don't you happy na shirya da iyayena”


“I won't lie Namra, yes i'm not happy because you are going to leave,kuma ba nine silar wannan farinciki na ki ba bayan wannan shi ne mafarki na a kullum, ina kishin mutumen da ya shirya ki da iyayenki sosai, kamar mutumen da cire min duka tufafi ya bar ni tsirara, kin san ya tozarta ni ko? Ko ba komai idan kika tuna shi zaki yi murmushi ni fa?”


Ta share hawayen da suka zubo mata.


“Namra bata zo gidanku dan ka so ta ba, saboda Namra ta gama so a rayuwarta, na yi rilaya, ɗakin so kuma sai dai wata mai sunana ta shiga amman ba ni ba, ka daina yaudarar kan ka dan Allah”


“Daman na tsammaci haka, saboda ni ba Yarima ba ne, kuma ba wan....”


Hannu ta ɗaga mishi ta tsaka mishi tsawar da tasa su Neina fito daga cikin ɗaki da gudu.


“Shi haka yayi ya yaudare ni, wani namiji ba zai ƙara burgeni ba, put this in your mind i will never ever ever ever love someone again”


Murmushi yayi yasa kai ya fice. Neina ta nufo tana tambayar abunda ya faru.


“Babu komai kawai na zo na yi muku bankwana ne anjima kaɗan zamu wuce”


“Ƙaraso ki zauna mana”


“Ba sai na ƙaraso ba, direba yana jirana a waje”


Sai kawai ta rumgume Neina ta fashe da kuka.


“Zan dawo Neina, rabuwa ba mutuwa ba ce kun min halaccin da ba zan iya mantawa ba”


Nan Neina da Uwani suka saka kuka, dan Maryam bata nan a lokacin. Kamar ba zasu rabu ba haka suka riƙa riƙe juna suna kuka kamar an yi mutuwa, har maƙota suka leƙo suna kallon ikon Allah.


Namra na komawa aka aiko musu da abincin rana, lokaci na yi direba ya zo ɗaukarsu zuwa airport, kamar su ake jira suna isa jirgi ya kama hanyar sokoto. Suna sauka Abbah yayi ma direbansa waya ya zo ya ɗauke su, kuka sosai Namra ta riƙa yi cikin motar ta daman tun a jirgi ta fara abunta, sam bata ji daɗin kalaman da ta faɗawa Lamido ba, sai dai bata da wani zaɓi sai wannan, ga kuma kukan rabuwa da Neina, da kuma kuka dawowa sokoto birnin shehu birni mai albakar da karamci tare da iyayenta komai ya zame mata kamar sabo, bama kamar ta motarsa ta nutsa kai cikin gidan duk an fence shi an sabunta komai saboda bikin Maryam da za'ayi.


Suna jin mota duk suka fito waje har Hajiya Barau da Zinatu da zo jiya suna jiran Abbah da Anty su fito. Abbah ne ya fara fita daga cikin motar sannan Namra ta fito fuskarta da hawaye. Wani irin ihu Maryam ta saka taje a guje ta rumgume Namra suka fashe da kuka, sannan Hindatu da Aisha suka je suka rumgume ta, suma suka saka kuka, Hajiya Barau ce Mamaki ya hanata komai har Abbah da wuce da Anty Amarya sannan ta nufi Namra kunya kunya.


“Wai Namra ce nake gani nan ni mamaki ma ya hanani komai”


“Itace Hajiya, Abbah yaje ya taho da abar sa”


Cewar Maryam tana sharewa Namra hawaye. Sannan suka riƙa hannunta suka nufi cikin gida da ita.




YASMIN POV.


Lokacin da ta bar gidan mijita sai ta nufo gida, sai dai bata yarda ta nunawa mahaifiyarta damuwarta ba, gudun kar ta hana ta aikata abunda take da niyar yi, wuni ta yi a gidan suka sha fira kamar ba komai sai dare ta fito suka koma gida ita da yaranta da kuma mai aikinta. Bata tarar da Uzair cikin gidan ba hakan yasa ta ɗan ji sanyi dan bata ƙaunar ganinsa a yanzu. Abunda kawai take da buƙata ya za'ayi ta haɗu da Namta akwai buƙatar ta tattauna da ita kamin ta fallasa Uzair, ma'ana ta jawa Namra haƙƙinta ko zata samu sanyin zuciya akan abunda ya aikatawa ɗan sa. Haka ta kwana tana tunanin mafita washe gari ma kasa zuwa aiki ta yi duk da tana da cases a kotu, da an kira ta sai tace bata da lafiya ne. Uzair kuma be kwana a gidan ba, da alama akwai gun da ya kwana, sai dai hakan be dame ta ba ko kaɗan tun da tasan wanene shi a yanzu. Bayan ta gama waya da wani Barrister, sai ga kiran Mahaifiyarta ya shigo wayarta.
Bayan sun gaisa take labarta mata ance Namra ta dawo, kuma wai Abbah ne yaje ya taho ta ita, Yasmin ta nuna murnarta sosai daman abun nema ya samu. Dan haka tana kashe wayar ta aje little Namra ta shiga wanka, tana fitowa ta yi ma mata sannan suka shirya daman Adnan yana makaranta. Ƴar aikinta kawai ta bari a gidan ta nufi gidansu Namra.




Tana fita Uzair na shigowa, ciki wani irin yanayi ya buga ƙofar falon, sai mai aikinsa ta buɗe masa ƙofa.


“Sannu da zuwa”


Wani wawan kallo ya jefa mata, ya wuce ciki, ita kuma ta koma kitchen ta cigaba da abun da take.






TEEMA POV.


Yau da wuri ta gama girkinta saboda yau da fara amfani da abubuwan da ta karɓo gurin bokanta. Zoɓo ta haɗa masa ta zuba abun a ciki sannan ta saka wani a miyar giɗa, kana ta bi gidan ta turare ko'ina.


Sai da ta gama sannan ta shiga ta sake wanka, ta chaɓa ado, ta buɗe durowarta ta ɗauko wani rubutu ta zuba a hannunta ta yaye zanen gadonta ta watsa shi, sannan ta shafa wani a ɗayan hannunta, tana jiran ya dawo ta samu sa'ar shafa masa a jiki.


Tana jin tsayawar motarsa ta koma bayan ƙofa ta laɓe, a zatonta shine zai shigo ashe direba ya aiko ya kawo su Ezza da Ulfa. Sai duk suka watsar da jakunkunansu saman kujerarta. Ganin shiru-shiru ba a shigo ba yasa ta fito ta nufo falo.


“Kan Uban nan, uban wa zaku jefarwa da jaka nan? Ku kwashe su da sauri ku kai su ɗakin ku, kuma kar a sake zama min saman kujera, wannan ai rashin tarbiya ne manya su zauna a kujera ku ku zauna ni ba zan ɗauki wannan ba”


Ulfa ce uwar tsoro da sauri ta nufi jakarta ta ɗauka ta nufi ɗakinsu. Ezzah kan banza ta yi kuma ta ƙi sauka daga saman kujerar.


“Ke dan Ubanki ba da nake ba”


Sai a sannan ta ɗago kai ta kalleta.


“Mu a saman kujera muka saba zama”


Ta faɗa tana sauka ƙasa, badan hannun Teema da ke da rubutun ba da babu abunda zai hana ta dake ta.


“Wallahi kuka kuskura min rashin kunya zaki wahala a gidan nan”


Sai kawai ta miƙe tsaye ta nufi ɗakinsu, Ulfah dake tsaye bakin ƙofar ɗakin tana leƙo ta shige da sauri.




[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: *78*


Kusa da Ummi ya sake zama yana kallon tv.


“Tana son ta saka kanta cikin matsala ne kawai Ummi amman tasan ba zan taɓa son ta ba”


“Nasan tana son ka har zuciyarta, amman sam ban yarda da yarinyar nan ba, mutanen da sukayi ƙoƙarin su kashe ka, waya sani ko plan ne aka yi ta yadda idan ta aure ka zata fin jindaɗin kashe ka”


Yayi murmushin gefen baki.


“Ko babu plan Ummi bana son ta, ko da kuwa tun can farko ita mai tarbiya ce, because if i love someone i mean it no matter what she did or whoever she is, and if i said i do i do, so i don't love Amira, i only fell in love once because i have never been in that kind of situation, but when it comes to Namra i take it so serious, and i love with all my heart and blood and mind and soul i love her more than you think Ummi”


Ajiyar zuciya Ummi ta sauke, ta kalli ɗanta fuskarta da alamun damuwa.


“Tell me more about her”


Miƙewa ya yi tsaye ya nufi freezer.


“She's so simple and kind, but difficult to handle. You know when we first meet, she slap me and insult me in front of my boys, but i can't slap her back”


Ya ƙarasa yana bulbula ruwan da ya fiddo a cup. Ummi ta yi murmushi.


“I know how my son is ba ya faɗa da mata”


“Yap bana faɗa da mata because we are not in the same level, strength, brain, heart, soul and lot. Ban taɓa jin ina son wata mace ba, but lokacin da na ji ina son Namra, nasan our souls mean to be, duk da a lokacin na san tana da aure, amman zuciya ta kasa haƙura, and now what! Her husband divorce her ta je wani gida ta zauna, kuma ƙaddara ta sake haɗa mu kaduna na kaɗe yaron gidan ina zuwa sai gata a gidan, hmm' mmm funny, and now ni ne silar shiryawa da iyayenta, i hope you love her too?”


“Of course i love her ai dole naso matar da ɗa na yake so, but i'm just worried about Mai Martba, ba lalle ne shi ya so ta”


“Why”


“Saboda Bazawara ce! And i hear that Mai Martaba and Hajiya Shafa sun maka mata”


“What...!”


Ya aje cup ɗin ruwa dake hannunsa saman dinning yana kallonta fuskarsa cike da tashin hankali.


“How true it's?”


“Mai Martaba ya kira ni da kan shi, yana neman shawara akan zai ɗoraka a Sarautar Katsina, da na nuna masa be dace ba sai ya nuna ɓacin ransa, the following day ya sake kira a waya ya faɗa min Hajiya Shafa tace be kamata a ɗoraka a Saurata baka tare da iyalaiba, dan haka ta maka mata, zata aura maka Zaliha ƙanwarta, idan anyi auren da watanni sai a baka Sarautar, kuma Mai Martaba yayi na'am da hakan”


“Miyasa baki faɗa musu ina da wacce nake so ba?”


“Idan na faɗa zai ga kamar ina kare ka ne, amman ina son ka min wani abu Abdallah, duk yadda Mai Martaba zai yi karka yarda ka karɓi Sarautar nan, kai ne ɗa na uku a gurin shi, be kamata ya tsallake su ba, ya ɗauki Sarauta ya baka, nasan yana son ka, amman hakan ba zai jawo maka komai ba sai ƙiyayya da ganin laifi, kai kuma ka yi ƙanƙanta da irin rayuwar nan, kuma idan har ka yarda ka auri Zaliha, to ka jefa rayuwarka da ta mu cikin matsala, tun da ƙanwar Hajiya Shafa ce, kuma kasan wacece Hajiya Shafa a gareni da gare ka. Ka da ka amince da duka biyu idan har ya yi maka magana”


“Ai ba zan amince ba, ina son aiki na kuma ina alfahari da shi, ni ba Sarauta ba ce a gabana, kuma Namra ce kaɗai matar da nake so”


“And be careful with her love too, kar ya rufe maka ido ka saɓawa Mahaifin ka”


“My Dad is...”


Ummi ta miƙe tsaye tana tarar numfashinsa.


“I know who your Dad is, he's my ex-husband the Father of my own male son”


Ta nufi bedroom ɗinta. Shi kuma ya faɗa zaune saman kujerar dinning yana bugashi da ƙarfi.


“Damn it! miyasa abubuwa zasu zo min haka kuma yanzu? Shine surprise ɗin da Mai Martaba yake ta faɗi? Ya Salam...!”


Ya miƙe tsaye, sai ya nufi kitchen duk da ya san babu abunda zai ɗauka a gurin. He need some fresh air, sai ya buɗe ƙofar baya ya fita, jin ya gaba ɗaya gidan ya masa wani irin, kai tsaye ya nufi Garden, ko ba komai yana son kukan tsuntsaye maybe zai sashi relaxing ya sama ma kan shi mafita.


Gaban icen guava ya zo ya tsaya yana kallon pool, motsin mutum ya ji a bayansa, yasan cikin biyu ba za'a rasa ɗaya ba, Maybe Amira ce tun da ita kaɗai take gidan ko kuma barewa, dan tana masa haka a duk lokacin da ya shigo Garden ɗin. Juyowa yayi sai yayi ido huɗu da Amira fuskarta shakaf da hawaye.


“What do you want?”


“You told me if i need someone to talk to”


“It Abdool who told you that, and now i'm someone else, and my words could hurt you, i'm not in the mood”


Cikin muryar kuka ta ce.


“You already hurt me because i learn the truth, i know you upset because of what Ummi told you, we share the same pain, i'm in love with you while you're in love with someone else”


Ta share hawayenta da haɓar rigarta.


“Maybe i will have peace of mind if you tell me that you never love me, maybe i will back to my senses, think about my future and....”


Kuka ya ci ƙarfinta. Taku biyu yayi ya matso kusa da ita.


“Do you know what is best for you, ki koma gida cikin iyayenki, ki manta da ni a rayuwarki, and i promise you zan rufa miki asiri ba zan faɗawa kowa abunda kika aikata ba”


“Zan koma gurin iyayena, nima a yanzu babu abunda na ke so sai su, but forgetting you is the hardest thing ever, thank you so for letting me staying with your family and know you better, can you take me home now please, am eager to see my parents”


“Yeah... Zan ma direba magana, ki shirya kayan ki”


“Ban zo da komai ba a nan”


Har ta juya sai kuma ta juyo.


“Ina matar da kake so take?”


“Why?”


“Saboda ta fi kowa sa'ah a duniya, ina son na ganta ne kawai”


“I can't tell you Amira, i'm sorry to say this, i don't trust you”


“I know i shouldn't...”


Ta juya ta shiga ciki da kuka. Da kallo ya bita sai da ta fice sannan ya haka hannunsa

Please Login or Register in order to submit comment