Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ka haɗu da ita?”


Abdool ya yi shiru yana tunanin faɗawa Mai Martaba gaskiyas lamari.


“Ranka ya daɗe ina binka bashin albishir fa”


“Albishir ɗin ka, zan faɗa maka idan ka samu natsuwa kun kai ƙarshen wannan matsalar”


“Yanzu ya kake ganin za a ɓullowa lamarin?”


Mai Martaba ya gyara zamansa.


“Abunda za mu yi, zan sa a rubuta masa wasiƙa daga nan Masarautar zuwa can inda yake, ai kana da addireshinsa ko?”


“Eh ina da shi, dan nasa an min bincike akan sa”


“Okay zamu saka a aika ma Sarkin Musulmi na sokoto shi kuma zai aika wani ya kai masa wasiƙar”


“Amman Mai Martaba me zai hana ka aika masa kai tsaye?”


“Ai mu sarakuna bama haka, dole ne sai sarkin gari ya san da abunda wani sarkin yake so a garinsa. Musamman babban sarki kamar shi”


“Okay zuwa yaushe za a aika?”


“Yau zamu aika, ina tunanin gobe zata isa gare shi”


Abdool ya ji daɗin haɗin kan da Mai Martaba ya bashi sosai da sosai. Daman ya tsammaci haka, dan ƴasan yana samun goyon bayansa a dukan abunda zai yi.




KALSOOM POV.


*Bayan wata biyu*


Tun da aka soma shigo da kayan har aka aje,be ji motsinta a falon ba hakan ya tabbatar masa da tana kitchen, kai tsaye ya nufi kitchen ɗin, fuskarsa ɗauke da murmushi. Ta baya ya yi hugging ɗinta ya aika mata da kiss a gefen fuska.


“Me kike girkawa?”


Wuƙar dake hannunta ta aje ta juyo tana dariya.


“Hancin ka zan girka”


“An ya zaki iya cin hancin na?”


“Kwarai kuwa ta yadda Amaryar nan da taga baka da hanci zata ce ta fasa auren”


Ƙyalƙyalewa yayi da dariya, ya zageye kunkurunta da duka hannayensa.


“Shikenan sai ki kashe min kasuwa ko?”


“Eh mana ai ƙara ni kaɗai zan riƙa ganin kyan ka”


Ya riƙa hannunta yana dariya.


“Zo ki ga wani abu”


Gabanta yayi mugun faɗuwa, haka kawai ta annayana a ranta ba abun alheri ba ne, cire hannunta ta yi cikin na shi.


“Bari na juya miya sai na zo”


Be mata musu ba, ya juya ya fice. Ta ɗauki minti goma a kitchen ɗin tana ta fargabar fita, duk da bata san abunda zai nuna mata ba, tana ji a ranta kamar ba alheri ba ne. Ba ƙaramin dauriya ta yi ba kamin ta wanke hannayenta ya juya miyar sannan ta nufo ƙofar falo.
Tana ganin akwatuna jere a tsakiyar falonta, bugun gabanta ya ƙaru, idonta kuma ya cika da hawaye. Ga invitation card da kwalayin minti da cinka a saman akwatunan mai yawa ana ɗora. Jikinta yayi sanyi sosai, hawayen dake maƙalle a idonta ya gangaro zuwa kumatun ta.


“Ashe haka Rashida ta ji lokacin da za a auro ni ko?”


Ta faɗa muryarta na rawa. Ɗagowa Hilal yayi ya kalleta, sai ya miƙa mata hannu alamar ta zo, sannu ta fara takowa har ta kawo inda yake ta miƙa masa nata hannun. Sai ya zaunar da ita ƙasan kujerar ya ɗora mata hannayensa saman kafaɗunta, kasancewar shi yana saman cushion zaune ne.


“Ki duba ki ga idan akwai abunda babu zan ƙaro”


Kai ta girgiza ta miƙe tsaye.


“A'a ni nabar mata kayan duka ka kai mata, ina da kayana”


Shima.ya miƙe tsaye.


“Na sani ai, ba tsirara na auro ki ba”


Sai ta yi ƙasa da kanta tana hawaye. Hannunsa ya saka cikin nata yaja zuwa ƙirjinsa, sai kawai ta rushe da wani irin kuka mai ban tausayi.


“Sorry dear, zan canja miki komai idan kina buƙata, just be strong”


Kuka tayi sosai har sai da ta ɓata mishi gaban riga da majina, sannan ta sake shi ta nufi toilet ɗin falo saboda amai da taji ya cika mata baki.




ASIM POV.


Tun safe ya tashi ko da goma tayi yana cikin garin sokoto, A hotel ɗin Shukura ya kama ɗaki, sai da ya ɗan huta sannan ya kira Ubangidansa ya sanar masa da ya iso. Ya bashi tabbacin sai dare zasu gana, da alama can zai kwana inda yake, dan ya faɗa inda zai same shi a gidansa da ke Sama road.
Fitowa yayi ya biya kuɗin wuni ɗaya, sannan ya ɗauki hanyar gidansu, zuciyarsa cike da nishani, yana mai jin kansa lallai shi a yanzu wani ne.


Ko da ya isa unguwarsu ƙarfe ɗayan rana yayi, dan haka irin mazan nan masu zaman kashe wando duk basa nan sai da yamma suke zama, kasancewar unguwar minannata, haka suke da yamma ta yi, amman hakan be hana wasu ganinsa ba, dan tabbatar da shi ɗin ne yasa wasu gayu zuwa su bashi hannu shi hannu su gaisa suna masa yaushe gamu.


“Kai ke da wannan?”


Ɗaƴan ya faɗa yana nuna motar dake kusa da su.


“Eh Wallahi sai a taya mu addu'ah”


“Toh Allah ya taimaka ya tsare. Kace kai ma ka shigo gari, ko da yake kana sirikin Manjo Usman ai dole ka hau wannan motar”


Ɗan murmushi yayi.


“Babu ɗigon dukiyarsa nan”


Duk dariya suka yi, ba dan sun yarda ba, sai suka ƙara gaba suna nasu zancen.


Da farinciki ya shiga gida, yana doka sallama kamar wani baƙo. Da gudu Mama ta fito dan tabbatar da muryar ɗan na ta ne ko bashi ba, ganinsa yasa ta daki ƙirji tana ƙare masa kallo


“Ibrahim kai ne? Allahu akbar”


Ta shiga shafa kayan jikinsa tana kuka, shi kam sai dariya yake yana kallon ƙanensa dake sanye da uniforn ɗin makaranta suna kallonsa. Da alama suma basu gama tabbatar da shi ɗin ba ne.


“Ji yadda kuka tsaya kallo na”


Sannan suka yi dariya suka rugo a guje suka rumgume shi, suna murna. Sai da suka gama zumuɗinsu sannan Mama ta ɗauko tabarta ta shimfiɗa masa tsakar gida, ko zama be yi ba sai ga maƙota sun soma shigowa ƴan ganin gwan, kar ayi ba su, dan kace kwabo har labari ya fara zaga unguwar.


Ya sha gaisawa da mutane sosai, dan sai a lokacin wasu ke masa ya jiki. Sai kusan La'asar ya samu keɓewa da Mama suna tattauna lamuran duniaya.


“Amman wannan matar Allah yayi mata tausayi, irin wannan hidima haka? Ko dai auren ka zata yi? Allah dai yasa taimakon Allah ne take maka”


“A'a ai matar babbar macece, kuma ta san ina da mata, Allah yayi mata tausayi ne kawai”


“Ai har gobe na Allah basa ƙarewa, Allah saka mata da alheri, ba irin waɗannan lalataccin mutanen ba, ai na so ka zo da Namra ta yadda zaka je kaita su ga irin buɗin da Ubangiji ya yi maka”


Ya ɗan yi shiru kamin ya ɗora da.


“Ai na saki Namra...”


Mama ta daki ƙirji tana buɗe baki tare da gwalo ido.


“Kai ɗan nan? Yaushe?”


“Yanzu an kusa sati biyu gaskiya, bata zo nan ba?”


“A'a wallahi ai da tazo da sai mun samu labari”


“Daman na yi tunanin ba zata zo nan ba, amman nasan duk inda taje dole zata dawo”


“Hmmm ai ƙara ma daka sake ta, sai mutane gane ba dukiyar ubanta bace,dan nasan yanzu duk wasu haka zasu ɗauka, kai lokacin ma da baka da lafiya har da masu cewa wai ubanta ne ya ɗauki nauyin komai, ko zaka maida ita sai nan gaba”


“Wallahi Mama ina sakinta sai abubuwa suka buɗe min komai yanzu ba ni da matsalarsa, yanzu haka zuwan da na yi na zo ne na faɗa muku na samu matar aure kuma zan siya muku gida mai kyau na miliyan biyu haka sai ku zauna”


Tashi Mama ta yi tana rawa, kamar wata bayarabiya sannan ta ɗire tana ma Allah godiya tare da sujada.


“Kai ɗan nan Allah ya zuba maka albarka, da mahaifinka na nan da rai da ya gode maka”


Dariya yayi yana mai jin kansa sosai da sosai. Sun deɗe suna fira kamin ya cire kuɗi mai yawa ya bata wai ta siyo kayan abincin, gida kuma ta sa abincika mata idan an samu ayi masa magana. Sai da magariba ta yi. sannan ya yi wanka ya canja kayan daya zo da su, ya gyara jikinsa ya bar gidan sai ƙamshin turare ya ke.




RASHIDA POV.

Juyi kawai take saman katifar da saboda wani mugun ciwo da zuciyarta ke mata, tea ma daker ta iya tashi ta haɗa ta sha.
Bata yi mamakin ganin irin kiran da take ta samu daga ƙawayenta ba, ciki har da Asmee, sai dai bata damu da ɗauka ba dan a tunaninta ko zasu tambayeta dalilin barin gidan iyayenta ne, taji zafi sosai da taga har da ƙawayen da take nesa da su ne cikin masu kiranta, babu shakka labarin barin gidan iyayenta ya same su kenan.


Wannan tunanin yasa ta ƙara jin wani irin zafi ya rufe mata zuciya, yana ɗaya daga cikin dalilin daya sa ta ƙaurawace whatsapp saboda yawan tambayar gaskiyar mutuwar aurenta da ƙawayenta ke yi, wasu kuma suna jajanta mata akan mutuwar Rafiq.
Yanzu ma wayarta ce take ringing, wannan karon Momi ce dan haka ita kam ba zata ƙi ɗaukar wayarta ba, cikin hali na kamar marar lafiya ta ɗauki wayar ta kara a kunnenta.


“Hello Momi”


“Ke Rashida kin san abunda ya ke faruwa kuwa?”


Ta tashi zaune da sauri cikin rashin gane zancen da Momi take mata.


“Miya faru?”


“Kina da labarin Hilal zai ƙara aure?”


“Eh na taɓa ji amman ban tabbatar ba”


“Kin san Teema ce matar da zai aura”


Haka maganar ta riƙa yi ma Rashida yawo cikin kai har tana jin kamar ɗakin ya juya mata.


“Wace Teemar? Ba dai ƙawata ba ko?”


“Ita fa”


“How true it's?”


“Ga Iv nan Ummu Faisak ta zo da shi, ko ba ita bace Fatima Jafar Mai Goro?”


“Ita ce, ta ya hakan zai faru?”


Tayi saurin kashe wayarta ta kira Asmee, bugu ɗaya ta ɗauka.


“Hello na kira baki ɗauka ba, kinji abunda yake faruwa kuwa?”


“Da gaske ne kenan?”


“Ashe kin ji”


Ta katse kiran ta jefar da wayar saman katifa cike da tashin hankali, rasa gane ta yi inda take sama ne ƙasa ne, duniya ne ko lahira, sai juya mata ɗakin ke yi, tana numfashi guda guda.


“It can't be Teema, idan har ta tabbata da gaske ne sai na ci Uwarki...!”


Ta faɗa cikin wani irin zafin rai, a take ta zari mayafinta ta fice.




YASMEEN POV.


Yana jefar da scul bang ɗinsa, yasa hannu yana ƙwaƙwala gurin kashinsa, yana tafiya ararrabe ya nufi kitchen.


“Momee na dawo”


Be same ta a gurin ba, sai Mai mata raino ya samu tana girka mata abinci.


“Ina Momee”


Ya faɗa yana jan rigarta.


“Tana ɗakinta”


Juyawa yayi da fuskar kuka ya nufi ɗakin nata, yana cigaba da ƙwaƙwala gurin kamar mai jim ƙaiƙayi. Da hannu ɗaya ya tura ƙpfar ɗakin ya shiga.


“Momee na dawo, kin ce zaki ba ni chocolate da safe”


Harara ta watsa masa dan ta tsani wannan soshe-soshen da yake yawan yi.


“Ba zaka cire hannunka a nan ba? Zan ci ubanka Adnan idan baka daina saka hannu a gurin ba, kai ƙazami ne ko?”


Ya yi saurin cirewa.


“A'a Momee ciwo ne yake min”


“Bari Dadee ya dawo ya saka maka magani, yana can ɗakinsa”


Ya faɗa, dan hana kowa ya saka masa ganin sai shi kaɗai, hakan yasa ya aje ganin gurinsa shi kaɗai zai riƙa saka masa ganin.


“Zo mu gani”


Ta aje Namra dake hannunta, ta riƙa wandon makarantarsa ta cire, sannan ta sake cire pant ɗinsa.


“Wannan ciwon yaƙi ya warke, ko dai maci ɗan wawa ne, amman kuma shi ai ba nan yake fitowa ba”


Ta ƙara buɗe gurin da kyau tana dubawa.


“Momee da zafi, Dadee yace na daina bari a na buɗewa, kuma ya ce karna faɗawa kowa zai dake ni idan na faɗa”


“Okay sorry ina duba maka ne, ai idan ya ji nice ba zai dake ka ba”


“Ya ce har da ke, kuma ya ce idan na faɗa abunda yake min sai ya yanke kamar yadda ake yanka rago, ya cinye nama na, ya soye”


Dariya ta yi dan bata ɗauki abun gaske ba.


“Wasa yake maka, ba zai maka komai ba”


“Wallahi yayi rantsuwa, kuma ...”


Ya faɗa cikin muryarsa mai kamar kuka. Yasmee ta juyo da shi, ta zaunar.


“Kuma me Adnan..?”


Sai kawai ya soma matsa ƙwallah.


“Talk to your Mom”


“Yace zai ba ni duka da yawa idan na faɗa”


“Minene”


Ganin kamar ya tsorata yasa ta ƙyalƙyale da dariya ta soma masa cakulkuli, sai ta jashi jikinta ta rumgume.


“Zo mu yi sirri da kai, ba zan faɗawa kowa ba”


Cikin dariyar cakulkulin da take masa ya ce.


“Allah zaki faɗa”


“Ba zan faɗa ba i promise”


“To kawo kunnenki”


Ta matso da kunenta bakinsa. Kaɗan-kaɗan ya raɗa mata.


“Dadee yake sa min abun shi nan, a baya”


Ta ɗago da mamaki tana kallonsa.


“Kai Adnan mu yi gaskiya da kai”


Kamin ya ƙara cewa wani abu mai aikinta ta ƙwalo mata kira.


“Anti Ana sallama”


Sakin sa ta yi ta tashi ta nufi falon, Zuciyarta da ɗayan biyu. Mai gadinta ta samu tsaye a falon riƙe da kwali yana shirin miƙa mata.


“Ga saƙo wani ya kawo yace a ba Alhaji wai hannuna hannunsa”


Karɓa ta yi tana faɗin.


“Okay, wanene?”


“Wallahi ban san shi ba. Ya wuce dai”


Tana karɓa, ya juya ya fice. Ita kuma ta kalli yar aikinta.


“Abincin be yi ba ne?”


“Saura kaɗan”


Juyawa ta yi ta nufi ɗakinta, cike da son jin maganar da Adnan ya soma tsaƙura mata.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: *75*


Ko da sha ɗaya na safe ta yi Abbah da Anty Amarya suna katsina, amman basu samu ganin Mai Martaba sai da aka sauko daga sallar azahar, duk da haka kuma be ba da izinin a shigo da su ba sai da ya kira Abdool dan ya sanar da shi. Sai dai yasa an masu masauƙi a gefen sauƙar baƙi, duk abunda ya kamata a yi musu, an musu, abinci ma kusan kala biyar aka jera musu shi drinks, ba a maganarsa.


Mai Martaba be fito ba sai da Abdool ya iso. Sannan suka fito fada tare, ɗaya daga cikin dogarai aka aika ya yi musu iso.
Daga Anty Amarya har Abbah faɗuwa gabansu yake, dukansu zuciyarsu ɗauke take da fargabar kiran da Mai Martaba yake musu. Tun daga ƙofar faɗar Abbah ya tada kai yana kallon irin dukiyar da aka narka a gurin, daman tun farkon shigowarsa gudan ya koma baƙauye, dan duk kuɗin Abbah wasu abubuwan be taɓa ganinsu ba, sai a gidan Mai Martaba, wata ƙila saboda yana sarki ne, shine abunda ya fi ayyanawa a ransa, ga uban sojojin da aka zube a gidan sun matuƙar burgesa, ko ina na gidan cctv cameras ne.


Be ƙara raina kansa ba, sai da aka walgale masa ƙofar faɗa ya shiga. Komai na faɗar ruwan zinari ne, daga kan kujerun har center carpet, da fankar tsaye da ta sama hatta da maɓallin wutar faɗar golden color ne, ga bangon gurin an masa kwalli da wani abu mai kamar zinari, ga wani ƙaton agogon gmt na zinari a gefen faɗar. Alkyabar Mai Martaba ma yau golden ya saka, kamar takalminsa, sai farin rawani da ke kansa. Yarima Abdool na zaune gefensa, cikin shiga ta farar shadda, ya ɗora baƙar hula a kansa, fuskarsa sai wani sheƙi take kamar ango.
Kallo ɗaya Abbah yayi ma Mai Martaba ya yi saurin sadda kansa, saboda wani kwarjini da Mai Martaba ya yi masa, sai gashi ya zube ƙasa yana kwasar gaisuwa, kamar wani ƙaramin talaka.
Mai Martaba be amsa ba sai dai dogaransa ne suke amsa, kamin ya ɗaga musu hannu, ya muku musu izinin fita ba tare da yaƴi magana ba. Tsif ɗakin yai sai sanyi ac dake tsara jikinsu, Abbah dai be sake cewa komai ba, balle kuma Anty Amarya da ko ɗaga kai ba ta yi ba tun da suka shigo.


Tun daga shigowarsu, Abdool ya fahimci Anty Amarya ce mahaifiyar Namra, dan ga kamanin Namra nan shinfiɗe a fuskarta. Mai Martaba yai gyaran murya, wanda hakan ya tatttaro hankalin Abdool ya dawo gurinsa, dan jin shinfiɗar da Mai Martaba zai yi.


“Kai ne mahaifin Namra?”


Da sauri Abbah ya amsa gabansa na faɗuwa, tare da ɗaga hannunsa ɗaya yana bawa Mai Martaba girma.


“Allah ya taimake ka Ni ne”


Mai Martaba ya ɗauki daƙiƙu ashiri da uku kamin ya ɗora da...


“Amman kamaninka da yanayinka be nuna zaka iya aikata abunda ka aikata ba, sam ba kayi kama da mutumen da ya kori ƴarsa saboda ta zaɓi wanda take so ba”


Anty Amarya ta ɗan ɗago kaɗan ta kalli Mai Martaba da kuma Abdool, da take ganin kamar ta san shi.


“Ko kana da dalilin yanke wannan ɗanyin hukuncin?”


Abdool ya tambaya, cike da son jin labarin ta ɓangaren Abbah, wata ƙila ya sha banban da na Namra, idan kuma ya zo ɗaya, Namra ta faɗa masa gaskiya daman be zaci zata masa ƙarya ba, sai dai yana tunanin zata iya ɓoye mata wani abu daga labarinta, ko kuma laifin da ta yi ma Abbah ta.


“Ta zaɓi son ranta ne, bayan kuma na yi mata zaɓi, sannan ina ganin kamar wanda ta zaɓa be dace da ita ba, ta ɓata taraiyyata da mahaifiyar yaron, kuma ta watsa min ƙasa a ido cikin family mu shiyasa na sallama masa ita gaba ɗaya.”


Mai Martaba ya rausayar da kai, tare da kallon ɗansa kaɗan ya ɗauke kai ya mayar gurin Abbah.


“Idan ta kasance kai ne kake son mata fa? Sai kuma iyayenta suka hana ka aurenta har ya zama ka aure ta sai su yi fushi da kai, ya kake tunanin rayuwarka zata kasance?”


“Allah ya taimaki Mai Martaba, ba zan jidaɗi ba”


“Miyasa ka auna ƴarka a muhallinka ba? Kai fa uba ne, ban yi tunanin zaka iya aikata abu kamar wannan, ka kai matsayin da idan wani ya aikata ka kirashi ka yi masa faɗa. Ƴarka ba ƙarar ta kawo a nan ba, kaga yaro gashi nan shi ya ji abunda ya faru ya gurgiza da lamarin har yasa muka kira ka anan”


Mai Martaba na ajewa Abdool ya ɗora.


“Mijin da take aure ya sake ta, saboda ya ce a zubar da ciki ta ƙi, yanzu haka bata cikin garin katsina tana Kaduna, gidan wasu rakuɓe, ba abincin kirki babu abun sha na ƙwarai, kuma kullum kuka take, tana tunanin yadda za tayi ta koma gida har ka karɓe”


Tun da Abdool ya soma magana Anty Amarya ta ɗago tana kallonsa, hawaye sai bin fuskarta suke, daman kullum cikin kukan rashin sanin Halin da Namra take ciki take.
Sai dai zancen sakin da Abdool ya labarta mata ya sanyaya mata rai, hankalinta ya kwanta sosai lokacin data ji dalilin kiran da Mai Martaba yake musu, daman da daɗi tana addu'ah sai yanzu Allah zai amsa mata.


“Kasan abunda nake so da kai?”


Abbah ya girgiza kai tareda ɗaga hannu sama.


“A'a Allah ya taimake ka”


“Ina son ka yafe mata abunda ta yi maka, ko da ba zaka zauna da ita ba, ni zan zauna da ita a matsayin ƴata, daman ni gida na gidan ƴaƴa ne, amman idan ka yafe mata kuma ka saka mata albarka zata ga haske a rayuwarta”


Abbah ya sauke ajiyar zuciya.


“Allah ya taimake ka, ba wai bana son Namra ba ne, kawai ta aikata min abunda ban taɓa mafarkin zata aikata min ba ne, ta zaɓi wani sama da ni, ta bar karatun ta da danginta saboda shi...”


“Wallahi ta yi nadama yanzu, abunda kawai Mai Martaba yake so ka yafe mata mu zamu zauna da ita”


Abdool ya faɗa yana mai saukowa ƙasa ya zauna kusa da Abbah. Anty Amarya ta ɗago ta kalli Abdool.


“Idan har ya yafe mata, ni na fi kowa cancantar na zauna da ƴa ta”


Abbah ya data kai ya kalli Anty Amarya sannan ya kalli Mai Martaba.


“Mamana ta shiga rigarka ta samu alfarmarka, duk da yake ina jiran zuwan wannan ranar da Mamana zata gane kuskure da kuma gangancin abunda ta aikata, na sani wata zata dawo a gareni ko da kuwa mijinta be wulaƙanta ba, nasani wata rana zata gane muhimmancin iyaye, da kuma irin gudumawar da suke badawa a rayuwa, ko da babu saki na sani akwai ciwo, ba fata nake mata ba, amman nasan wata rana zai iya kamata ba duk miji bane yake zama da mace mai wani ciwo, sam bana son na mutu na bar Mamana a cikin halin da ta zaɓi kasancewa a ciki, na sani wata rana zata ratu ba ni, sai dai bana son ta rayu a cikin halin ina fushi da ita, dan nasan ba zata ga dai-dai, ina son Mamana sosai, kuma na yafe mata duniya da lahira”


Mai Martaba yayi murmushin ƙasaita irin nasu na manya.


“Lallai kana son ƙulla abota da ni”


Abdool ma yayi dariya mai cike da farinciki da har suka bayyana haƙoransa da kuma dimples ɗinsa ya ce


“Ni da Mai Martaba muna godiya”


Anty Amarya ta share hawayen idonta tana murmushi.


“Dan Allah idan tana cikin gidan nan ku faɗa mata Mahaifinta ya yafe mata, ta fito mu ganta”


“Bata tare da mu, tana can a Kaduna a wani gida rakuɓe, bata san Mai Martaba ya aika maka ba, ni ne kawai na ga tana cikin matsala kuma na san irin matsalar da rashin zama kusa da iyaye yake haifarwa”


“Allah ya maka albarka Allah ya raya maka iyalanka, ya cika maka burinka, ya taimake ka akan dukan lamurranka, na gode sosai yadda ki yi wannan jihadin Allah ya baka abunda kake so”


Ya amsa da “Amin” Yana wani sunsun da kai, shi ala dole ga surukin da ba san da shi ba 😂.


Mai Martaba ya miƙawa Abbah hannu yana murmushi.


“Yanzu kam zamu yi gaisuwar mutunci da kai, kaga har ƙoƙarin raba uwa da ƴa kake.”


Mai Martaba ya faɗa yana miƙewa tsaye. Da sauri Abbah ya miƙe tsaye, da hannunsa biyu ya riƙa hannun Mai Martaba yana dariya.


“Tuba na ke ranka ya daɗe, Allah yaja kwanan ka”


Juyawa Mai Martaba ya juya Abdool ya miƙe tsaye da sauri ya take masa baya. Har turakarsa Abdool ya rakashi farincike shinfiɗe a fuskarsa, Mai Martaba na shiga Babban falonsa Abdool ya riƙa alƙyabarsa ya cire masa ya jingine, sannan Mai Martaba ya cire rawaninsa da kansa ya aje a gefe, da sauri Abdool ya ɗauki rawanin ya aje a muhalinsa. Sannan ya zo ya zauna ƙasan carpet ya dafa ƙafafun Mai Martaba yana dariya.


“Na gode sosai da karamcin da Mai Martaba yayi min, ba zan taɓa manta wannan ba, Allah ya ja zamanin ka”


Murmushi yayi sai da aka ɗauki daƙiƙu sannan Mai Martaba ya amsa da


“Amin. Nan da minti talatin zamu je ɗan dime ƙaddamar da zakka, idan da hali sai ka shirya muje”


“...A...”


Sai kuma yayi shiru. Kallonsa kawai Mai Martaba yayi hakan ya cilastashi ƙarasa maganar.


“Da naso naje ne can Kaduna na kai su inda take”


Mai Martaba ya sake kallon ɗansa, irin kallon nan na akwai wani abu a ƙasa.


“Babana be kamata kana saka kanka a cikin irin wannan rayuwarba, karka manta kai ɗan sarki ne, kuma nan gaba kaɗan kai Sarki ne, sannan kai mutun ne mai babban muƙami a nigeria, be kamata ana ganin fuskarka a ko'ina ba, wani gurin kamata yayi ka aika, ko kasa ayi. Shi babban mutum ba ko ina ake son yana kasancewa ba, musamman ƴaƴan sarakuna, yana janyo raini, wani gurin ma yakan zubar da mutumcin mutum, amman kai sai naga kamar baka damu da hakan ba”


Yayi ƙasa da kansa, dan yasan Mai Martaba ya faɗi gaskiya, sai dai shi kan har ga Allah yana son ya zama na farko da zai fara yi ma Namra wannan albishir ɗin ko ba komai zai ƙara kwarjini a idonta.


“Amman Mai Martaba ina son na kasance nina zan yi ma yarinyar nan Albishir, idan mun kama hanyar Kaduna yanzu kasan kamin yamma mun isa”


Mai Martaba ya shafa fuskarsa.


“Idan har ganinta kake son yi, zaka iya aikawa a taho da ita”


“She's so stubborn ba lallai bane ta zo, kuma abun zai fi burgewa idan iyayenta da kan su sukaje suka ɗauko ta”


Kallon tsab Mai Martaba yayi ma Abdool sai ya ɗauke kansa, tare da ɗaga masa hannu, alamar go ahead.


*** **** ****


Fitar da Mai Martaba da Abdool suka yi ne, yaba Anty Amarya damar data kai ta ƙare ma Faɗar kallo. Manyan hotuna da ta gani na Abdool ɗaya a cikin kayan sarauta ɗaya kuma a cikin kakin soja, yanzu kan sarai ta tuna waye Abdool. Mutumen da ya taɓa taimaka mata lokacin da motarsu ta lalace ana ruwan sama.


“Gaskiya yana da kirki, matar ka da ƴaƴanka sun yi dacen uba na gari”


Ta faɗa idonta kan hoton Abdool. Abbah dai be ce komai ba, sai fama idonsa abinci yake yana shaƙar daddaɗan ƙamshin dake tashi faɗar.


Fitowar Abdool ne yasa duk suka maida dubansu gurinsa. Wata shigar ce a jikinsa bata ɗazun ba, wannan ma ta fitar da kyausa, da kuma annurin fuskarsa. Zuwa yayi

Please Login or Register in order to submit comment