Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpadd @mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



1⃣




*GARABASA*👉🏼 *Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya karanta kulhuwallahu sau goma ajere Allah ze gina masa katafaren gida acikin aljanna se sayyidina Umar yace aiko zamu rika yawaitawa se Manzon Allah yace Allah neme yawaitawa shine me tsaftacewa*

*Manzon Allah (S.A.W) yace Wanda ya karanta kulhuwallahu sau ukku kamar ya karanta duka kurani ne*




Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki salati da daukaka da aminci su tabbata ga annabi Muhammad (S.A.W) ,alhamdulillah fans gani nafara typing raggon miji inafatan zaku biyoni donjin labarin kamar yadda nafada na kudi ne after free pages zakubiya ,yan Niger wadanda zasuiya biya kuna iya karantawa idan angama free pages kuma zanbaku number Niger da zaku tura 200 dinku aciki insha Allah kudin zasu zo gurina ,ga wadanda sunso karanta wuya bata kisa da hamdalat basu samu yadda zasuyi payment ba Ku tuntubeni ta wannan number zanbaku number dazaku tura kusamu documents dinsu 07063721063



*Yana da kyau maza su karanta*



Wata babbar macece dazatayi 45 years zaune a saman mirror tana make up bakace not that black tana da hanci da baki madedeci tanada ido madedeta tanada kyaunta ba lefi daka ganta zaka gane tana cikin hutu saboda yanayin skin dinta da jikinta, yanayin yadda take kwalliyar a sannu kamar wata budurwa ya burgeni sosai wannan yasa natsaya kallonta,

Ta cigaba da makeup dinta tashafa powder da lip glow tayi jagira bayan tagama shafe jikinta da humras tatashi tsaye ta nufi closet ta bude ta dauko wata sleeping dress dinta riga cotton tasaka tadora zane akai tasaka hula takoma gaban mirror tafeshe jikinta da perfumes takara kallon kanta a mirror koita tasan tayi kyau sosai, ta dauki mouth freshner ta fesa abakinta tajuya ta nufi kofar fita tafita a dakin,

Tana fita takama hanyar wani daki se a lokacin na lura a upstair ne gidan yahadu sosai,taisa har bakin wani daki tana zuwa bakin kofar tai tsaye takasa shiga seta bani tausayi sosai yadda naga jikinta ya mutu lokaci daya ta kwashi kusan minti 5 awurin sannan tatura kofar ta shiga ciki,

Tana shiga wani babban mutum daze kai 52yrs chocolate color dashi ba mummuna ba ba kyakkyawa ba yana da dan jiki amma tulun cikinshi shine yafi komi girma yayi sororo kamar na mace me ciki wata 6 yana zaune akan bed yana latsar system tashigo yanajin karar bude kofa yadago yana mata wani irin kallo ,

Tana tsaye ta sunkuyar da kanta kasa kamar marar gaskiya ya cigaba da kallonta sama da kasa sannan yameda hankalinshi akan system dinshi ya cigaba da aikin dayake ,

Se sannan tafara tafiya ahankali ta isa bakin gadon ta zauna tai shiru,

Seda ya kwashi 10 mnt yanata aikinshi idonshi akan system yace"Hjy Rukayya lpy?"

Ta kalleshi zuciyarta badadi tai shiru takasa magana,

Yana cigaba da aikinshi be kalleta ba yace"kifadi abinda kikeso in kudi ne kowata problem kitafi ina aikine"

A raunane tace"amm amm dama nazo ne na tayaka fira" dakaga yadda takeyi zakagane bakaramin tsoronshi takeyi ba,

Jin tace fira ya dago ya kalleta ta dauke ido akanshi,

Yayi minti biyu yana kallonta sannan yace"Hjy se yaushe zaki girma ne se yaushe zakisan kin tsufa kullum kina biye kamar wata yarinya su haseena suyi ciki kema kiyi ina amfanin hakan"

Ta kalleshi hawaye nasan cika mata ido tace"saboda inada yara shikenan bazan zo shimfidar mijina ba?"

Yace"bahaka nace ba amma kinsan nafada maku kar wacce tasake zuwa dakina inban nemeta ba"

Ta yamutsa fuska gwanin tausayi tace"yakamata kagane muma muna da hakki akanka karika kula damu kana sauke hakkin mu dake wuyanka "

Yanata kallonta yace"wlh Rukayya kina bani mamaki se kirika abu kamar yarinya shekaru sunja Rukayya da da yanzu ba daya bane kuma wane hakkinku ne bana saukewa ina bakin kokarina amma wannan baze samuba se time danake cikin mood, idan wasu kudi kike bukata kawai ki fadamin zan baki cheque kije kicire"

Kamar zatai kuka tace"kasani kudi ba matsala ta bane tun kafin kayi arziki nake tare dakai shekarar mu 15 tare muna rayuwa cikin maleji amma bana complain dan Allah alhaji ka saurareni wlh ina da bukatar ka"

Yanata kallonta ya dauke idonshi akanta yace"ai sekiyi idan kina hakura ki hakura harse na nemeki sannan abida de tadena zuwa ita dake karama kenan"

Ta kureshi da ido tanajin ciwo a zuciyarta ya cigaba da aikinshi wayarshi tayi ring da sauri ya dauko wayar yayi receiving call din ya lumshe ido,

A can bangaren me kiran tace"dear tunaninka yasa nakasa bacci"cikin shagwaba,

Dadi ya mamayeshi yace"sorry my dear kiyi baccin ki"

Tana shagwaba tace"im_im nide inason ganinka yanzu"

Dadi yakara rufeshi girlfriend nashi na nemansa yace"dare yafara fa its about to 10"

Ta turo baki tace"Nide kazo"

Hjy Rukayya na zaune na kallon ikon Allah dukda batajin me ake cewa a wayar but tagane macece yake wayar daita saboda yanayinshi,

Alhaji yace"alright ganinan zuwa "

Tana murna tace"yess my dear shiyasa nake sonka sosai kasiyomin kabab meat daganan"

Yayi murmushi yace"bawani abu da kikeso bayanshi?"

Tace"shine kawai nakeso my dear I love u so much"

Yace"luv u too" ya katse kiran yanata murmushi idanunshi na sauka wurin Hjy Rukayya ya daure fuskar kamar bashiba ya kashe system ya sauka a gadon tana zaune tana ta kallonshi ya saka doguwar Riga akan boxer da singlet dake jikinshi ya dauki key da wayarshi yafita a dakin,

Hjy Rukayya ta kwanta akan bed din tana hawaye zuciyarta na matukar ciwo saboda wulakanci dayake mata duk dare inde taje wurinshi kuma gashi tanason mijinta kusa daita wasu na cewa kana girma kana rage desire itade gashi harda jikoki biyu amma desire bata rageba kokadan,

Alhaji yana fita ya nufi down stair don fita daga gidan harze wuce yaga dan lelenshi boy yafito daga dakin yara yarikeshi yana faraa saboda akwaishi da son yara especially maza yaron nata sosa ido saboda yatashi a bacci yace mishi"boy yaakayi meya tasheka a bacci ?"

Yaron da baze wuce 3yrs ba yace"pizza nakeci da chocolate "

Alhaji ya fiddo ido yaja kumcinshi yace"sha zumamu oya jeka kata data mommynka tayi bacci yanzu"

Yaron yakama hanya ya nufi dakin mom dinshi shi kuma alhajin yajuya yafita dama ka'ida in zeje fira baya zuwa da driver saboda takura shikadai yake zuwa ya shiga mota aka wangale masa katon gate din yafita yabar gidan,

Boy ya isa bakin kofar dakin mamanshi yafara knocking yana kiran"mommy !!mommy!!"yanata bugawa shiru mommyn bata fitoba,

Ya cigaba da knocking yana kiranta har yafara hawaye kiran yayi yawa ko baccin mutuwa take yakamata ta farka sena bi ta taga domin gano wane kalar bacci takeyi haka ina shiga nafara jin groaning da wani sambatu na mace"ahhh ahh umm suck me well"

Nai sauri na karasa bedroom din Hjy abida na kwance saman gado wayarta a hannu tana kallon bf duk wannan groaning yana fitowa ne daga cikin wayar Wanda macen da namijin dasuke sex sukeyi itako takafa ma wayar ido while hannunta na kasanta tana fingering kanta tana fidda wani karamin sauti "shishh ahhh"Saboda yadda tai nisa shiyasa batako jin boy dayake ta mata knocking ,

Acikin wayarta namijinne yafara sex din da sauri yana nishi yana groaning saboda release dazeyi wannan yasa macen takara yawan ihunta tana "oh my god u are too much ahhh ihhn oh god I love it push me hard ohhhh"

Hakan yakara tadawa Hjy Rukayya desire takara tura yatsanta sosai tana trusting tana nishi tana cigaba da kallonsu,

Sautin namijin at time daze kawo yasa tafara releasing tanata nishi ,

Tana gama releasing taja tsoki takashe wayar gabanta na faduwa fuskarta ya mutse taja tsoki tace"


➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



2⃣



*GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yaroki Allah aljanna sau ukku aljanna zatace ya Allah kashigar dashi aljanna Wanda kuma ya nemi tsarin Allah daga shiga wuta sau ukku wuta zatace Allah ka tsareshi daga shiga wuta*





Tace"nide yazanyi ne wai kwata_kwata banajin dadin abin nan se narikajin faduwar gaba dadin dakikai gabanka yadade yana faduwa mtswww Allah kaganar da alhaji gaskiya nikam bazan kara kai kaina ba ana wulakantani kuma bazan samu enough biyan bukata ba ,zan nemi wani hanyar daban tunda hakan banajin dadinshi " tai shiru fuskarta takure ,

Boy dake waje yana cigaba da bugun kofa yana hawaye yana kiran mommy jin maganarshi tai tsoki takwara baki tace"boy ganinan fitowa"

Ta tashi ta nufi kofa fara ce tass daganinta bazata wuce 34yrs ba siririyace sosai batada jiki tabude kofar ta dauki boy a jikinta tabata fuska tace"boy I'm sorry bacci ya daukeni kanata kirana kayi shiru kaji"tasa hannu tagoge mai hawayen ,boy ya turo baki ,

Tace"me kakeso ?yaakai katashi?"

Yace "mommy pizza I'm hungry"

Tai dariya tace"to muje kaci kasha chocolate dinka ka kwanta gobe akwai school banaso kai late"ya daga kai,

Ta sauke shi taja hannunshi zuwa down stair ta dauko mishi pizzar dake available kullum saboda yaran gidan sunaso ta ajemishi gabanshi ta aje mishi chocolate da nutri yoghurt tace"seme kanaso dan autan daddy?"

Ya turo baki yasa hannu yafara cin pizzar tai zaune tana kallonshi tatafi duniyar tunani itadinma tana da bukatar mijinta rashin kulawar tashi yasa tafara kallon bf and bata enjoying she's looking for another way to get satisfaction,


Alhaji kuwa wani Chinese restaurant yatsaya yashiga yasiyo mata meat kabab dinta da drinks da cup cake yafito da ledojin shopping yasa a mota ya nufi gidansu girlfriend dinshi,

Yana kan hanya tasake kira ya dauka yana driving tace"dear I'm waiting ko bazaka zoba?"

Yayi murmushi yace "ni naisa naki zuwa my dear I'm on my way "

Ta turo baki tace"barci nason daukeni ka karaso da wuri plss"

Yace"don't go to sleep kijira nakusa karasowa"

Tace"OK"takashe kiran,

Tatashi ta dora after dress akan sleeping dress dinta Riga da wando ta koma ta kwanta,

Alhaji jin tanajin bacci yakara speed na motanshi don sosai yakesonta ,cikin kankanin lokaci ya karaso bakin wani madedecin gida yana da gate amma bawani babban gida bane yana ajiye mota ya dauki waya ya kirata ,

Tana ganin kiranshi tatashi tafita tana yanga tana yauki ,

Tabude gate din gidansu tafito se lokacin nasamu damar karemata kallo saboda wutar NEPA dake da akwai ga glove dake kofar gidan ya haska ta farace tass fuskarta round shape tana da hanci ba dogo ba gajere ba idonta manyane bakinta madedeci lips dinta kananu ne tadanyi mun kama da halima atete Hausa actress sosai shekarunta 27 faseelat kenan matashiyar budurwa me tashe daji da kanta tana da degree akan English tana koyarwa a salama prvt boarding school anan tasan alhaji domin yaranshi dake can anan ne suka hadu haryasanta suka fara gaisawa asannu har ya nuna yana sonta she's classic bakowa take kulawa ba she have many suitors yara da manya amma bata gama zabeba duk girmanta novel yataka rawa sosai wurin sauya mata tunani dakara mata buri mijin datakeso dole yazama me kyau me kudi saurayi miskili me sonta kamar yaciro zuciya yabata, alhaji is doing all his best kuma yana sonta sosai but ba yadda za ai ta aure shi yana tsoho haka ga tumbi kudinne kawai takeci kuma tana cinsu ya siya mata mota kuma tanajin alert kowane wata koma time to time yana surprising dinta amma batada niyyar aurenshi tana jiran tasamu zabinta ne ta aura,

Takarasa bakin motar tabude ta shiga kamshin turarenta ya gauraye motar alhaji nura ya lumshe ido ya bude yanata binta da kallon shaawa because of her duk yadena ganin matanshi a matsayin mata ita kawai yake mafarki yake shaawar samu ,

Faseelat tana jefa mishi kallon narke zuciya tace "kayi hakuri kana cikin iyalinka na tasoka"

Yayi murmushi yace"kema iyalina ce nangaba so kinga inayin abinda yazama responsibility dina ne"

Ta kwantar dakai jikin seat tace"bansan meyasa ba bana gajiya da kallonka kullum karamin kyau kakeyi"

Yayi murmushi yace"suna fadar hakan amma naki ne kawai yakemin dadi"

Ta kalleshi ta yamutsa fuska ta duba agogon hannunta tace"11 tayi zan shiga gida kafin Ummi tafara nema na "

Yace"OK here is ur meat and gobe zanzo da safe saboda muyi bankwana zanyi tafiya"

Tatashi zaune dasauri tace "tafiya my dear " taturo baki,

Yayi murmushi yace "bazan jimaba u know bazan iya dadewa batare dake ba zanyi 2wks only zan dawo"

Taturo baki tace "2wks yayi yawa wlh"tabata fuska

Yace"karkidamu zamu rika waya kowane time"

Ta kalleshi tace"but plss in kaje karkamin rival na gida ma naji dasu and kakulamin da kanka sosai"

Yana mata wani kallo yace"I will kema ki kula da kanki"

Ya mika mata ledarta ta amsa tadan masa murmushi tai masa bye da hannu tafita ,yabi bayanta da kallo tanada hips sosai kamar ma tanada gantsarwa duk da after amma sunfito ya saki ajiyar zuciya ya hura iska ya tada motarsa ya nufi gida,

Faseelat na bude kofa zata shiga gida ya omer yayi parking da motarshi kuma yaga fitar motar daga layin ,tashige gida tana magana ita kadai "tau bari naje na shiryawa masifar yau kuma naji wace kalace"ta shige warta dakinta ta ajiye ledar ta zare after ta zauna tajawo namanta tabude foil paper tafara cin namanta tana yamutsa fuska ,

Omer zuciyarshi nata bugawa ya bude gidan yashigo direct dakin faseelat ya nufa ya bude kofar ya afka ciki ranshi bace kamar ze daketa yace"ke yanzu faseelat karfe 11 kina waje kina fira wace irin firace wannan?"

Ta kalleshi ta yamutsa fuska tace"niba fira nafita ba yakirani yabani sakone shine nafita na karba "ta dauki nama tasa bakinta ,

Ranshi bace ya janye naman ya wurgar tsakiyar daki ya jawota kii zuwa dakin Ummi,

Ya tura dakin yashiga rike daita yana shiga yasaki hannunta ,Ummi na kallon TV ta kallesu tace"lpy miye kukeyi haka?"

Yana huci yace"Ummi yarinyar nan fira take kofar gida yanzu da darennan"

Faseelat ta daure fuska ta dage hanci,

Ummi tace"kasan halinta bama kowa take kulawa ba maybe akwai dalilin dayasa tafita ne kuma halan alhaji nura ne nasan in bashiba bawanda ze fiddata waje yanzu"

Omer ya kalli Ummi yace"ummi koma waye miye amfanin hirar da sukeyi wata da watanni in har sonta yake aise yafito tobari dana dawo daga seminar zan samesa da kaina nace yaturo in har yana sonta in kuma baze turoba yadena zuwa"

Faseelat ta zaro ido a hanzarce tace"aa wlh inani ina wani alhaji nura wlh bana sonshi"

Duk suka zuba mata ido ummi tace"tunda bakisonshi seki rika amsar kudinshi kina fita aiseki bar fita idan yazo yadena zuwan"

Faseelat tadan rage murya tace"Ummi banason namishi wulakanci ne shiyasa na kyaleshi amma Ummi ina zan kaishi matanshi biyu fa yaranshi goma sha daya haba haba"

Omer dayakejin kamar ya mazgeta yace"aiko sekin aureshi tunda kinata ci masa kudi ko kuma na sameshi nafada masa yadena zuwa"

Ta kalleshi a yatsine tace"toka sameshi din yaya " tajuya tafita tabar dakin,

Ze bita Ummi tace"dawo_dawo waccan yar taurin kan zuwa zakayi taita maka tureturen tsiyar can kyaleta nasan maganinta"

Kamar ze kuka yace"Ummi zuba mata ido zaai taita abinda taga dama ?kowace mace tana Neman tasamu miji tai aure itako aure Sam baya gabanta"

Ummi tace"ba kyaleta zaai ba kawunku zansamu da maganar u know tanajin tsoronshi zesata tafiddo miji itade ba yarinya bace dazaa tsaya ana duka kabarta kawai"ta sauya magana" ina fadila kafito yanzu?"

Ranshi badadi yace"tana lpy tafiya zanyi gobe shine nace bari nazomiki bankwana tun yau saboda safko zanyi kwana hudu zanyi acan"

Ummi tace "to Allah ya tsare yabada saa ka kwantar da hankalinka karwani shirmenta ya dameka komai lokacine"

Ya kalli Ummin yace"tom amin ni zantafi sena dawo"

Tace"to Allah yakiyaye "

Yatashi yafita seda ya harari kofar dakin faseelat sannan yafita daga gidan,

Yana fita Ummi tace"aiba karamar yarinya bace inta gadama ta fiddo mijin yo wannan shegen kaudin nata ma zebari ta fiddo mijin inde mijine ai alhaji yayi amma ita aa se saurayi "

Faseelat kau tana komawa daki ta haye bed tai kwance tana tunani wai ita da alhaji nura wancan katon tumbin ina zata kaishi duk mafarkinta na tana soyewa da mijinta suna rungume rungume da tsotse _tsotse ze zama na banza kenan tsoho kamarshi inama yaga karfin gamsar daita yadda take jinta kullum da desire jikinta tace"cabbb I wlh sena samu miskili me kyau me kudi saurayi me jini a jika sannan dubeni San kowa kin Wanda yarasa fa" tayi juyi ta rungume pillows tanata different tunani,


Shiko alhaji nakomawa gida har Hjy Rukayya tabar dakin ta hakura takoma nata yakoma ya zauna ya karasa aikinshi sannan ya kwanta yanata tunanin faseelat bacci ya daukeshi,

Da misalin karfe 1:25am na isa bakin wani karamin gida Wanda ko gate bedashi gidan yanada paint be tsufaba zan iya cewa be shekara da yiba daga ganinsa, nashiga cikin gidan gidane duk anmasa broken tiles fayau tsakar gidan bako haki a kasa kowani kayan wasa hakan yasa nagane ba yara gidan nishin dana rika jiyowa ne daga cikin bedroom yasa nai saurin shiga dakin tun a falo narika jin wani sauti "faf faf tab tab" bangare guda muryar mace tanata nishi tana magana a wahalce "aliyu dan Allah ka kyaleni nagaji wlh wayyo Allah na dan Allah kabarni kuguna ze rabe wayyo zaka kasheni"

Nai sauri nakutsa bedroom din dankawo maku rahoto ina shiga naga Aliyu akan Samira yanata bugunta da kugu duk ashe ihun sex ne takeyi yadda yake sex din yasa nagane jarumi ne sosai,

Samira tanata ihu bako hawaye amma se aiki yake yana wani magana "uhum uhum uhum"

Jin azaba zata kasheta tafara bugunshi tana ta zufa tace"fitsari ze zubomin Aliyu dan Allah dagani fitsari zanyi wlh ze zubomin"

Jin yadda taketa kukan fitsari yasa ya sauka yakoma gefe yana meda numfashi joystick dinshi kyammm kamar lokacin zaa fara harkar,

Tanajin ya dagata tana zindir tabaza falo da gudu ,

Yace"keee ina zaki"yatashi yabita da gudu tana niyyar bude kofa ya riketa yace"


➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*



*Free page*


3⃣


*GARABASA*👉🏼 *Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace subhanallahil azeem wabi hamdihi zaa dasa mishi wata bishiya acikin aljanna wadda ze rika tsinkar alherinta*



Yace"Samira ina zakije ga toilet cikin daki?"

Tana ta zufa tafara kuka tana cewa "nide wlh gida zanje nagaji Aliyu inna cigaba da zama da kai wataran kasheni zakayi"

Ya rungumeta jikinshi murya kasa kasa yace"yanzu Samira duk sonda nake miki zaki iya rabuwa dani? meyasa bazakiyi hakuri da lalura taba wlh bawai inayine yadda raina yaso ba ahakan"

Tana jikinshi tana kuka tace"my HQ ciwo kamar ze fito cikina ma yanamin ciwo duk time dakazo yin sex bakamin a sannu baka tausayina koya kakeji yakamata karika kula da tawa shaawar kasan dole zan gaji awa 2 currr kana buguna kamar turmi da tabarya haba ni wlh gida zan tafiya ta"

Yakara matseta jikinshi murya very low yace"kiyi hakuri kimin uzuri insha Allah zan nemi maganin rage shaawa da kuzari nima abun bemin dadi kiyi hakuri karki tafi plsss zan gyara u know inasonki kuma nasan kema u do desame to me"

Ta cigaba da hawaye ya dago fuskarta yasa harshe ya lashe hawayen yace"muje ki fitsarin mu kwanta dare yayi"

Sanin halinshi ana cikin bacci ze lalubota tace"ni zan kwana anan falo kai ka kwana acan"

Ya kalleta ya marairaice yace"I'm sorry bazan iya bacci ni kadai ba kinsani"

Fuskarta yamutse tanason kara wani kukan tace"nasani inde muna tare sekayi kabarni anan inyi jinyar jikina "

Jintace jinya ya dagata sama ya direta akan kujera ta fiddo ido takwara baki tana ihu "wayyo Allah mamanmu ze kasheni wayyo dan Allah ka kyaleni "

Yaja tsoki yace"wai Samira bazaki tsaya in dubaki ba bawani abu zanmiki ba zafin da kike ta complain shine nakeso inga wurin ciwo kikaji kome"

Ta girgiza kai tace"ba ciwo bane nide kyaleni banason temakonka"

Ya kalleta yanajin takaici kullum se anji suna sex ya saketa ,

Tatashi dasauri tashige bedroom dinsu tafada toilet tajawo flask datake using dashi a tsarki ta zukunna tafara kwarawa wurin ruwa tana nishi ,

Aliyu yayi zaune kan kujerar yayi tagumi abaya gani yakeyi duk yawan shaawa daya keji dayayi aure shikenan zata rage amma ina Ashe abun bahaka yakeba yanzunne ma shaawar tashi take karuwa saboda yasan dadin abun baya iya hakura in yaji shaawar, duk time daya kalli Samira seyaji shaawarta tahadu yarinyace yar 17 fara me karamin jiki batada wasu breast amma duka wata 4 da aurensu harsun fito datsiya saboda laguda,

Ya kalli kasan shi dake kyamm yakara yamutsa fuska saboda shi ko kwana yana iyayi yana abun kuma baze gajiba yanajin inama ace baida shaawa har haka,

Se lokacinne natsaya kallonshi beauty ne da duk mace zataso ace tasa meshi he's chocolate color yana da ido da small cute baki jikinshi kalar Hutu dukda shidin ba dan hutun bane domin ko gidansu basuda wani hali shidin me siyarda kifi ne amma yana samu sosai saboda mutum ne me sakin hannu kowa yana samu ko gidanshi dukda yana karami bazakace name shagon kifi bane he's romantic yaiya kula da mace sun hadu da Samira tana customer dinshi sunsha soyayya harta kaisu ga aure amma saboda sex duka_duka 4 month tanason gudunshi ,

Ya dafe gabannashi yaturashi can kasa ya danne yanajin wani kala daban,


Samira na toilet seda ruwan flask din suka kare kafff gabanta yana cigaba da "zuttt zittttt " yana cigaba da suraci tatashi tana yamutsa fuska tana raba kafa tafito daga toilet tahaye bed ta takure can karshe ta rufa da blanket a tsorace take da shigowarshi bedroom din ,

Yadade yanata sake_saken neman mafita saboda bayason rabuwa da masoyiyarshi,

Se bayan 30mnt yashigo bed room ya kalleta tana dukunkune tabashi tausayi yawuce toilet yayo dahara yadawo yasaka boxer yaje bakin gadon ya dauki pillow yajuya ze fita yakoma falon,

Duk abinda yake tana kallonshi yabata tausayi sosai ahankali tace"Aliyu kadawo ka kwanta anan din"

Yajuyo ya kalleta yayi karamin murmushi yace"karki damu kiyi baccinki zanje palo na kwanta"

Tace" kazo ka kwanta amma plss karkamin komi "

Ya cixa lips yace"kinsan hakan zeyi wuya kawai zanje palon na kwanta seda safe" yajuya yafita tanata kallonshi,

Yana shiga palon yahaye asaman 3seater yadora pillownsa da kyau ya kwanta ya rumtse ido yafara adduoi don yasan inbasu yayi ba bazeiya baccinba yana tayi har bacci ya daukesa,

Its about 2am yanzu duk wani mutum me lpy da kwanciyar hankali ya kwanta bacci except maaurata da suke bin dare don raya sunna,

Wani karamin gida kuma naisa tundaga bakin kofar gidan zaka gane basuda hali sede bazaa kirasu talakawa wadanda suke rasa abincin ciba,gidane ginin bilo amma katangar baai mata plasta ba madedecin gida ne baya da gate se karamar kofa acikin gidan akwai fili sosai da aka shafe da siminti irin shafennan dabeji siminti sosai ba ,dakuna hudune jere cikin gidan kowane ciki da falo ,Wanda na lissafa daya na megidan daya na matar gidan daya na yara mata daya na yara maza ,ban tsaya koina ba se cikin dakin matan wata budurwa nagani zaune tayi tagumi duk tsohon darennan batai bacci ba,

Bakace kuma batada wani kyau sede ba mummuna bace da zaa kirata mummuna kai tsaye ba tanada dan jiki kuma dakaganta zakagane takai a kalla 20yrs tana zaune tanata tunani duk fadin dakin ita kadaice aciki tana zaunen tatashi kamar an tsikareta tayi waje tashiga toilet kwara daya tall dake agidan tayo tsarki tadawo bakin maguji tai alwala takoma dakin ta fiddo kayan data ajiye specific danyin salla ta kabbara sallar tanayin sallar ne kuka marar sauti ya kufcemata ta cigaba da salla tana addua tana kuka,

Ta dauki kusan one hour tana salloli lokacin ukku tadade dawucewa bacci ya dauketa akan carpet,tabani tausayi sosai senaji inason sanin damuwarta inason nasan miye yahanata bacci kyar karama haka daita,


Tunda asuba Aliyu ya farka seda ya shiga kitchen ya kunna gas domin dukda bedasu da clynder Samira ke girki yasa ruwan zafi yaje yayi wanka yatafi masallaci,

Bayan sunyi salla yadawo harze shige gidansa yaga makobcinsa kuma abokinsa usman zaune a dandamalin kofar gidansa yasha kayan sanyi kuma dama saboda aliyun kawai ya zauna anan,

Aliyu yaisa bakin kofar gidan ya mika masa hannu suka gaisa abokinnasa yace"ya hunturu ya Amarya?"

Aliyu ya zauna yace"alhamdulillah ya iyali ?"

usman yace"suna lpy"

Sukadanyi shiru,

Usman dakeson ya masa magana yakasa hakura yace"waini Aliyu meyasa duk dare matarka seta rika kukan akawo mata dauki ?"

Aliyu ya harareshi yace"bansaniba"

Usman yayi murmushi yace"joke apart Allah kasan yadda ake kula da mace ace duk dare se anji kukan

Please Login or Register in order to submit comment