Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da dare ta fito daga supermarket tayi shopping taga mutum tsaye bakin motar ta matashi dashi ga kyau ga komi ,

Tai murmushi tace"Malam baka lura da motar ba?"

Yayi murmushi yace "ganin kyawun me motar yasa na zabi motar data fi da cewa daita sunana Mukhtar fatan zaki bani dama acikin rayuwarki"

Roshni tai murmushi ta tace"maybe "

Ta bude motar tasa kayan ta zagaya ta shiga ,

Ya leka ta mirror yace "be kamata kiyiwa bakonki haka ba inason mutattauna kibani no dinki inba damuwa"

Roshni tafada mai no din tana murmushi tace"ka kirani kowane time kaso zan amsa gayyata"

Jin zatazo yasa shi jin matukar dadi yace"I'm grateful "

Tai murmushi ta zuge glass dinta tai gaba,

Bayan taje gida tai shirin kwanciya ta kwanta ta jawo wayarta don kallon bf tayi masturbation don yau ba inda zataje gashi tana jin desire batasan tana da HIV ba sam tanata kwanciya da maza Wanda suka kawo kansu suma sunata kwasa itako awurin comrade ta kwasa shima ya kwaso awurin bin karuwai kuma shidinma besan yana da ita ba,

Tana daukar wayar taga alert din kudi har 10million's a acount dinta tana duba suna taga da Mukhtar jikin sunan tafara murna tayi babban kamu tana kagare ya kirata su hadu da ganinshi ba karamin dadi zatasha ba,

Tana ta tsammanin kiranshi shiru_shiru bai kira ba har bacci ya dauketa batare da tayi abinda tai niyya ba,

Wan shekare tun 7 kira yashigo wayar ta,

Ta dauka tai shiru Mukhtar yace"gimbiyar mata fara kyakkyawa fatan kin wayi gari lpy?"

Tana jin muryar tagane shi tai sexy smiling tace"shine baka kirani ba se yau?"

Yace"I'm sorry ina busy se yau nasamu kaina "

Tai murmushi tace "jiya naga wani alert meyasa?"

Ya saki murmushi me manufa da dama yace"saboda so da kauna "

Tace"amma ina kasamu no din AC dina? "

Yayi murmushi yace "idan kinason numbers din wayarki completed sena turomiki ai wuyar abun ban sami no din wayarki ba"

Tai murmushin jindadi tace"to nagode sosai"

Yace"don't say so idan har kina tare dani wannan bakomi bane"

Tai murmushi tai shiru,

Yace"bansaniba ko zaki samu fitowa yau muhadu a hotel ?"

Tai murmushi tace"dole na fito ai"

Yace"OK kibani adress dinki nazo na daukeki mutafi"

Tace"au shi address din ba kasamu ba?"

Yayi murmushi,

Ta bashi address din takashe kiran jikinta na rawa ta tashi tafara hadiyar kwayoyi tai dam tai matsi ta shiga wanka ta fito ta zauna ta tsara make up me shegen kyau ta saka pitted gown orange da kwalliyar lemon green ta yafa karamin gyale black batare da daura dankwali ba ta feshe jikinta da turare ta zauna tana kara shan abubuwan rikita Mukhtar,

Ba dadewa ya kirata ta tashi dasauri tasa takalminta hills ta fito zata fita,

Mamarta tana ganinta tace"rasheeda dan Allah kiyi hakuri da fitarnan kibari har kigama idda sekita yawace _yawacenki"

Roshni tai murmushi tace "karkidamu mommy yanzu zan dawo" ta juya ta fita,

Mukhtar na hangota yafara salivating tayi dammm komi waje,

Ta bude motar ta shigo tana sakarmai sexy murmushi tana juya idanu yanata kallonta tace "mutafi ko"

Ya saki murmushi yace"bantaba ganin me kyawunki ba a duniya fatan zaa barni na more?"

Tai murmushi tace "kaima me kyau ne "

Ya kalleta tana cije lips suka hade ido ta saki sexy smiling me sauti ta kwantar da kai jikin seat ta turo gaba,

Yana tuki ya dora hannu daya kan breast dinta yana matsawa yana driving da hannu daya,

Ta cigaba da sexy nishi suna jefawa juna kallo har suka isa da isarsu ya anshi daki suka shiga ciki,

Suna shiga yafara tubewa ,

Itako roshni ta sheme kan bed tai daidaya tana motsi da jiki cikin salon rikitarwa yagama tubewa ya haye bed din ya hayeta yafara lagudarta da tsotsarta ta koina,

Sunata nishi harya rabata da kayan jikinta sannan yafara sex daita,

Suka ringa ihu su duka duk suna enjoying musamman shi har na lokaci me tsayi suna like bacci ya kwashe roshni ,

Shi ko yakasa runtsawa yanaso ya ida burinshi shi din matsafi ne anbashi umarnin ya samu mace karuwa yayi sex daita harseta ishesa sannan ya zuba sperm dinta a handkerchief ya kwalwalemata idanu ya sakasu cikin kyallen sperm din seya kawo zai samu arziki da yawa,

Jiya da suka hadu da roshni kallo daya ya mata yagane karuwarce saboda yanayinta da shigarta ya anshi no dinta ya binciko AC dinta don ya siyeta kafin yau da zai cika manufarsa akanta ,

Ya tashi ya bude aljihun rigarsa ya fiddo jan handkerchief din ya bude fridge ya fiddo drink ya zuba wasu yan pills ciki yameda ya ajiye ya koma kan bed din ya kwanta,

Can bayan azahar roshni ta farka tana hamma da mika cikin salon yan bariki,

Yana murmushi ya tashi ya dauko lemun daya hada ya zauna a bed din ya zuba lemun a cup seda ya cika ya mika mata,

Ta amsa tace "thank u"ta fara dan sha a sannu ta dansha ta mika mai sauran ,

Ya amsa ya ajiye gefen bed yana sakarmata murmushi,

Ta fara lumshe ido tana sakarmai murmushi ya hadu sosai gashi fari tasss son kowa kin Wanda ya rasa tana jin sonshi kanta yafara juyi tai luuu zatai baya ya yi saurin jawota jikinshi ya dora baki akan breast dinta yana shansu a haukace sosai suke bashi shaawa,

Tana jin abinda yake amma ko idanunta bata iya budewa duk jikinta ya mutu bata iya ko nishi me karfi bare buda baki,

Ya cigaba da romancing dinta son rai sannan ya hangame kafafunta yafara sucking dinta,

Roshni na kwance kamar gawa seda yaji tana releasing sannan yafara zukota sosai hakan yasa taita ambaliya saboda dadi,

Seda ya cika bakinshi sannan ya bude handkerchief din ya zuba yayita tsotsarta yana zubawa seda ya mata tasss sannan ya jawo keyholder dinshi da key jiki yana murzawa Sega karamar wuka ta bayyana tanata salki alamun tana very sharp,

Ba tausayi ya haye kan roshni ya seta idonta guda yafara kokarin fiddoshi roshni ta fara nishin azaba kamar zata mutu ga ko hannuwanta bata iya dagawa,

Cikin rashin tausayi da imani ya kwalkwalemata idanu duka biyun tanata nishi jini na zuba jikinta ya zubasu a kyallen kamar yadda aka bukata ya nannade ya nufi toilet yayi wanka yanajinshi fayau cos yayi enjoying sosai,

Yayo wankanshi hankali kwance ya dawo ya meda kayanshi ya saka handkerchief dinsa a bakar Leda yasa aljihu ya dauki keys dinsa batare da kara kallonta ba yayi ficewarsa ,

Roshni na kwance tanata nishi so biyu tana suma tana farfadowa saboda wahala har bayan Maghreb sannan pills din suka fara sakinta tafara kurma ihu a wahalce tana jin muguwar azabar da batasan akwaita a duniya ba,

Ihun take amma ba me jinta se bayan ishai taji ana knocking tai saurin bude shakakkar muryarta datagama wahala tana cewa"Ku temakamin zan mutu dan Allah Ku temakamin kubude"

Macen data zo kawo abinci tai saurin tura dakin abinda tagani yasa gabanta bugawa tai baya a guje tana nishi da kururuwa ta nufi securities dake cikin hotel din.
[2/26, 10:19 PM] Maman Su: 94



Tana nishi tafadamasu abinda tagani sukayo dakin tare da mutane suka samu roshni tsirara kwance cikin jini nan take suka kira polices sukazo suka fara daukar wurin hotuna sannan wasu suka dauketa zuwa asibity,

Suna zuwa aka amsheta emergency don ceto rayuwarta,

Ta wayarta aka kira mommynta suka tafi asibityn sunata kuka,

Suna tsaye aka fito daita akan idanunta duk cotton suka fara sabon kukan saboda da basusan me yasa meta ba se yanzu,

Kowa mamakin abun yake sosai,

Bayan two hrs roshni ta farko tana kuka tana kiran "mommy mommy ki temakamin mutuwa zanyi "

Mommynta tashigo dakin tana hawaye ta rike hannunta tace"bazaki mutu ba rasheeda bazaki mutu ba"

Roshni tace"mutuwa zanyi mommy gwara na mutu na huta da azabar danake ji na kuma huta da kuncin da zan shiga na rashin idanuna jagororin tafiyar da rayuwa ta "

Mommy tace"ai mutuwa ba hutu bace rasheeda kituna kece rasheeda diyata danasani me shaye_shaye wacce bata dauki aikata zina komiba marar jin mgnar iyayenta wacce bata damu da ibada ba ina kuwa mutuwa zata zama hutu?"

Roshni tace"na bani na lalace mommy wayyo Allah na nashiga ukku"

Mommy tafashe da kuka tana hawaye tace"kiyi hakuri kiyi hakuri rasheeda ki tuba kita istigfaree ko zaki samu sauki awurin Allah amma abinda kika shuka kika fara girba"

Roshni na rikice tace "na tuba mommy dan Allah Ku nemoshi yamedomin idanuna Mukhtar yacuceni ya nakasamin rayuwa wayyo Allah na"

Ran mommy na suya tanajin kamar ta medo hannun agogo baya muryarta na sarkewa tace"tun ina damuwa harna dena bakijin kunyar kowa rasheeda ki budewa kowane namiji jikinki yayi yadda yaso bakisan kuma kowayeshi ba yanzu de kingani babban bakin cikina da akasameki akan gadon hotel koina labarinki zai bazu da halin da aka sameki ciki"

Roshni tafasa kara tana kuka tace"zuciyata zata buga mommy "

Shigowar abbanta kenan yace"gara ta buga kowa ya huta da bakinciki"

Roshni ta cigaba da kuka Wanda bakinta kawai keyi,

Babanta yace"kinki zama wuri daya bakyaji bakya daukar kowa da mutunci yanzu kinga dole ki zauna wuri daya Allah ya miki niimomi kinyi watsi dasu yanzu ya karbe daya daga cikinsu , seki cigaba da rayuwa cikin bakin duhu na rashin gani da bakinciki na halin da kikasa kanki ciki"

Roshni tace"dan Allah daddy Kuyi hakuri ku temakamin Ku yafemin inason na rika gani Ku nemoshi ya medomin idanuna"

Babanta na kuka ya juya ya fita yana jin juwwa,

Mommyn ta tace"kiyi shiru kiyi addua insha Allah Allah zai kawo mafita"

Roshni na kukan zuci dana zahiri tace"mommy idanuna zasu dawone zan rika gani?"

Tace mata "eh idan Allah yaso" dukda tasan itada wani ganin kuma se a aljanna intana da rabo,

Roshni tai shiru cikin zuciyarta tana tunanin Mukhtar kokadan fuskarsa bata nuna shi din mugu bane tana tuno kyakkyawan murmushinsa da yadda suka kasance a yau din ta cigaba da kuka,

Babanta na waje likita ya kirashi yafada mai tana dauke da kanjamau dadyn roshni ya rikice yana hawaye masu zafi abubuwan sun mata yawa ga makanta ga kanjamau tuno abinda ta shuka take girba yasashi yin shiru,likitan yabashi bill na abinda akai mata aiki da jinin da akasamata yaje ya biya suka cigaba da jinyarta,

Bayan kwana biyu roshni nata jinya jikinta na kara tsanani an gama shirin fitar daita waje faseelat tanata fadowa a ranta tana kwance bata ganin komi se duhu tace"mommy mommy "duk ta kara hirgicewa abubuwa da dama datakewa kanta yanzu ba iko seda temakon wani saukin ta daya uwarta na raye data kara tantance micece duniya,

Mommyn tace" rasheeda"don sometimes tana kira se kuma tai shiru,

Roshni tace"ki kiramin faseelat dan Allah inason magana daita kafin mu tafi"


Mommy tace"bani da no dinta idan kinsan gidanta kifadamin intura afadamata"

Tace"eh nasani"ta bata address ,

Mommy ta tashi ta fita ta fadawa daddy yaje har kofar gidan faseelat ya tura yaro da short note,

Ana kawowa faseelat Gabanta ya rika bugawa tana tuno moments dinsu da roshni ta kira wayar Aliyu,

Aliyu ya dauka yana shago yace" honey ya hakurin zaman gidan?"

Tana hawaye tace "dan Allah zanje asibity rasheeda ce aka cirewa idanu tanata nemana kuma gobe zasu fita waje"

Gabanshi ya fadi jin kukan ta dasauri yace"kiyi hakuri ganinan zuwa sena kaiki nasan asibityn da take"

Tace"to nagode"takashe wayar tafara kai kawo tana harsashe wace irin azaba kawarta tasha ?tana ji tana gani a kwakulemata idanu ?lalle ta dandana azaba me radadin gaske,

Aliyu ya dauki key dasauri ya nufi gidan yana tunani tabbas yaji labarin wacce aka kwakulewa idanu a hotel don ba gidan radion dake kano da basu fada ba a wasu jaridun har da pics din fuskartan sam bai santa ba,

Har ya isa yana tunani ya shiga ciki faseelat tai saurin shiga daki ta dauko abaya ta fito,

Idanunshi jawur ganin yadda take rikice yace"kiyi hakuri"

Tace"muje Aliyu naga halinda take ciki roshni kawata ce shekara hudu muna tare a school ko bayan nan bata yadani ba kullum tana biye"

Tai waje dasauri yabi bayanta suka shiga mota suka nufi asibitin faseelat tai tagumi tanata hawaye har suka isa suka fito da tambaya har suka isa dakin suka shiga tare tana shiga taga fuskar roshni kyakkyawar fuskarnan duk ta sauya rabinta na rufe da bandage ta isa wurinta dasauri tana kuka tace"kawata kece haka kece haka kawata?innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!"

Roshni ta cije lips tana kukan zuci muryarta na shaking tace" faseelat kinga yadda rayuwa ta medani?"

Faseelat tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!"tana matsanancin kuka me sauti,

Maman roshni na zaune tana kallonsu tana hawaye,

Faseelat na kuka roshni tace" nace akiramin ke in nemi yafiyarki na miki laifi kawata kafin mutafi kila bazan dawo ba inajin kamar mutuwa zanyi"

Faseelat ta girgizakai tace"bakimin komi ba kuma insha Allah zaki dawo ki cigaba da rayuwa da yardar Allah"

Roshni tace"nafiso na mutu yanzu da wannan rayuwar dana ke ciki kede ki yafemin plsss"

Faseelat tace"na yafemiki ni bakimin komi ba"

Roshni tace"namiki laifi da baki sani ba akwai watarana muna hotel da wani alhaji senaga kishiyarki ta shiga hotel din inata kallo senaga wani yazo ya shiga can zuwa ya fito da diyarta a hannu kuma naga suna kama sosai shine nabishi naga inda ya shiga na biya na amshi sphere key na kira alhaji nafada mai matarshi na hotel da wani yazo yagani tunda yagansu ne ya fadi nakasa yadda zan fadamiki kiyi hakuri dan Allah"

Faseelat tai cak da kukan da take tai wuff ta mike tsaye tanawa roshni wani irin kallo brain dinta na tuno mata halin da ta sami alhajinta ciki,

Bakin faseelat na rawa tana sabbin hawaye tace"roshni!!! Me??? So u r responsible for my husband death?"

Roshni tace"a,a ni banyi haka don ya mutu ba nayi hakanne don ya saketa amma banda wata manufa wlh ko "

Sabbin hawaye masu zafi suka kara zubowa faseelat tace"kin cuceni roshni meyasa baki fadamin ba in San yadda zanyi ?meyasa baki sanardani ba tun farko? mijina baya lpy zuciyarshi nada tsoffin raunika shine kika karasa kashe minshi"

Roshni tace"innalillahi wlh faseelat bansan komi ba akan haka ni kawai temakonki nake ganin nayi a lokacin se bayan faduwarshi nai regret"

Faseelat na kuka ta juya zata fita Aliyu ya riketa ya girgiza mata kai,

Tace"sakarni hero zama da roshni bai amfanamin komi ba sede babban rashi datasa nayi ta rabani da farincikin rayuwata"ta karashe tana matsanancin kuka ta shige jikinshi,

Aliyu ya rungumeta yana rarrashi,

Roshni tace"dan Allah ki yafemin faseelat wlh Allah bansan zai mutu ba"

Mamar roshni tace"dan Allah kiyi hakuri faseelat kinga halin da take ciki kiyafemata ba lalle ne itama ta cigaba da rayuwar ba"

Faseelat ta dago tana hawaye tace"na yafemaki kuma Allah yabaki lpy"

Ta kama hannun Aliyu zasu fita ,

Roshni tace"nagode sosai kawata"

Faseelat tai mata wani kallo ta fita a dakin duk tsawon lokacin nan bata fadamata ba se yanzu da take ganin zata mutu?

Suna cikin mota tana tuno alhaji ta rufe fuska tafara sabon kuka,

Aliyu na driving yana kallonta yana tuno maganarta ta rabata da farincikin rayuwarta yanajin kishi wannan kukan da takeyi baiyi kama da kowane iri ba se kukan kewa shauki da soyayya,

A hankali ya dora hannu kan cinyarta in cool yace "kiyi shiru honey kiyi hakuri plsss!!"

Ta rage volume din kukan tana tuno soyayyarsu da alhaji tun tana ta karya har zuwa time data dawo sonshi da kyakkyawar rayuwar aurensu,

Suna isa gida tai kwance falo tana ajiyar heart,

Aliyu yazo yana rarrashinta yana rikitata don yagama ganota dakyar ya shawo kanta suka Lula duniyar soyayya,

Bayan 3 months

Abubuwa da yawa sun faru harda auren zainab da usman suna unguwa daya makwabta da kawarta faseelat ,

Usman yafi Aliyu hali nesa ba kusa ba tunda yana business kuma yana kwasar albashi sosai zainab tafi jindadin zama a gidan usman fiye da gidan sabeer dukda cewa sabeer ne tafiso amma ba kwanciyar hankali gidansa kamar nan domin Matar usman batada matsala ko daya suna zamansu lpy tamkar aminai,

Kawancen su da faseelat sosai yakara karko,

Bangare guda roshni ta warke ansaka mata idanun roba anciko gun idanun sun zauna dede sede bata gani dasu ,

Sosai iyayenta suka kashi kudi itakanta duk kudin barikin nata a jinyar suka kare kullum tana cikin regret din rayuwarta,

Yau aka rubuta mata sallama gobe jirginsu zai dawo Nigeria,

Bangaren Jamil yau jirginsu ya sauka Nigeria duk sunbi sun rame gidansu jamil suka sauka mamarshi nata ma abida godiya ta anshi diyarta tace zata tafi gidansu ta wuce asibity direct don aduba status din suhailat,

Tana tafiya baban jamil ya girgizakai yace"jamil baka kyautamin ba idan nace kaci da kanka baya nufin kaje kayi komi ina nufin kasamu Sana'a "

Jamil ya sauke kai kasa yana jin kunya,

Mamar jamil tace"minene kake magana akai?"

Baban yace"ashe tuntuni jamil zina ce sanaarshi da itace yake komi daita yake samun kudin da yake kashewa gashi yanzu harya kwasomasu kanjamau "

Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun "tana kallon jamil zuciyar ta na zafi rikon suhailat da tayi sosai taga yarinyar na abubuwa irin nashi se time din tagane yanayinsu duk da haka bata kawo komi a ranta ba se yanzu da magana ta fito,

Jamil ya share hawaye yace " kuyi hakuri baba lokacin nan kudin kawai nake nema"

Mama tai saurin cewa "dama kuna tare da matarka tunkan kuyi aure ko?"

Jamil Yayi shiru ranshi na zafi,

Baba ya kalleta ta kalleshi hawaye na zubomata tace"yarshi ce yarinyar da take goyo komi nata irin nashi kamar lokacin yana karami ,jamil har matan mutane kake bibiya ?innalillahi wainna ilaihi rajiun "tafara tuno time da yake tafiye_tafiye dukda sunan business yaje yakwashi satuka yadawo da makudan kudi,

Baba yana hawaye yace"kiyi hakuri duk laifina ne dana bar daukar dawainiyarshi batare da na samo masa abinyi ba"

Mama na hawaye tace"shine zai bashi damar bin mata harna aure ?"

Ta kalli jamil tace "matar aure kakebi jamil? haba jamilu"

Baba yace"seya saketa yanzu tunda ba zai iya mata abinda ya saba mata ba"

Jamil yace"dan Allah kuyi hakuri baba"yana kuka sosai kanshi kasa,

Mama tace"saboda me zai saketa?"

Baba yace"don haryanzu bai samu lpy ba dashi da mace ba banbanci har yanzu"

Ya rufe fuska yana kuka sosai,

Mama tai shiru tana kuka zuciyarta na zafi,

Abida na zaune aka kawomata result diyarta batada kanjamau tana jindadi ta nufi gidansu ,

Suka tsaya kallonta duk ta kode yaranta kuwa suka rungumeta suna murna sosai,

Tai breaking hug din tana murmushi da hawaye tace"kuje kushirya yanzu zamu wuce gida"

Sukai ciki suna murna yayanta na mata kallon banza yace"wane gidan?ai nan ne gidansu kuma kema bazaki koma gidanshi ba kinata boye_boye tuni nagano matsalar mijinki da kanjamau daya gogamiki bazaki koma ba"

Abida na hawaye take kallonshi tace "na Riga na kwashi kanjamau koda na rabu dashi me kanjamau de zan aura ni inasonshi kuma zan iya zama dashi duk yadda yake "

Mamanta tace"kwarai kuwa kije kita ibadarki har Allah Yayi nashi yanzu duka miyayi saura"

Yayanta ranshi bace yace"to mama bade da yaran ba kar su gogamasu cuta"

Mama tace"subhanallahi masu cutar nawa ke rayuwa da masu lpy kuma basu gogamasu ba? dan Allah kafadi alheri ko kayi shiru ta kwashi diyanta su tafi sun rika debemata kewa nasan zata kula da lpyarsu"

Yace"to nide baruwana in wani abu yabiyo baya"ya tashi ya fita ranshi bace,

Yana fita mama tace"kiyi hakuri kinji ki kula da diyanki kita ibada "

Abida ta share hawaye ta nufi dakin yaranta ta temaka musu suka kwashi kayansu suka wuce gidan ta,

Ta gyare gidan ta dora masu girki yaran nata yiwa suhailat wasa tana kallonsu tana murmushi yara nada dadi sosai kuma suna debe maka kewa duk yawancin damuwarta ta gushe tagama girki ta zubomasu ta shiga wanka,

Ta fito tayi kwalliya ta fita ta samesu bata saba zama cikinsu suyi wasa ba ta zauna suna wasa tare tanata jindadin yaran,

Jamil ya shigo ya samesu hakan yatsaya yana kallonsu he wish watarana zai samu diyanshi na cikin shi suna wasa haka ,

Ya tsaida kallonshi gun suhailat duk ita suke tawa wasan yarinyar na kara kama dashi yayi murmushi yayi sallama,

Abida ta kalleshi tai yake tace "sannu da zuwa"

Yazo ya zauna cikinsu yana kallonsu ya kalleta ,

Tace"angama abinci ka watsa ruwa sannan ko"

Yayi murmushi yace"nagode"ya tashi ya nufi ciki,bayan ya tafi ta bishi yana cire kaya tafara temakamishi ,

Yana kallonta da tausayi yace"nagode abida"

Tai murmushi tace"abidarkace ni ta harabada fatana ka kwantar da hankalinka"

Yayi karamin murmushi ta dora mai towel ya shiga toilet,

Bayan ya fito suka zauna dining tayi serving dinsu suka fara ci jamil na tsakura,

Can zuwa ya kalleta yace"abida bazan dena miki godiya ba kin temake ni baki gujeni ba kin nunamin duk soyayya"

Tai murmushi tace "kadenamin godiya jamil kaide ka kula da kanka karike amana"

Yayi shiru hawaye suka zubomai ,

Ta ajiye cokali tace"jamil dan Allah kayi hakuri kadena damun kanka kar yaran nan su fahimci wani abu"

Ya jinjina kai,

Ta dauki cokalinshi ta mika mai tace"kaci abincinka"

Ya share hawaye ya amsa ya cigaba da cin abincin a sannu,

Da dare abida tai wanka ta shafa turare yana kwance kan bed tazo ta kwanta gefenshi,

Ya kura mata ido ga mace amma ba kayan aikin,

Yana tuno baya yadda akasha bidiri ya juya mata baya zuciyarshi na kuna,

Abida ta dora hannunta kanshi takasa ce masa komai sunata tunani har bacci ya daukesu,

Wanshekare kuma jirginsu roshni ya sauka Nigeria,

Suka nufi gida kome se anyiwa roshni haryanzu bata gane yin komi da kanta ba se anmata mahaifiya medadi Sam bata gajiya dayi mata hidima dukda yadda take bijiremata a baya,

Mommynta tai mata wanka kamar yarinya tasa mata kaya roshni ta zauna shiru ko waya ba damar rikewa saboda babu idon gani sede tunani da yake cunkushemata zuciya ,

Maman zata fita roshni tace"mommy wai angano Mukhtar kuwa?"

Ta juyo tace"aa polices sunyi bincike sosai har sungaji duk da CCTV ta nunashi amma baa kamashi ba kila yabar kasar ba sanannne bane shi"

Roshni tace"insha Allah bazai gama da duniya lpy ba"tanajin inba nashi idanun ya rasa ba bazai san ya zafin yake ba,

Mommy tai dariya tace"ko kuma Allah ya shirya shi de"

Dasauri Roshni tace"ba amin ba"

Mommy tai dariya ta fita ,

Roshni ta kwanta tana istigfaree tunanin rayuwar baya yafado mata,

Ta tsaya tanayi yanzu kamar ba ita ba gata har salla take hardasu jan casbi baya ko mantawa take da cewa akwai Wanda ya halicceta bare kuma tunawa da bautarshi ,yanzu gata zaune gu daya motsi ma seda mataimaki

Tai murmushi me ciwo tace"rayuwa kenan"




🌏🌏🌏🌏🌏🌏🌏🌏





Cikin watannin nan kullim faseelat tana tunanin tai missing period amma duk wata ba fashi shi kanshi Aliyu abinda yake ranshi kenan sosai yakeson yaga tasamu ciki amma shiru ,

Kudi nata shigomata amma basa wani fita sosai iyakarta hidimar Ummi da sadaka amma komi Aliyu shikeyi a gidanshi,

Bayan watanni tabiyamasu saudiya ita ummi ya omer da Aliyu , kai tsaye Aliyu yace bayaso seda tai fushi dakyar tasamu ta shawo kanshi ya amince suka tafi ,

Bayan 2yrs ,

Jameelar Khalil ta haihu tasamu boy ansamishi sa'ad,

Hjy Rukayya ma ta haihu ansawa diyar nabila,

Amisha na nan har time din batai aure ba ,

Zainab ma ta haihu tasamu namiji ansamai Muhammed,

Su sameera da Hafset duk sun samu zuria,

Har lokacin shiru faseelat bata haihuba ba ciki bare bari daga ita harshi suna boyewa juna damuwarsu sunki nunawa musamman Aliyu kokadan bai nuna mata bare suje asibity amma ya rage yawan sex din da yake yana ganin shine keda problem ita kuma faseelat naganin problem dinta ne saboda ta taba faduwa time da take da ciki,

Gidan su aysha ko ta gama school harta fara aiki sede matsalar ba asibityn gwamnati ba saboda duk haihuwar tashin hankali ciwon ta tashi yake irin masu ihu in suna labour bata iya amsar haihuwarsu sau biyu tana faduwa shiyasa fahad ya hanata zuwa asibityn mommy kuma tasamar mata asibitin kawarta prvt tana zuwa tana samun kudi sosai amma ita ba kudin takeso ba saboda tayi karatunne kawai don ta temaki mata yanuwanta,

Su twins sunfara zuwa school sunyi wayo sosai itama haryanzu shiru bata sake samun wani cikin ba,

Tana zaune da rana kusan 3pm tayi tagumi tana tunanin rayuwarta ko yaushe zata warke? Sega ameera da gudu tazo ta tsaya gabanta tana shagwaba tace"mommy kice amir kar ya dakeni "

Amir din ya taho dasauri ya tsaya yana zuciye yace"mommy pencil dina fa ta karya"

Aysha ta yamutsa fuska kanta na ciwo da sundawo school basu hutawa tace"yi hakuri muje na baka wani pencil din"

Ta tashi ta daukomai wani ta mika mai ,

Tana bashi ya amsa yana kallonshi,

Ameera tai masa gwalo tace"aide wancan yafi kyau"

Ya tafi dasauri zai daketa ,

Dasauri aysha tace"ameer kyaleta karka daketa "

Ina seda yaje ya falla mata bugu ta fasa kara tana kuka,

Ran aysha bace ta nufeshi ta kamo hannuwanshi ta rike tace"ba nace karka daketa ba?"

Ameer ya bata fuska yace"I'm sorry mommy"

Ta daga hannu zata dakeshi ranta bace sai kuma ta sulale kasa kwance,

Su duka yaran sukayi

Please Login or Register in order to submit comment