Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

dauki cup da hollandia fresh milk ya karasa bakin bed din ya zuba yakai bakin aysha ,

Ta kalleshi zata girgizakai ya lumshe ido ya bude yana pleading tabude baki tasha ya karasa shanye sauran dan yaji saukin zafin heart ya hau kan bed din ya kwanta gab da aysha suka rungume juna kowanensu idonshi lumshe dukkansu faseelat ce cikin tunaninsu,

Itako faseelat yana fita zuciyarta tafara zafi tana tuno kalmarshi aji tsoron Allah zuciyarta tai sanyi wata takara dorata hanya ta hanyar cewa"inbakiyi haka ba ina zaki samu ya sallameki kidage haukata waccan kwailar har ki samu freedom don ko anan komin jimawa bazaki sameshi ba"wannan shawarar ta tsaya akai tama fara shirya yadda zatai ta musu ruwan wulakanci da hauka,

A gidan alhaji nura kuwa abida keda girki bata iyayi ba se kukunsu ne sukayi bayan sunyi dining dukkansu suna farinciki harda yara kowa yanajin dadi she's pregnant sannan suka koma daki,

Tayo shirinta tawuce dakin alhaji nura,

Yana zaune kan bed yana kallo tunanin faseelat na dan fadomai yakasa dena kewarta,

ta shigo tana murmushi,

Ya medo hankali gunta harta karaso ta zauna ,

Da murmushi fuskarshi yace"lpy de kike ko?"

Ta jinjina masa kai tace "anan zan kwana"

Yayi karamin murmushi yace"OK duk yadda kkso"

Ta hawo gadon ta kwanta kusa dashi hankalinta a TV tace"nagode sosai naga kyautarka gaskiya kana ji da unborn sosai"

Yayi murmushi bece komiba yasan zatafi farinciki idan taga motor dinta,

A haka suna kallo har bacci ya dauketa se daga baya ya kwanta kusan tun last data samishi magani haryau baai komi ba,


Da tsakar dare Khalil yaji bazeiya hakura ba kwana nawa ba sex shida ke da mata cikin gida ya tashi ya nufi dakin jameela yana fatan dakin yana bude,

Yana turawa ya bude ya shige yayi tsaye bakin bed yana karemata kallo tayi daidaya tana bacci rigar baccin iya gwiwa duk ta tattare komi waje ko pant babu jikinta ga kwalbar drug gefe ,

Ba jira ya fara tube kayan jikinsa yana kara tsuma da shaawarta ya haye saman bed din,

Yana kara bin breast dinta da kallo ya cusa daya baki yana tsotsa dasauri ya ware kafafunta yafara goga joystick dinsa akan vagina dinta duk tayi wet saboda tana wet dream itada amisha suna less yana lumshe ido ya cigaba yana hura iska a baki for a while sannan yafara sex daita not too far yayi release ya kara squeezing dinta ya kara yin release sannan ya tashi ranshi bace bawani farin ciki yakoma daki yayi wanka ya kwanta yanata tunanin rayuwa har bacci ya daukeshi,

Tunda asuba bayan abida tayi salla ta gaisheda alhaji tafada mai tana son zuwa gida,

Ya kalleta yace"aa kibari se bayan two days"

Ta marairaice tace"plss wlh jinake in banje ba kamar mutuwa zanyi inajin kamar akwai abinda ke faruwa"

Fuskarshi tsuke yace"dan Allah banason shirme kitafi Allah ya kiyaye "

Ta kyalkyace da dariya tace"tun 9 zanfita kuma"tana turo baki,

Yace"eh anji Allah ya kiyaye kina kirawa mutane mutuwa"

Tana dariya tace"tnx u my sweet alhaji ai nida kai tare zamu mutu kuma ba yanzu ba"

Yana shirin shi bebi takan maganar ba,

Ta tashi ta wuce dakin yara ta temaka suka shirya suka fito sukayi breakfast alhaji ya nufi office while driver ya kwashi yara zuwa school,

Ta koma daki tana farinciki ta dauki waya ta kunna da sweet morning message na jamil tafara cin karo tai murmushi ta kirashi on call,

Ya dauka yana mike kan gadonshi muryarshi dususu yana bacci yace"matata"

Tai dariya tace"ihmm mijina kasan me?"

Yace"no until u tell"

Tayi sexy murmushi me sauti tace"yau zamu hadu "

Yayi wufff ya tashi zaune yana matukar farinciki duk yanemi baccin idonsa ya rasa yana hango jikin abida da pleasuren yace"are u sure?"

Ta sakeyin murmushi tace"yanzun zanshiga wanka katashi ka shirya"

Yafara Sosa sumar kanshi yana washe baki saboda tsananin farin ciki yace"kada ki tsaya makeup plss just kitaho wankan ma kibarshi zanmiki plsss "

Tai dariya tace"bazan jima ba wane kaya kakeso kaganni dasu?"

Yayi shiru yana nazarin jikinta sannan yace"pencil wando riga transparent and after dress "

Tai dariya tace"which color?"

Yace"black and pink"

Tai dariya tace "consider it done ni kuma inaso kasa kananun kaya ina shaawar naganka dasu"

Yace"karkidamu my abida anything for u ammm don't forget about tsumi"yafada da zolaya,

Tace"jamil"tana dariya sosai,

Yafara dariya shima ya kashe kiran yayi sauri ya tashi ya nufi toilet wanka a gaggauce.

Tana murmushi tayo wanka ranta fesss ta zauna kan mirror ta jawo lokoki tafara shan magunguna irin emergency dinnan fast action sannan tafara makeup din gigitashi.
[1/14, 10:13 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063



56



Manzon Allah (S.A.W)yace salla acikin jam'i tafi sallar mutum daya da lada ashirin da bakwai.



Kamar yadda ya bukata shigar kananun kaya tayi sun mata mugun kyau Tana ta sakin murmushi tana tuno last haduwarsu ta dauki jaka da key din motar ta ta fita ,

Seda ta leka taiwa Hjy Rukayya bankwana sannan ta nufi parking lot,

Dede inda ta ajiye motar ta ta hangi sabuwar mota se sheki take,

Tai tsaye tana binta da kallo ta dubi keys na hannunta taga sabbi ta saki murmushi ta karasa tana ta farinciki ta bude motar ta shiga ciki,

Tana shiga tafara binta da kallo tanata faraa hankalinta be kai ga takaddu ba tuni ta manta dasu ta ciro waya tana murna tai dialing no din alhaji nura,

Yana office ya dauka yace "mai ciki"

Tai dariya tana farinciki tace"shine ko?... kaimin surprise da babbar kyauta haka?"

Yayi murmushi yace"u deserve more nade sauya miki ina tunanin zakiyi farinciki"

Tace"I'm so happy kuwa nagode sosai daddynsu Allah ya kara maka budi yakara maka tsawon rai ya barmu tare harabada"

Ya lumshe ido ya bude yanajin dadi yace"ameen"

Tai shiru tana ta sakin murmushi,

Yace"kitafi ki tabbatar kindawo da wuri"

Tace"to yallabai "ta dauke wayar a kunnenta tana murmushi ta bar gidan,

Yau kam sun sauya hotel wani babban hotel ta isa ta amshi room ta shiga tai kwance tana jiran jamil HQ,

Ko 10 minutes ba aiba jamil ya iso yayi parking motarshi ya nufi cikin hotel din,

Room number data bashi yana zuwa yafara knocking ,

Ta saki murmushi ta tashi ta zare after ta bude jaka ta dauko wani turare me kashe jiki ta fesa sannan ta nufi kofar ta bude,

Tana budewa ta rungume jamil HQ dake bakin kofa tana " oyoyo oyoyo my jamil"ta nai masa kiss,

Wani irin dadi ya tsargawa jamil tundaga kafa har tsakiyar kai wani irin so yakewa abida musamman da yasan yanada ajiya a jikinta,

Tana sexy smile tace"I really missed u sosai"

Ya daga ta sama yana murmushi ya karasa shiga ciki ya rufe kofar ya fara juyi da abida ,

Ta dage dariya yana tayata kamar ya dau karamar baby girl for minutes sannan ya sauketa tana jikinshi ya kara matseta tana nishi take kallonshi tana murmushi,

Shima din ita yake kallo ba shiri taji yakama hannunta yafara juyata in a fashion way ,

Ta fara wata dariyar tana cigaba da juyi,

Shi ko jikinta yaketa karewa kallo ta matukar yi masa kyau ya medota jikinshi ta fado kan kirjinshi tana sakin numfashi yana nishi yace"sugar you're more beautiful than I ever imagined kayan nan sun matukar yi miki kyau sosai "

Tace"kaima u look very cute and sexy"

Sukai tsaye sunata kallon juna sunata dokin kasancewa a bed ya dauketa in a bridal style har kan bed ya zauna tana rungume jikinshi ya cigaba da binta da mayen kallo yana salivating murya very sexy yace"abida ke me kyauce kina da kyau kome naki is attractive "

Tai murmushi ta na bin fuskarshi da kallo tace"kafini kyau my jamil ina fatan ka rikemin amana ka kulamin da kanka"

Ya turo lips yace"baki ganni ba duk nayi baki saboda hakan"

Tace"kai jamil "tana dariya ,

Ya dora hannu a cikinta yafara shafawa yana lumshe ido in low tone yace"ya baby na?"

Tai shiru jin soft hannunshi a cikinta in cool tace"lpy lau yana kewar daddy"

Yayi murmushi yace "shima daddy na kewarshi and yau gashi ga daddy se dare zamuyi bankwana"

Abida tai murmushi takasa cewa komi tana a bukace ya fara rikita mata lissafi,

Rigarta transparent komi waje daga shafar cikin yayo sama da hannunsa zuwa kan breast dinta yana shafawa yana lumshe ido in sexy way yace"suma suna missing dinane? "

Ta jinjina kai idanunta lumshe ya kurawa fuskarta ido tanata glowing,

A hankali yake matsawa da bakinshi kan nata yafara kissing dinta ,

Ta bude baki tana amsar sakon hannunta zagaye da bayansa tana yawo dashi ,

Yanajin matukar dadi ya tura harshenshi a cikin bakinta yana wasa dashi,

A hankali ta kamashi tana tsotsa shi ko hannunshi na kan breast dinta yana shashshafasu,

A hankali ya medashi a saman rigar ya turashi cikinta ya cigaba da shafarsu,

Ta lumshe ido jin joystick dinsa dake zungurinta da sannu ta zare bakinta ta tashi tafara cire kayanta tana fidda numfashi,

Jamil yayi saurin kamota ya kwantar daita a bed in sexy voice yace"let me do it by myself "yafara tube mata kayan

Ta saka lip dinta na kasa acikin baki tana tsotsa tana numfashi,

In a sexy way ya zare kayan yanayi yana tsayawa yana shafarta yana gama cire Mata yafara cire nasa ,

Ta bude ido tana kallon halittarsa ina ma zasu rika kasancewa duk dare,

Yana gama tubewa ya zauna ya jawota samanshi joystick dinsa tayi erect ya zaunar daita akai sannan ya hade bakinsu gu daya,

Abida ta saki nishi jinshi cikin vagina dinta ta kama tong dinshi tana tsotsa tana numfashi hannunta kan nipples Dinshi tana matsasu tana murzawa,

For a while suna kissing juna hannunshi na kan breast dinta yana murzawa son rai sannan ya zare bakinshi ya medashi kan breast dinta daya dake rike a hannunshi yana tsotsa yana lailaya kan nipples dinta,

Abida taja numfashi tana fitar da sauti kamar me shan tashshi vagina dinta tafara ambaliya saboda yadda take enjoying takara turo breast din sosai idanunta kan bakinshi tana kallon yadda yake shansu cikin salon rikitarwa ,

A hankali tafara up and down tana nishi tana lumshe ido ,

Jamil numfashi yake tayi dadi na ratsa mai ko ta ina ya game breast din wuri daya suna rike hannunshi ya cigaba da shansu abida tai saurin dora hannu kanshi tana shafa sumar kanshi tana rumtse ido tana budewa tana cije baki tana saki can zuwa wani wet ya fara digowa kasan gadon saboda hjy abida da tayi release yayi saurin sakin breast din ya tallabo bum dinta yafara up and down daita yana fidda huci a haka haryayi release ta rungumeshi tana meda numfashi shi kuwa wata irin zuface ke karyomasa,

For minutes sun huta sannan abida ta zare jikinta joy stick dinsa duk sperm ta zukunna kasa ta ware mai kafa ta kamata tana kallo haryanzu wani sperm na fitowa kadan,

Ta dago fuska ta kalleshi ta sakar mai sexy smile ya mayar mata yana lashe lip da cigaba da numfashi takai bakinta kanta tafara tsotsa tana kuma sex daita a bakin,

Dadi na tsargawa jamil ya kama kanta ya rike yana kallon yadda take abun yana lumshe ido yana budewa ya kai hannunsa kan breast dinta yana laluba ta cigaba har seda yayi release bakinta ya cika da sperm dinsa ta kasa hadiyewa tana jin amai ga wata a gumtse wani kuma na jalalowa daga bakinta,

Jamil ya zare joystick dinsa yana kallonta ya jawota sama ya hade bakinsu wuri daya ya rika kwakulo duk abinda ke bakin yana hadiyewa,

Sannan yayi kwance yana meda numfashi iska na shigarshi ta koina,

Abida na kwance jikinshi tai lamo tana meda numfashi tana yamutsar fuska ,

Wasa_wasa amai takeji ta tashi da gudu ta shiga toilet tafara kwara aman tana yunkuri kamar zata amayar da cikin jikinta,

Jamil yayi saurin biyota yana naked shima ya riketa yana jin tausayinta,

Tagama kwara aman tatsaya tana meda numfashi,

Cikin sanyin murya yace"sannu sugar"

Ta daga kai tabude famfo ta wanke baki sannan takashe takomakan kirjinshi tai kwance tana meda numfashi,

Ya riketa yana jin tausayinta ya sungumeta ya medata kan bed ya kwantar sannan ya rufa mata bedsheet,

Ta lumshe ido cikinta wasai kamar bakomai ciki amma still tana jin wani iri ,

Ya kwanta gefenta yana shafa cikinta yana kallon idanunta cikin zolaya yace" my baby fresh milk dinke bayaso?"

Ta bude ido ta kalleshi ta danyi murmushi tace"I don't know kawai amai yazomin"

Yace"sorry kwanta kihuta kafin mukoma wasa"

Tai murmushi ta lumshe ido,

Gidan fahad kau duk sukuku suka tashi dashi da aysha bayan ya dawo masallaci yayi tsaye bakin upstair so yake yaje dakin faseelat kuma zuciyarshi cike take da fargaba karta fadamai abinda zai kara rikita masa lissafi harya daure yafara takawa sama kamar wanda aka tsunkura yayi sauri ya dawo ya nufi kitchen,

Shi ya musu breakfast ko da aysha ta fito tasameshi ya hanata tayi suna cikin cin abinci mommy ta kirashi akan yafara kai aysha wurin kawarta suna lesson koda na two hours ne,

Haka akayi a tare suka fita tanata farinciki dama a tsorace take ya tafi don ta naganin barinta da faseelat tamkar ciwonta ya tashi ya gama,

Itako faseelat tana tashi tai wanka ta hada tea tasha sannan ta fito falo domin taga meke wakana ,

Gidan tsit bakowa da alamu duk sunfita ta jinjina kai ranta bace an barta tsaron gida ta zauna ta kunna TV,

Gidansu Aliyu ko shirye_shiryen aure suke tayi shima a dole yafara shiri shi da friends dinshi,

Gidansu mansura kuwa nan da two days jirginsu zai daga saudi,

Abida na bacci jamil yanata kallonta shima yayi bacci ba jimawa ya farka yanata binta da kallo ya koma kasanta yana kwance ya daga kafafunta ya fara sucking dinta,

Cikin bacci taji bakon lamari ta bude ido jin azahiri ne yasa ta medasu ta lumshe tana cigaba da amsar sako seda tai release sannan ya hayeta yana sex daita seda ya gurjeta sosai sannan ya koma gefe ya kwanta yana sauke numfashi yana kallonta ya kira sunanta" abida"

Ta bude ido tana kallonshi yace"dama zaki aureni ki kasance tare dani har mutuwa"

Tai murmushi ta girgizakai tace "karkasa haka a ranka"

Yace"y?"

Tai murmushi tace "kasan ina da miji ko kuma ina da yara nima inajin yadda kakeji amma bazai samu ba kuma hakan ba matsala bane tunda munatare kullum ko?"

Ya bata fuska yanajin haushi da bakinciki yace"ba kullum ba gashi almost 1month inata begging kinki fitowa kawaini abida na fahimci bakyasona"

tana facing dinshi takama gemunshi tana shafawa zuwa lips dinshi in cool tace"inasonka jamil ina sonka sosai sede bazai samu ba amma yanzu insha Allah duk wk zan rika samu in fito inason kabawa babynka ruwa sosai"

Yayi murmushi ya jawota jikinshi yace"inason ki haifi baby girl kamarki"

Gaban abida ya fadi sam batason ta haifi mace tai saurin cewa"noo namiji de"

Yace"mekama dani?"

Tai shiru tana kallonshi tai saurin girgizakai tace "mekama dani de"

Yayi murmushi me ciwo yace"abida he's my blood dole zaiyi kama da wani abu nawa kisani ko bama tare bazan manta da cewa akwai jinina a wurinki ba inason kowane jinina kotaya na samu "

Tai murmushi tace"my jamil ka kwantar da hankalin ka ba cikin ba har abida ma takace kai yadda kaso"

Yayi karamin murmushi,

Ta tashi ta jawo wayarta ganin 3_30 yasa tai saurin turamai 500k sannan ta mike ta nufi toilet,

Ya tashi ya bita domin suyi wanka suyi salla suna gama salla yaga tafara shiri,

Ya kalleta yace "me kikeyi?"

Tace"tafiya zanyi jamil laasar tayi zanje gida kamar yadda na tambaya zuwa marece se nakoma gida"

Ya hade fuska ya juyar da kai,

Ta zagayo tana facing dinshi tace"kayi hakuri karkai fushi"

Yayi shiru,

Tai tsaye sannan tace"ya kakeso? "

Yace"need one more round "yana basarwa,

Tai dariya ta girgizakai ta fara tube kaya tagama ta hau bed ta kwanta ta bude kafafunta na tsaye tace"I'm not tired either kazo ka kara "

Ya kalleta yana shan toka ta sakar mai murmushi ,

Dasauri ya tafi ya fara bada himma for one more sannan suka yi wanka suka fito kowa ya meda kaya sannan jamil ya dauki wayarshi Sega alert dinsa,

Ya kalleta da mamaki yayi murmushi sannan yace "anya dadin bemin yawa ba?"

Tai dariya tace "ai dadi baya yawa kai manage"

Yana murmushi yaje ya rungumeta yana nuna farinciki ,

Su nata farinciki suka fito ta nufi gida ya nufi nasu.

Ana kiraye_kirayen Maghreb alhaji ya kira abida tana kan hanyar komawa gida cikin muryar manya yace"kina gida ko ?"

Abida ta kara speed na motorn tace"ina kan hanya na kusa karasowa"

Ranshi badadi yace"tun 9 kina gida amma har ki bari Maghreb tai miki kina can sekace wacce tai doguwar tafiya"

Tace"yi hakuri alhaji saura kiris na karaso"

Baice komi ba ya kashe wayar ranshi bace,

Ita kuwa fuska ta yamutsa tace"ba duk kai kajawo ba "tai tsoki ta cigaba da driving dinta,

Su aysha gidan mommy suka nufa bayan ya daukota daga gidan extra lesson teacher dinta mommy ta rungumeta tana ta farin ciki tana dubata abun sosai yabawa aysha kunya ta sunkuyar da kai tana ta murmushi shi ma fahad kallonsu yayi tayi yanajin dadi abun na matukar burgesa yadda mommy ke kula da aysha da yadda aysha ke son mommy,

Se bayan ishai suka dawo faseelat na falo tana shan cocholate suka shigo da sallama,

Ta amsa bata ko kallesu ba,

Aysha ta wuce daki shi ko fahad yazo ya zauna gab daita yana kallonta yace" sannu da hutawa"

Tai masa banza,

Ya leka fuskarta yace"I'm sorry plsss"

Tai masa wani kallo tace"dan Allah kadena ra bata banaso kafita harkata kaje can wurin matarka"

Yayi karamin murmushi yace"faseelat har tsoron zuwa kusa da ke nake dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce kiyafemun hakanan"

Ta ya mutsa fuska tace"komai kayi ai kanka kayiwa ni bana rikon komi a raina inayin abinda ya dacene har in samu kaina"

Ranshi badadi yace "kiyi komi faseelat amma ki sani ina sonki kuma bazan dena ba kuma bazan iya rabuwa dake ba"

Tai murmushi tana binshi da kallo tace "dama waccan kwailar uwar iyayi ita kaje ka fadawa na tabbata zataji dadi niko Allah ya yayemin"

Baice komi ba ranshi badadi ya tashi ya nufi dakinshi ya shiga wanka ya fito yasa sleeping dress sannan ya zauna ya kunna system dinsa,

Bai dade da zama ba aysha ta shigo tana gajiye ya tsaya yana kallonta tai masa murmushi ta kwanta kusa dashi tana lumshe ido tana budewa har bacci ya dauketa,

Shi ko wani aiki yayi sannan ya kashe ya kwanta bayan ya mata addua ya kashe haske tana jikinshi yake tunanin gobe don kuwa kwanan faseelat ne

Wan safe tunda asuba ya shiga wurin faseelat ,

Tana kan carpet tai masa kallo daya ta meda hankali gun counter dake a yatsanta,

Ya zauna bakin bed yana ta kallon fuskarta ko zaiga sassauci amma tana kumbure,

A hankali yace"kintashi lpy? "

Tai shiru yakara maimaitawa,

Tace"wannan seku"

Yayi murmushi me ciwo ya tashi zai fita tun kafin ta yanko wata me tsoka,

Gab zai fita tace"zanje gida bazaku rika bari na gadi kuna fita ba"

Ya juyo ya kalleta yace"ina zakije?"

Tace"gidanmu mana da duk inda ya dace"

Yace"kije gidan amma karkiwuce nan"

Tai saurin cewa "zanje gidansu Zainab"

Baice komi ba ya fita a dakin,

Ta tabe baki tace"aide nafada maka kuma se naje "

Sukayi break shi da aysha baije kiranta ba bai tura aysha ba suka gama suka fita,

Itama faseelat wurin karfe 10 ta shirya ta tafi gida, tana zuwa ta rungume Ummi tana murna "Ummi na Ummi na nayi missing dinki"

Ummi tai murmushi tace"sosai nima nake kewarki gidan yayi fadi bakyanan bakina shiru ke har yayanki ma yayi kewar fitinarki"

Faseelat ta saki Ummi tana murmushi tace"nima ina kewarku"
Ummi ta kureta da kallo,
Single Zane ne jikinta da riga half gown da gyale ta yafoshi tundaga kai ta saukeshi a kafada,

Amma dukda haka seda Ummi tagano ta rame saboda ramar har a fuska,

Zuciyar Ummi badadi tace"lpy de kuke ko?"

Faseelat tace"lpy lau Ummi nayi masassara ne kwana ukku saura kiris fa na tafi barzahu"

Ummi tai murmushi ta kara dan kallonta ko zata gane tana da ciki bata fahimci komi ba amma de ta sawa fever din alamar tambaya suka shige daki ,

Fahad bayan ya ajiye aysha yawuce gidan sabeer don kusan sati baije aikiba wayoyinsa duk a kashe,

Yana zuwa yayi parking ya shiga ciki megadi ya tabbatar masa yana ciki yawuce kofar gidan yafara knocking ,

Sabeer na falo amma yayi shiru hankalinsa duk baya kannan saboda gabadaya ya tsani rayuwarsa tun bayan da ya saki zainab ya shiga tunani duk kudinsa duk kyansa amma zainab ta rabu dashi saboda zaluntarta da yake duk mutunci da iyayen zainab ke ganinsa dashi yanzu babushi da mutanen duniya sunsan da haka fa ?tayaya zai fito ya rika yawo yana kallonsu ? Tunda yake rayuwarsa baya tunanin yana aikata wani aiki na sabo se wannan da son dukiya da abun duniya yasa yake aikatawa yasan da mutane zasuji meyasa yake aikata laifin da ko kudin hannunsa Se an rika gudu,

Babban abinda yakara tada mishi hankali shine wani waazi daya ji na wani malami seyaji kamar dashi ake daga kunno channel din yaci karo da muryar malamin yana waazi a zafafe da daga murya da kunar zuciya "mekake nema a duniya da Allah bai baka ba?wane arzikine kake buri bayan Wanda kakedashi?wace niima ce Allah bai maka ba amma kake butulce masa kana aikata alfasha domin neman duniya da mulki kowani mukami Wanda zaa barshi acikin duniya kana kashe rayukan bayin Allah don kawai kasamu biyan bukata meyasa bazaka godewa Allah a yadda kasamu kanka ba?kana da full halitta wani musaki Allah ya haliccesa amma still yana godiya ga Allah yana cigaba da rayuwarsa wani baida cin yau bare na gobe amma still yana godiya ga Allah kaifa da kake taka tiles kana cin all kind of food Wanda kakeso kana sauya sutura da wadda kaso kana hawan motoci manya_manya amma still bakagane kana cikin niima ba baka gane kana da arziki ba kullum kana hangen Wanda ya fika kana bujirewa niimar ubangiji daya maka yakai danuwa dawo da tunanin ka ka kalli na kasanka ka kalli Wanda kafi domin ka godewa Allah Allah yayi maka niimomi dayawa Wanda bazasu kayyadu ba (WA IN TA UDDU NIIMATALLAHI LA TUHSUHA)kayi godiya yakai bawan Allah in kanason yadada Karo maka Allah subhanahu wataala yana cewa(LA IN SHAKARTUM LAAZIDANNAKUM WALA IN KAFARTUM INNA AZABI LASHADID)ka tuba bawan Allah kadena aikata aika_aika don neman duniya kayi gaggawar tuba kafin ranar nadama tazo ranar da rai zata bar jikinka kana me buri akan duniya kuma baka tanaji komi don rayuwarka madawwamiya ba, yakai danadam kasani komi kaga bai samekaba ba rabonka bane Allah ya riga ya rubuta maka arzikinka a duniya kuma bazaka barta ba harse kasamu ,karkayi jinkiri karka yadda ka kasance acikin asararru Wanda gabadaya rayuwarsu bazata amfana masu komi ba,yi sauri kama istigfaree yi tayi bayan gafarar zunubai Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya lazimci istigfaree Allah zai yaye masa dukkan kunci zai kuma azurtashi ta inda baya tsammani, rungumi ayyukan lada kaga ikon Allah kama sadaka ziyarar yanuwa gaido marar lpy kyautatawa iyaye da marayu kaga yadda Allah zai sauya rayuwarka Allah (S.A) yace (MAN AMILA SALIHAN MIN ZAKARIN AU UNSA WAHUWA MUUMINUN FALANUHYIYANNAHU HAYATAN DAYYIBA WALA NAJZIYANNAHUM AJRAHUM BI AHSANI MA KANU YAAMALUN)kasance me aikata aikin alheri kasamu rayuwa me kyau duniya da kuma samun aljanna kana me dawwama acikinta"wata aya da alaramma ya jawo(ALLAHU YABSUDURRIZKA LIMAN YASHAU MIN IBADIHI WAYAKDIRULAHU INNALLAHA BI KULLI SHAIIN ALIM) yasa sabeer yin saurin kashe TV din jikinsa na matukar rawa zuciyarshi na harbawa yayi kwance yana kuka me taba zuciya da nadamar abinda ya kasance yana aikatawa a baya wani zazzafan zazzabi na firgita ya saukomai tundaga ranar bai ko leko waje ba yana cikin gida yana jinyar zuciyarshi da jikinshi yana kuma ta istigfaree ,

Jin ba abude ba yasa fahad ya koma wurin megadi yana tabe baki yace"Matar gidan ta dawo ne?"

Megadi yace"aa"

Fahad ya koma ya bude gidan ya shiga ja ya yi yayi tsaye ganin sabeer kwance kan 3 seater idanunshi lumshe yayi muguwar rama bakinsa kuma nata fadin "astagfirullah" kadan_ kadan,

Fahad na masa kallon mamaki yace"





yan'uwa murika sauraren waazin malamai komin iliminka yana da kyau karika sauraren waazi domin amfaninshi zai kara maka tsoron Allah zai kuma tunatar da kai akan abinda ka shagala dashi Allah yana cewa acikin suratul nahli ( FAZAKKIR FA INNAZZIKIRA TANFA'UL MUUMININ).


Pay and read 07063721063



57



Manzon Allah (S.A.W)yace acikin aljanna akwai kofofi guda takwas akwai wata kofa da ake kira rayyanu ba masu shigarta se masu azumi .



Yace"sabeer lpy kake?"

Ina sabeer baisan yanayi ba ya matsa ya dora hannu kan kafadarshi sai sannan ya bude idanunshi jawur ya kalleshi,

Fahad ya razana yana cigaba da kallonshi yace"meyasameka ne sabeer mike damunka?"

Sabeer ya lumshe ido yanajin kamar ya fashe da kuka,

Fahad ya zauna kusadashi yace"kafadamin mike damunka dan Allah kaga yadda ka sauya lokaci daya na

Please Login or Register in order to submit comment