Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tace "nasani mommy bata sona kuma nasan bazata bari ka kara aurena ba na dau kaddara zanyi hakuri amma wlh inasonka sosai kuma ni ban tabawa mommy komi ba"

Yana hawaye yace "nasani queen kiyi hakuri nima inasonki ba yadda zanyi ne"

Tana hawaye ta fara sharesu lokaci daya to menene bazata iya hakurinshi ba? kome zata rasa inba Ummi ba bai kai rashin mahaifinta da mijinta da danta ba kuma gashi duk tana rayuwa babusu bare kuma masoyi da kota shiga gidanshi ba kwanciyar hankali tunda mommynsa bata sonta ,

Ta share hawaye tace "na hakura fahad kuma kaima ina baka hakuri ka cireni a zuciyarka kayiwa mommy biyayya ....sai watarana"ta bude mota zata fita,

Yayi saurin cewa " tafiya zakiyi ?"

Ta juyo tana murmushi da yafi kuka tace"tafiya zanyi fahad ina maka fatan alheri a rayuwanka kuma ka tayani da addua Allah yabani miji da zanso kamar ka"tana gama fada ta fita a motar,

Fahad yabi bayanta da kallo tamkar yaje ya rungumota jikinshi yakeji ya kwantar da kai jikin sitiyari ya saki kuka me ciwo rabuwa da masoyi akwai zafi sosai,

Faseelat ta shiga gida tana kuka taje ta kwantar da kai jikin Ummi tanayi ,

Ummi ta dora hannu kanta batare da sanin mike damunta ba tace" kiyi hakuri faseelat komai yayi tsanani yana tare da sauki"

Faseelat ta dago tana hawaye tace "Ummi fahad bazai aureni ba mommy ta hanashi"

Ummi tace"kiyi hakuri Allah zai musanya miki da mafi alheri"

Omer ya shigo dakin dede time din hankalinshi tashe yake tambayar Ummi "me takewa kuka?"

Ummi tace"wai mommyn fahad ta hanashi aurenta"

Omer ya tabe baki yace "kila ita ta hanashi ya medata tun can baya amma ai ita tasan meta mata"

Faseelat ta juyo tana kallonshi tana kuka tace "me zanyi mata yaya? wlh ni ban taba yi mata komiba"

Yace "tunda danta ne ta hanashi ba shikenan ba se kiyi hakuri in kuma kuka zaki tayi se kiyi"

Tace"inasonshi sosai yaya"

Ya omer yace"bakya sonshi da kina sonshi aida baki matsa ya sake ki ba ke kika jawo koma miye seki hakura "

Faseelat ta tashi da gudu ta shiga daki ta haye gado tana kuka,

Ummi ta harareshi tace"banason haka yarinyar nan abar tausayi ce idan baka kwantar mata da hankali ba bai kamata kace komi ba"

Yayi murmushi me ciwo yace "Ummi nima ina tausayinta amma ai ita tace batason shi da tana gidan ai da ba haka ba tunda mommynshin ta hana se tayi hakuri tunda kukanta bazai kawo sauyi ba"

Ummi tace "imm ni bari inje in rarrashi abata"ta tashi tabi bayanta,

Yayi murmushi ya girgizakai ya tashi ya fita shikam bazai tsaya bata hakuri ba ba yadda baiyi ta hakura ta koma ba amma taki,

Da safe fahad ya nufi gidansu don gaida mommy ,

Kullum in yaje fuskarta hade yauma hakan take,

Bayan ya gaidata ta amsa ciki_ciki yace"don Allah mommy kiyi hakuri nasan nayi kuskure"

Mommy tace"bakamin komi ba son Nide cewa nai karka kara aurenta kabari tasamu dede ita saboda Baku dace ba"

Yace"mommy na fasa aurenta banason abinda zai batamiki rai"

Tace"ka kyauta kullum ina duba yanayin aysha saboda ni na daukota suka bani amana na amsa hannu biyu idan tana kuka a gidanka bazanji dadi ba kuma lalurar jikinta itake kara sa ta wani abun seda nai musu alkawar zanta nema mata magani amma gashi nayi_nayi shiru ga ciwon zuciya idan ta karasa bugawa me zancewa iyayenta?"

Ta numfasa tace"don Allah son kar ka ga laifin aysha ka kula daita sosai idan wani abu ya sameta duk a kaina zai kare wlh"

Yace"mommy ba abinda zai sameta inason aysha sosai"

Tace "kayi hakuri da ita har Allah yabata lpy kadena tunanin wani karo aure "

Ya jinjina kai ,

Tai karamin murmushi tace "nagode son Allah ya maka albarka ya kara Baku zaman lpy"

Yace"ameen mommy "ya tashi ya fita,

Itakam faseelat har masassara seda tayi saboda hawan jininta daya tashi har ta warke ta cigaba da rayuwar hakuri,

Tana cigaba da yiwa mijinta addua tana kara kewarsa,

Anata shirye_shiyen bikin roshni da kudin abida akwati set 3 yayi mata batare da yiwa abida ba don tace bataso,

Ita kuwa roshni gyaran kanta takeyi in and out don rikitashi taje tagama abinda yakaita ta fito don ba zama za tajeyi ba,

Saura sati bikin ta kara kodewa tai fari tass ga wani kamshi da take zubawa ga jikinta da harwani damshi yake fitarwa tsabar gyara,

Tana gida jamil ya kira ta ta fito ta shigo motar shi tana sakarmai murmushin sace zuciya,

Ya zuba mata ido yace" baby kamar bake ba"

Ta Marmara ido tace"bani bace Amarya ce "

Yayi murmushi yace "to ya shirye_shirye?"

Tace"muna tayi"

Yace"OK nasan kina da bukatar kudi nawa zai isheki hidima?"

Tace" 1million kacal"

Yayi murmushi jin ta kira 1 million da kacal ya rubuta cheque ya mika mata,

Ta amsa tace"tnx"

Yana mata kallon shaawa yace"to me zansamu?"

Tace"bazaka samu komai ba ka cigaba da lissafi saura 1 week"

Yace"amma kinsan horonnan yayi yawa ko nayi missing jikin ki"

Tai murmushi ta lashi lips tace"me too" sannan ta bude mota ta fita ,

Ya girgizakai ya tada mota ya nufi wurin friends dinshi suka cigaba da shirin bikin,

Abida sama_sama take bacci tashin hankali da take ciki yanzu ko dadin sex din bataji,

Ranar asabar aka daura auren _roshni da jamil yanata washe baki abinshi,

Roshni ma nata farinciki abida ko na gida ita da yanuwanta sunata mata fadan aurenshi ,

Da dare bayan an dawo dinner aka kawo Amarya kowa ya tafi,

Jamil ya shigo da kajinshi na angonci yasha tsimi ya gama tsimuwa ya shiga dakin roshni kamshin dakin tamkar zai sumar dashi ,

Tana kwance tana charting ta tashi zaune tana mika da gantsaro breast tace"sannu da zuwa angona"

Ya lashi lips joystick dinsa na tashi yaje dasauri yafara shafarta,

Ta dakatar dashi tace"ya kamata kafara gabatar dani awurin uwargida sannan komi ya biyo baya"

Ya cigaba da shafarta yace "plss wannan zai biyo baya"

Tace"aa plss aiba dadi Nide katashi muje"

Yace"to "badon yaso ba ya nufi dakin abida,

Itako roshni dama ba mayafi jikinta daga ita se fitted gown ta zauna kan seat tana jujjuya idanu,

Jamil ya shiga har abida ta kwanta ya ajiye mata ledarta ya kira ta " sugar"

Ta bude idonta jawur tana kallonshi,

Yace"kifito kugaisa da amarya inason muyi mgna"

Batace to ba ta tashi ta fita har falon ta samu seat ta zauna ranta na kuna ta dan kalli seat din amaryar taga kamar tasan ta tai saurin meda hankalinta kanta ta tuno kawar faseelat ce ,

Zuciyarta ta harba last time tayi kishi da faseelat yanzu kuma da kawarta wace irin rayuwa ce wannan?

Itako roshni nata murmushi tana mata wani kallo,

Jamil yazo ya zauna yayi hamdala ya fara masu nasiha daga karshe yacewa roshni "kece karama baby ki rika bata girmanta a matsayinta na babba ta koina"

Roshni tace"to hubby ni banda problem"

Abida tai zaune tana kallon ikon Allah,

Roshni tace"muje ciki mijina bacci na keji nagaji"tana lankwashe _lankwashe,

Ta tashi tai gaba yabita da kallo yana hadiyar miyau ya tashi ya bita yana kagare suka rufo kofa,

Abida ta kwantar da kai jikin seat tafara kuka marar sauti tana jin kamar ana rura mata wuta a heart ,

Yana shiga ya samu roshni kan bed tayi naked tana juye_juye gwara ayi a fara tun kan abida tai bacci gurinta kawai taji ihunsu suna sex ,

Yayi saurin hawa gadon a hirgice yana nishi yana shafar jikinta ,

Ta tashi tana nishi tafara tube mai kayan jikinshi tana tubeshi hannunshi biyu kan breast dinta yana matsawa yana Jan numfashi joystick dinsa mike,

Tana gama tubeshi ta kamo joystick dinsa tana massaging tana lasar jikinshi,

Jamil yakara cakumar breast dinta yana nishi,

Suka cigaba da romancing juna ya kamo bakinta suka fara French kiss suna musayar miyau da wasa da harshe roshni na sauke numfashi ta kwanta ta ware legs tana ta tsiyaya tana nishi da kara ta dora hannu kan vagina dinta ta dago hannunta duk wet ta tura baki da wata irin murya tace" suck me jamil like u r doing it before ahhn plsss"

Jamil ganin milk tanata flowing yayi saurin sunkuyawa ya fara sucking dinta yana zukota yana wasa da harshensa,

Roshni tafara ihu"ohhh god jamil I love u I don't have any one like u before I'm enjoying too much wayyo my HQ.... "

Abida na kwance falo tana jin duk abinda sukeyi,

Roshni ta kankame kanshi tana release tana ihu,

Jamil ya fiddo bakinshi dasauri yana jin muguwar shaawa kamar yaci babu ya tada roshni tayi goho yafara kutsawa cikinta harya lume yana shiga yafara ihu yana kai kawo "wayyo Allah madara !!!! wayyo ni dadi.... keta daban ce baby inasonki sosai wayyo famfo"😹

Abida ta tashi dasauri ta shige dakinta ta kwanta kan bed ta rufa da mayafi tana cigaba da kuka zuciyarta kamar zata fito harsu famfo da madara yake kira tsabar dadi,tafara tunani yaushe ta taba jin ihun alhaji ?amma yau ga jamil nata abunshi batare da tayi komi ba ta riga tasan da lokacin alhaji ne da bazatai shiru ba amma yanzu duk tayi sanyi,

Su kuwa suka cigaba da budirinsu don yau special day ce,

Gab asuba suka kwanta baccin gajiya suna rungume da juna,

Itama sai lokacin bacci ya dauketa tana fara baccin suhailat ta farka dole ta mike ta kamata,

Tagama gyara suhailat tai wanka ta koma ta kwanta don bazata iya cin komi ba,

Bacci na niyyar daukarta taji sabon nishin na tashi tana ta ihu tana cewa karya cinyeta shiko ya dage nishi da sambatu,

Sam setaji gidan ya isheta taji bata ko shaawar jamil ya kara kusantarta saboda bakinciki hawayenta kam tayisu har suna son karewa,

Ganin takasa bacci yasa ta fito falo ta hada tea ta kunna TV ta kure volume ta zauna tana shan tea kanta kamar zai rabe biyu,

Time din jamil ya fito daga shi se short gefen cinyoyinshi duk fari tai masa kallo daya ta kauda ido dasauri,

Ya nufi kitchen ya hado tea ya dawo yakoma dakin da alamu roshni ya hadomawa ,

Can gab azahar suka fito daga dakin roshni na jikinshi daga ita se wata half gown me hannun shime iya karta cinya tanata narke mai suka zauna falon ya meda hankali wurin abida yana kallon idonta,

Abida ta tashi ta wuce ciki tana jin bakinciki ashe harsashenta dedene da tacewa roshni yan bariki inba bariki ba ina Amarya ina ihu ranar daren farko? Don iskanci da mutane cikin gida kifito da half gown cinyoyi waje ba ko pant bare bra,

Tafiyarta yayiwa roshni dadi itade burinta dama abida ta cusawa abida bakin ciki takasa sakat kuma tagane ita karamar yar bariki ce,


Sukai zauniyarsu suka sha kallo sunata tabe_tabe sannan suka koma ciki,

Dare na farayi roshni ta sake sabon wanka daga ita se vest rabin breast dinta waje da mini sket ko rabin cinyoyinta be rufe ba tanata zuba kamshi tana lauye_lauye ta fito

Jamil ya kara rikicewa irin wannan arniyar shigar abida bata cika yiba shi kuma yanaso sosai,

Suka zauna dining cin abincin da abida tayi amma takasa zama cinshi ta tashi tabar wurin,

Tana tafiya jamil ya jawo roshni jikinshi yana jin erection yace"u r sexy milky kinyi kyau sosai "

Roshni ta lashi lips ta janye vest dinta kasa beautiful breast dinta suka bayyana jamil yace"wow!!!"yana kamasu,

Ta sauke numfashi tana kara turosu,

Ya dora fuska kansu yana murzata jiki sannan yafara sucking dinsu cikin kwarewa,

Roshni ta dage nishi tana jindadi every where,

Batare da cire kaya ba ta mike ta zuge zip dinsa ta zaro joystick dinsa ta dage sket din jikinta sama ta ware leg ta hau kanta,

Ya sauke numfashi me karfi yana nishi yana cigaba da tsotsar breast dinta hannunshi na temakawa roshni tana up and down,

Abida da ta mance da wayarta batasan me suke ba ta hawo dining din cak ta tsaya jikinta na rawa don tsananin tashin hankali, tace"waiyazubillahi!!! minake gani haka?"a tsorace zuciyarta na matukar bugawa Tana jin matsanancin bacin rai,

Jamil yafara kokarin zare roshni daga jikinshi itako tana kara shigemai,

Jikin abida na rawa ta jawota da karfin tsiya tafado kasa tabi .......
[2/10, 9:35 AM] Maman Mamy: 86



This is a novel ko ? Amma abinda ke yiwuwa shi akeyi 😹saboda me zan hada Aliyu da roshni? Shi da tashi jarabawar karfin shaawa ce amma duk da haka yayi hakuri bai aikata sabon Allah ba ko kadan bai canci mace me kama da roshni bama,shi kuma fahad saboda me zan aura mai masifaffa?😹 duk Wanda ya zama me biyayya ga iyaye be cancanci haka ba sede ko jarabawa,meyasa baku lura da lalurar aysha ?tun kafin auranta take fama kenan idan kishi halittar tane shi kuma faduwar da takeyi lalaurarta ce ,then faseelat meyasa zakuga laifin mommy ? Dama can bata sonta duk da haka bata hana auren ba bata kuma ko taba yi mata bakar mgna ba, daga baya kuma faseelat ta matsa ya saketa yanzu kuma ta hana ya dawo daita saboda ko ba ita zai iya rayuwarshi ita ta haifeshi ai ba laifi bane idan ta zaba mai abinda take ganin shine dede da rayuwarshi, kuma faseelat ita ta zabi abinda yafi mata wato alhaji nura kenan yanzu badole ta samu abinda takeso ba,masu cewa mommy yakamata aiwa kishiya masifaffa saboda ta hana fahad aure 😂ai da bata da kishiya yanzu tasan zafin kishi tunda an mata kishiyar, kuma nifa bansa daddy auren hjy Rukayya ba don mommy taki jindadi aa kawai don hjy Rukayyar taji dadi saboda hakurin da tayi hausawa na cewa mahakurci........

Sede kuyi hakuri😹 novel din haka zai ta tafiya batare da masoya biyu sun cika burin su ba akwai soyayya da tafi tasu amma masoyan sun hakura duk da cewar its unforgettable love 💓



Ta jawota da karfin tsiya tafado kasa tabi ta hayeta tana jibgarta da iya karfinta,

Roshni breast waje tafara kokarin kwacewa sunata nishi dukkansu ta samu ta jawo hjy abida kasa ta haye tafara jibgarta hjy abida nata ramawa iyakar kokarinta,

Abun yazowa jamil a bazata kafin yagama dawowa seti sunata gabzawa ya tashi dasauri ya janye roshni daga kan hjy abida ya daga hannu zai sharara mata mari se kuma ya fasa,

Roshni still breast dinta waje amma ko damuwa batai ba tana mai wani makaskancin kallo tace"marina zakayi? Wlh da seka ta nadamar hakan a rayuwarka"

Bebi takan maganarta ba ya juya wurin hjy abida data mike tsaye tana huci haryanzu yace"kiyi hakuri dan Allah sugar"

A tsawace tace"rufemin baki munafuki duk wa ya jawo inba kai ba ka rasa wacce zaka auro se wannan katuwar yar iskar wacce maza suka gama disco akanta "

A fadace roshni tace"kece katuwar yar iskar ba gwara ni ba da wacce da aurenta take bin maza "

Jamil ya dallawa roshni harara yace "banason shashanci hjy bata girmeki ba zaki rika fadamata maganganu harki dauki hannu ki daketa"

Roshni ta tabe baki tace"bata girmeni ba tunda itama ba ganin girman kanta take ba "

Jamil yayi tsoki yace"abida kiyi hakuri don Allah "

Abida na harararshi tace"bari kaji nasa maku ido ne inga iyakarku tunda abun iskanci ne wlh sede ka sauya mata gida tun wuri kaje ka siye gidan da zaka ajiyeta don ni bazan zauna da yariska ta batamin yara ba"

Roshni tace"oho de koma miye de mijinki mijinane a raba kwana iri daya kuma muyi sharing dinshi dole kuma ina wani tarbiya ga diyan kwartuwa ai gwara mu seda aka shafa fatiha sannan aka samemu"

Ran Hjy abida bace taja tsoki batako dauki wayar ba ta shige daki ta rufoshi da karfi ta zauna tai tagumi tana kuka,

Roshni ma ta watsawa jamil harara ta shige nata dakin ta garkame ,

Kan jamil na zafi ya koma kan seat ya zauna ya dafe shi mata biyu ko jidali gwara ya sauyawa roshni gidan zaifi shima besan time daya biye mata suna kan dining ba sosai roshni ke rudashi,

Ya tashi ya nufi dakin roshni ya jishi gam yayi tsoki yafara knocking ,

Roshni tai banza tana jinshi,

Kasa_kasa yace"baby kibude mana"

A hasale roshni tace"ka koma wurin sugar ta baka zakin da ta saba baka kullum"

Yace"plsss kiyi hakuri kizo kibudemin"

Tace"wlh bazan bude ba dan rainin wayo kawai"

Ya bude murya yace"kizo kibudemin wlh kar ranki ya baci "

Tace"se kayi "

Tai kwanciyarta zuciyarta na zafi wai har marinta zaiyi saboda abida ,

Jamil ya gaji da tsayuwa ya nufi dakin abida yana yin knocking murya na rawa tace"jamil kabarmin kofar daki don ko karasa wurin kwanciya wlh bazaka kwana dakina ba"

Jikinshi sanyaye ya nufi dakinshi ya bude ya shiga ya fada kan bed yanata Jan tsoki gashi da mata biyu amma zai kwana shi kadai,

Sosai abinda yayi ya batawa roshni rai taita iyayi a gidan bayan kwana biyar ya canza mata gida suka koma can sannan hankalin abida ya kwanta gwara suje can suyita kazantarsu yafi mata kwanciyar hankali tunda bata gani ba,

Ranar daya cika sati dare nayi yayiwa roshni bankwana zai koma wurin abida zaiyi two days sannan ya dawo,

Ta rakoshi tanata shagwaba da nuna zatai kewarshi sunata kissing juna harya tafi ,

Yana tafiya roshni ta koma ciki tai kwance kan kujera tana kallon rufin gidan duk fadin gidan ita kadai zata kwana? Ina bazaiyuba ,

Ta dauki waya ta latso number comrade ta dora a kunne,

Ringing biyu ya dauka yace"amarya don kinyi aure kin mantani"

Tai sexy smiling tace"noo kana raina comrade kana ina?"

Yace"with my friend "

Tace"alright idan kagama plss kazo ka debemin kewa duk nayi missing dinka gidan bakowa seni"

Yana farinciki yace"dole ma inzo just send me ur address ina nan zuwa"

Tace"ohk tnx u "in a sexy sannan ta turamai address din,

Yayi murmushi ya nufi gidan batare da bata lokaci ba,

Roshni na zaune inda take sede taji anyi sama daita ana juyawa,

Ta fara dariya tana sauke numfashi comrade ya ajiyeta yana meda numfashi tana meda nata tace"kabani tsoro banji karar motarka ba"

Yace"eyee? Ina ni ina zuwa da mota aise asan kinyi bako kinsan duk yadda kkganin unguwa tsitttt to akwai yan sa ido masu lura da komi"

Tai murmushi tace "sannu da zuwa"

Yace "yawwa " yana mata wani kallo yace"kinga yadda kk koma ?kinyi freshhh "

Tai dariya ta tashi tace"muje ciki"

Comrade ya tashi ya kulle kofa sannan suka nufi bedroom suna zuwa yafara cire kayan jikinshi yana ajiyewa ,

Roshni ma tafara cire English wears dake jikinta ta cire ribom dake kanta ta barbaza gashi tana ta murmushi ta haye kan bed ,

Comrade ya gama tubewa yabita sama yana salivating yace"kinhadu baby haryanzu bantaba ganin me beautiful structure irin taki ba"

Tace"tnx u kaima jarumi ne idan ina da bukatar sex bawanda nake tunani inba kai ba ka kware nawa"

Yayi murmushi yace"sex a jini na yake kullim muna kara kwarewa"

Ta leme tabuda hannuwa tace"come to me and show me how expert u r "

Comrade ya jawota jikinshi ya kai baki dede kunnenta yace"this is old style and common"

Tana sakin murmushi ya tada ta tsaye yafara lagudar duk ilahirin jikinta roshni ta dage nishi tana sambatu yadda zaya kara rikicewa ,

Ya cigaba da tsotsarta da lasar duk inda ya masa sunsha romance sannan ya dage kafarta yana rike daita yafara sex daita a tsaye tai ihu jin sabon alamari tana huci tana sambatu ya cigaba dayi without magana saboda bai cika cewa uffan ba inba yazo release ba can zuwa ya fara ihu yana release suka cika dakin da ihu yana gamawa ba Hutu ya jata kasa suna tsaye ya dukar daita yafara sex daita roshni ta saki ihu tana nishi tace"leave me haka plsss"

Ya riketa sosai yace"wait for a while baby u will enjoyed"ya cigaba da riding dinta,

Jamil yana zuwa gida ya samu hjy abida tayi delicious abinci tana karamin murmushi tace "sannu da zuwa "

yace "yawwa sugar ya kk?"

Tace"lpy lau "

Yace"me kika tabadarmin?"

Tai murmushi tace "kagama cin abinci semu shiga ciki suhailat tayi baccinta"

Yayi murmushi yace "ina boy ne?"

Tace"yana nan inaso nadawo dasu nan amma ba yanzu ba"

Yayi murmushi yace "hakan yayi kinsan inason yara sosai" ya tashi suka hau dining suka ci abinci sannan suka shiga daki suka tube suka shiga toilet sukayo wanka tare suka dawo sukai shirin bacci ya jawota jikinshi yafara romancing dinta,

Tai lakwas bata respond,

Ya tsaya yana kallonta yace"sugar meyasa kwanan nan bakya nuna jindadi kamar da kafin muyi aure? to the fact tunda mukayi aure nagane kin sauya bakya irin rudewar da kikeyi can baya"

Tai shiru can zuwa kamar zatai kuka tace"jamil I don't know bansan meyasa ba"

Ya rungumota jikinshi yace"kar kiyi kuka kisaki jikinki kinji ki manta komi daya faru"

Ta jinjina kai,

Ya cigaba da romancing dinta tana medawa a sannu,

Tun daga time din duk in ba turn din roshni bane take gayyato comrade gidanta kota fita ta samu alhazawanta hotel suyi a biyata ta dawo gida abinta, taki rabuwa da jamil saboda tana enjoying dinshi kuma tana dan samun kudi wurinshi seta kara kwasa tukun takama gabanta sam bazata iya hakurin namiji daya ba ta riga ta saba da muamala da maza daban_daban kowa da kalar nashi salon don haka bazata iya hakurin jamil kadai ba,

Ana cikin hakane uncle ismaeel ya samu shawo kan hajara da temakon yarta amisha aka daura musu aure ya kaisu katon gidanshi amisha takasa amayar da abinda ke cikinta idan ta fadawa ummanta abinda anty batool tai mata ya zata rika kallonta ya zataji idan taji cewar suna muamala da danuwanta ? Dole tayi hakuri tabar abun cikinta kullum tatuno tana cikin bakinciki ko haduwa bata sonyi da anty batool batasan wane kallo zasuyiwa juna ba,

Tana ta zuwa islamiya da nikab da hijab har kasa ko da wasa bata barin aga fuskarta saboda kar aganeta,

Kusan wata guda da satuka sega fahad kofar gidansu faseelat tayi mamakin ganin kiranshi duk da ta goge number dinshi amma tana haddace daita bazata manta ba tamkar ya fama mata ciwon ta ta daure ta fita,

Tana shiga suka gaisa ta kalleshi tana murmushi tace"fahad lpy kuwa?"

Yayi shiru sannan yace"lpy lau nazo mugaisa"

Tai murmushi tace"to nagode sosai amma dan Allah kadena zuwa wurina inaso kamantani kagoge duk wani abu da zai rika tuno makani a rayuwarka muyi hakuri da yadda kaddararmu tazo"

Yayi murmushi me ciwo yace "nakasa yin hakan faseelat"

Tace"to miye amfanin soyayyarmu tunda ba aure zamuyi ba? Hakuri zakai ni insha Allah very soon zanyi aure kadena tunawa dani dan Allah "

Yace"indena tunaki? bazaiyuba idan kinyi aure zandena zuwa"

Tace"to ko kazo karkayi tunanin fitowata bazan rika fitowa ba saboda bazamu ci amfanin soyayyarmu ba kayi hakuri dan Allah kamantani"tana gama fada ta fita a motar fahad yayi zaune yana tunani tabbas gaskiya tafada miye amfanin soyayyar da babu aure? rabuwar shine yafi inba haka ba se wani abu marar kyau ya wakana tunda duk they're blind in love,

Bayan watanni biyu,

Faseelat na cigaba da yiwa alhajinta sadaka harta dauki mai aiki domin kama masu aiyuka yanayin kallon da Aliyu ke mata da kirkinshi shiyasa tagane akwai wani abu alamun so a tare dashi ta dan jira amma babu alamun zaiyi mata maganar soyayya yadda yake dan girmamata ma tana ganin its hard ya tunkareta da maganar tanaso tayi aure tasan ko su Ummi burinsu kenan tayi aure ta zauna lpy da mijinta,

Tagama shawara da zuciyarta zata kira Aliyu tafada mai abinda ke ranta,

Gari na wayewa ta kira Aliyu a waya,

Ya dauka yace" hjy ina kwana?"

Tai murmushi tace "ina kwana ?ya aiki?"

Yace"alhamdulillah" yana mamakin kiranshi ba ran alhamis ba kuma a duk lissafinshi se next week zata bukaci kifi cos se bayan week week take amsa,

Tana murmushi tace "Aliyu inba damuwa inason ganinka"

Yace"Allah yasa lpy"

Tace"lpy lau wlh akwai maganar dana keso muyi inba damuwa ina gayyatarka gidanmu"

Yana mamaki yace"to ba matsala ganinan zuwa"

Tace"se kazo"ta tashi ta tsaya gaban madubi ta gyara fuskarta ta dauko hijab ta saka tana jiranshi sanin ba nisa tsakaninsu ,

Tana zaune kiranshi ya shigo ta dauka yace"ina kofar gida "

Tace"ka shigo ciki"

Takashe kiran ta fito harabar gidan,

Yanajin wani iri ya nufi cikin gidan ya tsaya bakin gate tana murmushi ta karaso wurinshi tace"bismillah" ta nuna mai wasu seat ta wuce gaba yabi bayanta yana kara karemata kallo har wurin seat din ya zauna sannan ta zauna tana ta murmushi ta kalleshi tace"nasan zakayi mamakin kiran ka a wannan lokaci"

Yace"eh ina ta mamaki "

Faseelat nata kallon kyakkyawar fuskarshi he's chocolate in color ga small cute baki ga idanu kyawawa yadda yake motsa baki gwanin shaawa,

Tai murmushi tace "Aliyu na kiraka ne domin in fadamaka sakon zuciyata kullim ina yabawa da halinka zuciyata na tunaninka akai_akai har na fahimci cewar na kamu da sonka ina sonka idan har ka amince inaso muyi aure"

Aliyu yaji maganar a bazata ya kureta da kyawawan idanunshi yana kallonta ,

Ta kara cewa"ina fatan zaka amince da soyayya ta "

Aliyu yace"hjy soyayya dani ?"

Tai murmushi tace "sunana faseelat

Please Login or Register in order to submit comment