Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

seta mana waazi nikuma naki cireta ita kuma taki fita anaturo abu zata fara waazi, to muna tare data fara waazi muna dariya har nafara mata magana akan na shiryu din nadaina turo kome.

Setaji dadi muka fara chart da ita har na nuna inasonta mukayi musayar pics bayan na tambayeta garinsu nagane tana bicci local government na shirya nakai mata ziyara, bansamu isaba se dare dama hakan na shirya da daren tafito muna a zauren su muna fira nafara tabata abinda na lura shine ina tabata kamar notikan kanta sun kwance acikin zaurensu nai disvirgin dinta tatafi gida tanata kuka.

Natafi hotel na kwana inata farin ciki because itace cikakkiyar budurwar dana samu don already radiya tayi disvirgin kanta dasauranma saide batare da namiji ba.

Dasafe nakoma idona jawur ina bata hakuri har kasa na duka ina kuka sai ta yafemun saboda son da takemin aranar natafi.

After weeks sunzo biki takirani akan nazo sai naki zuwa saboda banaso tasan koni waye a kano na mata karyar bana gari ahaka dai bamu sake haduwa ba ban sake kai mata ziyara ba don nasan may be bazata yardaba yadda taji zafin abinda farko kuma nagane itadin kamilace dana dauka duk basaja ne.

"Every time you have sex, you give away a little piece of your heart, and you give that away too many times and there's just nothing left and you've given away the most important part of yourself"

bayan wani lokaci sai nayi blocking dinta nayi removing nata a group na cigaba da abinda nakeyi.

Bayan months senayi wata budurwa Zulaihat to itadin inasonta sosai itama tana sona kamar rai, ina matukar kashe mata kudin dana samu a sex ina turamata ta bank nata watarana naje garinsu bauci sai na kama hotel da mukayi waya sai na cemata bani da lpy setazo dubani na nuna mata sha'awa ce matsalata, ahaka nasamu kanta cikin ruwan sanyi bayan nan tatafi daganan duk time danaso inna kai mata ziyara tana bani hadin kai sai ta samu ciki tafadamun zata zubar sai na hanata saboda cikin nata har yakai 3month jikinta, kumani inason yara kuma ba na son inyi kisa ko ita din narasa ta, to bataji ba taje wurin zubarda cikin ta rasu naji mutuwarta nayi kuka sosai da sosai nayi nadamar abinda nake aikatawa, inada kudi aqalla sun kai 1mil a account dina sai na dai na harkar, nabude shago ina zama aciki na sauya sim cards da accounts name kwata-kwata kasuwancin nawa ba riba, watarana da dare aka shiga aka kwashemin kudi da kaya tasss sai na koma banda sana'a kamar da.

Inata kauda tunanin baya, inata kauda tunanin jindadin da morewar saboda kar nakoma amma nakasa dole nakoma harkar don samun rayuwa medadi shine nafara again,duka banfi 2month da dawowa ba.


Jikin Hjy abida yayi sanyi tace"jamil nima dole ce tasa nake sex chart dakai mijinmu bedamu damuba baya biya mana buqatu ko kusa dashi bayaso muna zuwa ga yawan tafiye-tafiye muna fin wata daya be nemi kowace ba,nayi nayi na haqura naqasa shine nake kallon bf kuma bana samun satisfaction amma yanzu haduwa ta dakai har natsuwa nasamu,

“I’m selfish, impatient and a little insecure. I make mistakes, I am out of control and at times hard to handle. But if you can’t handle me at my worst, then you sure as hell don’t deserve me at my best.”

saide yanzu kuma inajin tsoro nima fa mutuwa zanyi banason nayi zina Allah yakamani da laifin, banason na zalunci mijina.

Jamil HQ yayi dariya yace"gaskiya bai kyauta ba to ya zakiyi kenan ?"

Tayi shiru sannan tace"ban saniba nima"

Jamil HQ yayi murmushi me sauti yace"ki kwantar da hankali kawai kisa aranki ke yar aljanna ce u know what? kina ibada kuma kina da tausayi so karki damu kanki kingani dake duk muna tare dole ce yasa mukeyin abinda mukeyi".

Tace"jamil idan alhaji yasani fa? idan yakamamu tare fa?"

Yace"ai bazai faruba ta ina zai sani bazai saniba ki kwantar da hankalinki plsss".

Hjy abida tace "a,a bazan iyaba ni kaina sai yanzu nake ganin munin abinda nakeyi amma tunda haka tafaru bazan bari yakaiga ainihin zinarba zan goge number ka ka goge tawa nima plss".

Jamil haushi yakasheshi yaga samu yaga rashi at least koda so daya yaji tastyn nata yariga ya qwallafa rai, murya very slow yace "duk yadda kikayi amma kar kiyi saurin goge number ta don wataran za tayi miki amfani, ni bazan goge takiba saboda inasonki badon komai ba sai don yadda kika nuna mun qauna nagode sosai sai watarana".

Tanason ta mishi magana bai jira ba yakashe kiran.

Tayi shiru atake tafara tunanin yadda zatayi da sha'awarta inta motsa zata koma kallon bf me faduwar gabane? Ko zata iya hakura?

Tana cikin tunani Hjy Rukayya ta iso falon,

Hjy abida nata tunani Hjy Rukayya tazo ta zauna tanata kallonta ahankali tace"mommynsu lpy kike?"

Hjy abida tai sauri tadawo daga tunaninta tace"lpy lau ciwonki ne yadameni sosai"

Hjy Rukayya tai karamin murmushi tace"ai naji sauki yanzu ma abinci nakeso naci"

Tace"tom bara nakira kuku(cooker) takawo"tafara kwalawa kukun(cooker) kira,kukun na zuwa Hjy abida tace"kije ki kawomata breakfast"

Tace"to"tajuya canta dawo da cup da tea aciki da toasted bread da pan cake with honey ta ajiye tatafi Hjy Rukayya ta dauka tafara shan tea,

Hjy abida tatashi tawuce daki tana zuwa tai kwance tanata kara searching ta dauki waya ta turawa jamil 200k saboda Yakama Sana'a,

Jamil yaga kudin amma he's not happy saboda itadin yakeso ba kudinba yasan inyayi sex da ita for once bakaramin kudi zesamu ba and ga jikinta da akwai ababen hutawa,

Tanata jiran kiranshi shiru tai tsoki tashige toilet wanka,


*******
A Niger bayan su mommy sungama ciye-ciye mutane suka shigo sunata gaidasu anata labari ,


Samira white pasta tayi da onion source tanata jiran Aliyu yadawo shiru saide ya aiko aka amsa dama ko naman miyar sede ya aiko saboda karya takurata sai kuma taji badadi hakan saboda tasan yanason zuwan dole ne yakeyin hakan tai sukuku daita.


Ana tashi school faseelat taja motarta se bakin wani ladies boutique ta siye shoes da head ta karasa gida tanayin wanka tai salla taci abinci tahaye bed tai kwanciyarta alhaji daya nakalci time din dawowarta yakira yamata ya jiki suka cigaba da fira.


Mansura tasha dilka ta dilke amma shiru ba Khalil ba labarinshi har 5 ta marece, mamanta ma duk abun ya6ata mata rai nakin zuwanshi,

Shi ko Khalil bekoma gida ba bare Hjy ta matsa masa kuma bashida niyyar zuwa,

Maman mansura takasa hakuri tai dialing number din hjyar Khalil,

Hjy ta dauka tanata murmushi tazata haryaje tayi sallama, maman mansura ta amsa tace"shiru Khalil bai zoba Allah yasa lpy?"

Hjy tace"bai zo ba? Aiko da abinda yarikeshi tundazu yafadamin zaizo bari nakirashi Allah yasa i lpy don haryanzu bai dawo gidan ba"

Mama tace"amin to"takashe kiran,

Tana kashewa Hjy takara daure fuska zuciyarta kamarta fito saboda jin zafin rashin jin maganarta da Khalil yayi hannunta har yana rawa ta kira number shi saida tayi ringing biyu sannan ya dauka yayi shiru,

Ran Hjy 6ace tace"me kake nufi Khalil bazakaje ba kome? Ni zakasa jin kunya?"

Khalil yace"Hjy zanje sai da marece"

Tace"marecen uwarka harwani sauran marece keda akwai, to wlh katafi kaje ka sameta kudedeta inba hakaba ranka ze 6aci sosai"

Yace"to"yakashe wayar yanajin kamar yayi kuka yanzu wai namiji dashi za'a tilasta shi zuwa wurin wata tun yaushe akabar yayin auren hadi kona dole"

Ranshi badadi ya shiga mota ya nufi unguwar saboda he once gone there yakai Hjy,

Gabanshi nata faduwa saboda kar asamu problem yakara laifi wa hjyarshi saboda indai ba fara bace kyakkyawa to baya ciki ,

Yana zuwa bakin kofar gidan yafito yayi tsaye jikin motor yanata yamutse yamutsen fuska Sai ga wani yaro zai wuce ya kirashi yace"shiga ciki kace ana sallama da mansura",

Yaron ya nufi cikin gidan yana shiga mama na tsakar gida tana shara yace"ance ana sallama da mansura"

Mama tanajin farinciki tace"jekace tana zuwa"yaron yajuya don kai saqo,

Mama tai sauri tanufi dakin mansura tana rawar duwawu, mansura taci kwalliya tana zaune zaman jira bacci ya dauketa,

Mama na sauri tafara bugunta tana"ketashi yazo yana qofar gida"

Mansura tabude idonta da suke jawur gabanta nata faduwa tai wuf ta mike tsaye takoma kan mirror takara lafka hoda takara lafka red janbaki ta nufi qofa zuciyarta nata bugawa fat_fat tana tsoron yaqi yarda tashiga uku, she think she'll be damn

Harta kai tsakar gida mama tabita ahankali don kar'aji tace"kiyi ta karanta wa alkaitu alaika muhabbatan minni kinji?"😂

Mansura ta daga kai tanufi waje tanata memeta waalkaitu alaika muhabbatan minni😂a zuci

Khalil nata kallon kofar gidan he's very eager to see her shi kawai yanajin ba fara bace,Sai ga ta tafito kallo daya tai mishi ta sunkuyar dakai ta doseshi,

Tunkan takaraso yace"kuttttttttt" a kasan makoshi yafara kallonta daga kasa tana sanye da takalma bakake ba banbanci da kafarta kayan jikinta lemon green sunkarawa bakinta bauuuuu sosai abayarta black ya dingi kallon goshin fuskarta babba dayaketa shining yana kagare yaga fuskarta,


Tana karasowa tai tsaye dan nesa tadago fuska a hankali tace"sannu da zuwa ina yini"

Ganin fuskarta yasa cikinshi juyawa baqa tasha powder kamar aljana bai san lokacin daya dora hannu a gemu ba irin abun mamakin nan.



I'm sorry for the late update nayi tafiya ana bikin yayana, and from this zakuyi kwanaki bakujini ba amma inna samu time zanmuku ko one read more ne tnx for the love shown to my story,


And ayi hakuri da yadda buk din yake nasan akwai kalmomi marassa dadi musamman ga labarin Hjy abida da jamil HQ,but shima example ne kuma lesson tabbas maza na karantawa zasuji zafin zasuji kishin how u will felt matarka ce ke a wannan halin ?


Se hakuri fa amma ba ayi komiba a labarin su abida inaso agane illar rashin damuwa da mace so sorry nasan wasu na fahimtar sakon amma ni my intention is not aji dadi inaso aji pain dinne ,



kuma plss inbaki da karfin jini kijira se me house ya dawo gida tukun ki karanta😏


About indena rubuta hadissai farkon page betaso ba did u know how many people's suke amfanuwa dashi? Some basama karanta labarin amma suna karanta write up din, to saina rubuta Allah yasan zuciya na ai ,


This is my number chart me for correction 07063721063 I mean correction bawai zagi ba🤣


Yan Katsina ur invited to bikin yayana se kunzo😍



➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*dedicated to mansura Lady😘😘*

*Free page*


1⃣3⃣


*GARABASA 👉🏼an karbo daga abdullahi dan mas'ud RA yace na tambayi manzon Allah (S.A.W)wane aiki yafi soyuwa awurin Allah se yace biyayya ga iyaye*



*yana da kyau maza su karanta*

*maza dan Allah ku gyara tunaninku kowa se fara to bakake fa? Wlh fin 50% na maza fararen mata sukeso mukuma anan Nigeria bakaken mata sune suka fi yawa shiyasa mafi yawan mata suka dawo yin bleaching saboda su samu su shiga daga ciki nasan akwai masu son bakake amma kadanne meyasa zaku meda hankali akan kyau kadai? Komin kyan mace inde batada tarbiyya da addini tobatai ba ko bakuji shawarar da manxo yabaku ba ?yace ku auri maabociyar addini ,yakamata ku gyara wasu fa komin rashin yin mace inde tanada kyau to suna so ga kamilai nan amma bazaa masu sallama ba saboda suna bakake, ni bance farare basu da tarbiyya ba aa ina baku shawara ku cire wannan tunanin a mind naku na dole se fara Ku nemi zabin Allah inka samu fara me tarbiyya fine seka aure abarka in kuma kaga wata baka me kyan hali da addini itama ka amreta akwai riba da yawa 1_zaka samu natsuwa2_ yaranka zasu samu tarbiyya,3bazaka cika samun hayaniya ba itafa me kyau tana kallon mirror kullum zata riga hangen har wanda yafika zata iya samu,4 -bazaka rika ziyarar asibity da wuri ba😜 and lots more ,bakaken mata suna da sirri na musamman wannan sede a tambayi me mata biyu😂, I'm preaching, giving u advise , kunsa mata duk sun bazama shafa bleaching agent wasu sunayin injection duk da wasu sun san haramunne wlh majority sunayi ne kawai dansu samu kasuwa yanzu harma fararen basa tsayawa haka se sunkara da mai kaga mace bauu kamar kataba jini ya fito ,in kun sauya suma maybe su sauya Allah yaganar damu*

*mata bleaching haramunne a musulunci say no to bleaching*❌❌



Shiru ba magana tasake dagowa ta kalleshi yanata kallonta yayi saurin sauke hannunshi tace"ina yini?"again

Ahankali a yamutse ya amsa yace"lpy lau ya kk?"

Tace"lpy lau"

Sukayi shiru dukansu ya rasa ta ina zefara don batayi mishi ba fara de yakeso at least yashigo gida ya ganta tana wal_wal kuma ze rika zagayawa daita koina yana nuna matarshi ce yana me alfahari da hakan,

Kanta kasa can bayan minutes yace"mansura kinji hadin da iyayenmu sukeso suyi nasu hadamu aure meye raayinki?"

Kanta kasa fuskarta sam ba fara'a saboda ta raina kallon da yake jifanta dashi gabanta yama dena faduwa don tasan batayi ba, ahankali tace"ni me biyayyace a ko yaushe"

Yayi karamin murmushi yace"aure na bukatar yarda da amincewa bawai biyayya zalla ba saboda rayuwace ta dundundun su kansu iyayenmu bazasu so ayi abun ya kawo matsala ba nan gaba"

Ta daga kai kurum ,

Yayi shiru yanata kallonta sannan yace "gaskiya mansura ni banda raayin auren bakar mace farar mace itace zabina dake fara ce zan yarda na aureki amma yanzu inna aureki bazakiji dadina ba sannan maybe a kusa nakara aure kinga zan shiga hakkinki dan Allah kiyi hakuri"

Tunda yafara magana ta dago idanunta jawur take kallonshi gashi shima baki in fasalin kyaune harta fishi amma fara yakeso, da lafiya lau da ba abinda zai hanata darawa amma dayake tana cikin hali taji zafin maganganunshi sosai,

Tai murmushi me ciwo tace"kar ka damu kasan matar mutum kabarinshi baseka bani hakuri ba Allah yabaka kalar da kakeso"

Yayi shiru batareda ta jira cewarshi ba ta juya da niyyar komawa gida,

Yanata kallonta yasa hannu acikin aljihu yakirata"mansura!"

Tana tafiya jiki mace duka befi taku biyu tayiba ta waiwayo ta kalleshi ,

Ya karaso gurinta ya fiddo hannunshi daga aljihu dauke da kudade yan dubu dubu dunkule ya mika mata,

Ta kalleshi ta kalli hannunshi tai murmushi tace"kudi ba ra'ayina bane nagode"

Yayi kasake da kudi a hannu tajuya ta tafi tashige gida,

Seda tashige ya meda kallo kan ginin gidan ya kalli kudin hannunshi kusan dubu ashirin ya tabe baki yace"kinyiwa kanki"yajuya ya bude mota yashige yabar kofar gidan,

Maman mansura tanata farinciki take shara tana cikin kwashe sharar mansura tashigo fuskarta ba wata walwala,

Maman bata iya hakurin tashiga daki ba tace"ya kukayi dashi mansura? "

Gaban mansura na faduwa bakinta na kyarma tace "cewa yayi beda ra'ayin bakar mace yace ...nayi hakuri fara yakeso"

Kamar anyiwa mama rasuwa fuskarta a murtuke time guda, mansura na dasa aya tafara masifa"towa zeki kyakkyawa wayaki me kyau tun tuni kigano hakan kin kasa kannenki gasunan su da suke farare suna dan shafa man daze haskasu amma ke kinki to yanzu de in zakiyi hankali kiyi inda baki san dalilin da ke hanasu dawowaba yanzu kinsani haka kawai wlh konice ga jajayen flowers ba abinda zanyi da koraye ,ki dubeki da kyanki in kikayi fari ba karamin kyau zakiba amma kintsaya haka baka kirin kamar ba yar zamani ba" Pls parent stop pushing your child to wrong path show them right path no matter how situation is.

Mansura nata kallon mama zuciyarta na zafi kamar tai kuka tace"mama kiyi hakuri insha Allah koban sauya halitta ba zan samu miji"

Mama tace"ai sekiyi ta jira"ta duka ta cigaba da kwasar shararta,

Mansura ta isa wurinta tace"mama kikawo na karasa"

Mamar tana kumbure tace"tafi kibani wuri"

Tajuya jiki mace ta nufi daki tunkan ta isa tafara hawaye tana shiga daki tahaye kan karamin gadonsu tasaki kuka mecin rai kanta nawani juyawa tariga tasani da zataje asibity gwajin bp za ayi mata dan ba makawa jininta ya hau,

Tanata kuka take tambayar kanta dama haka bakake suke fama ko kuwa ita kadaice keshan wuya haka? To wadanda sukafita muni fa su yaya suke fama su kuma? (Kubawa mansura amsa fans)

Ita tana kuka mama kuma na aiki tana surutai da banbami ita kadai,

Shiko Khalil beko koma gida ba yariga yasan in yakoma akwai fadan Hjy na jiranshi kuma he's ready sede yasan zata bukaci ya fiddo wacce yakeso dole ya nemo wata me kyau very soon,


************

A Niger su mommy sunfita sun dan zagaya ana nuna mata wasu wurare ana kara fadamata wasu aladun ,

Hjy abida kuwa da marece tasha tunani kala_kala hakanan she's missing muryar jamil yadda yake numfashin jan hankali da yadda yake maganganu,

Bayan isha'i Hjy abida tagama shirinta tana kan bed takure TV tana kallo amma kasafe tunanin nata nakan jamil she's missing the time that they're together da yanzu suna cikin rikita juna suna fadawa juna zafafa yaudin kawai dabashi setaji duk tafi sauran ranakun kunci da damuwa agareta jikinta babu dadi ta dauki waya tai dialing number alhaji nura,

Shi kuma a time dinnan yana waya da faseelat so beko damu da kiranba tanata kallon screen din wayar ansa call waiting hartai ring ta yanke tai tsoki ta ajiye wayar takasa koda hawan online saboda karta kasa hakuri tayiwa jamil magana ,

Har bayan minutes tasake kira har time din call waiting idonta yacika da hawaye tai tagumi da duka hannu biyu tanajin kamar tayi kuka,

Seda faseelat taso tai mishi bankwana yanata jindadi tai masa goodnight kiss takashe kirjinshi wasai yaduba kiran da akamishi na different mutane yanata murmushi yakira Hjy abida ba musu bayan ringing biyu ta dauka ,

Yana fara'a yace"Hjy abida ya daren?"

Ta fidda sauti "hmmmm!duk da nayi booking amma bansamu an dauki kirana ba"

Yayi murmushi me sauti yace"I'm very sorry kinji number busy ko ? Ina waya da wasu business partner dina kiyi hakuri muna gamawa shine na kiraki"

Tasake cewa "hmmmmm!!!" Danta riga tasan bawasu business partner sede budurwa amma bazata nuna ba saboda tanason sudan taba firar masoya ,

Yakara cewa"ya kuke yasu boy?"

Tace"lpy lau muna kewarka sosai "

Yayi murmushi yace"nima ina missing dinku"

Tai murmushi tace"kasan me ?"

Yace"no until u tell me"

Ta jawo pillows ta rungume cikin sexy voice tace"I'm missing ur dick"

Jin maganar yayi wani iri don bata tabayin hakan ba besani ba jamil duk yakara gogar da ita yayi shiru yana nazari , he found what she said so strange because he isn't expecting it from her.

Tana jan numfashi me daukar hankali ta cigaba da cewa "I want u on my bed sucking my breast leaking in my HQ....ahmmm!!!"

Dasauri ya katseta yace"dakata Hjy abida mi kikeyi hakane?"

Ta yamutsa fuska tace"im telling u what's in my mind"

Yace"plss meyasa baki girmane ?and yanzu bana gari what do u think zefaru in naji desire bana tare dake ya xanyi?"

Ta dage hanci ta girgiza kai tanajin takaici tace"a hakanma u will have satisfaction zakaji dadi I'm sure kuma ni wlh I'm horny I'm in need of u plss help me"

Shima haushi duk yakasheshi yana iya cewa matanshi sune sukafi duk matan duniya rashin class yace"alright naji but bata hakan ba kiyi hakuri yanzu ki kwanta very soon zan dawo kinji?"in calm way

Ta lumshe ido ta matse lips takasa cewa komi yace"my bride kiyi hakuri mana zan dawo yakamata ace zuwa yanzu kin saba dani yadda nake"

Jin shiru still yace"talk to me mana I'm sorry ki daure"

Tabude idonta da suke jawur a hankali tace"alhaji yakamata kagane kana takurani inata hakuri ne amma wlh a matse nake ni I'm not like u inason sex sosai kai kuma ko karika yimin abinda zanrage damuwa bakayi ya kkso nayi ne?" What did you want me to do

Yace"hakuri, kiyi hakuri kuma ki saba dani tunda tun farko kinsan bancika nema ba meyasa ke yanzu zaki rika nema kullum"

Tace"to nadena sleep tight"zata kashe wayar ,

Dasauri yace"kinsan inasonki and aiyuka sune problem dina zan rika creating maku time banyi alkawarin kullum ba but ko once in a week ne"

Tai murmushi me ciwo tace"thanks bye"takashe kiran ta kalli jikinta tana sanye da sleeping dress breast dinta duk sunyi erect ta kwanta kan bed akansu ta lumshe ido brain dinta ta cigaba da tariyo mata jamil HQ kasancewar tana cikin desire nan danan tafara leaking tayita juye _juye ta dauko waya ta duba time 9n dede tashiga gallery ta latso naked pic din jamil HQ tanata kallo hakan yasa takara Rikicewa tafita a hotunan har tayi dialling number dinshi takashe ta tura wayar gefe ta bude ido ta gyara kwanciya tameda kallo akan plasma dake kunne dayake ita ma'abociyar kallon Indian film ne tana kallon zee cinema aka nuno wasu nayin French kiss sunayi in passionate way tana kallonsu setakejin kamar itace tare da jamil HQ ta lumshe ido tanata hana mind dinta da ke ce mata call him apologize Ku cigaba daga inda kuka tsaya,


********


Mansura na kunkume a daki tunda tayi alwalar Maghreb bata fitoba da ita tayi isha'i tana zaune mind dinta nata sakamata abubuwa tatashi da sauri tafita gidan bata tsaya koina ba se gidansu Fatima ,fatimar na fira ta sallami saurayin suka shiga suna shiga dakin fatimar mansura tasaka kuka ,

Hankali tashe fatima tace "minene mansura lpy?"

Mansura na sheshsheka tace "Khalil da nafadamaki zezo ganina yazo da bakinshi ya fadamin bayason bakar mace fara yakeso bakiga niba Fatima mama nata fada tayi fushi dani"

Fatima ta rike hannunta tace"kiyi hakuri mansura"

Cikin gajiya mansura tace"nagaji hakuri_hakuri kullum hakuri wlh nagaji mansura gobennan dole sena shiga kasuwa zanje nasiyo mai nima nai fari ko zansamu masoya,Ashe dama duk abinnan bakina ne silar rashin dawowar manema na?"

Fatima nata kallonta tace"mansura bleaching kenan fa zakiyi ?haba mansura kinsan Allah ya la'anci masu sauya halittarsu kiyi hakuri da yadda kike ahakan zaki samu miji ai Allah baya bacci addu'o'in da kikeyi bazasu tafi hakanan ba ki kara hakuri kigani"

Mansura tace "bawani hakuri da zan karayi kuma ni ba dawwama zanyi da bleaching ba zanyi amma after nayi aure sena dena"

Fatima tace"to zunubin fa ?kuma shi Wanda ya aureki kina fara kina ganin zeci gaba da zama dake kina baka? kiyi tunani fa be kamata hankalinki ya gusheba"

Hawaye masu zafi na zubo mata tace"da hankalina sarai ,Nide kawai nayi auren kuma daga baya zanyi istigfaree nagaji Fatima da fadan mama zanji koda wulakanci koda damuwa koda gorin jama'a kannena sunyi aure ni kuwa gummm"

fuskar fatima yamutse tace"kinaganin da da kike bautar ubangiji baki samu miji ba se yanzu da kike sabonshi zaki samu?"

Mansura ta danyi shiru na minutes sannan tace"kowa fara yakeso dan haka zan zama fara in kuma bansamu ba shikenan amma bazan dena bleaching ba har se nayi aure"

Fatima tace"to Allah ya kyauta yabada sa'a"

Mansura tace"yanzu wane mai kikeganin zanyi haske sosai perfect white ko pure white ,caro white,diva?"

Fatima nata kallonta da mamaki tace"ina laifin ki shafa wadanda bazakiyi bauuu ba kamar su golden skin ,diamond skin, caro tone irinsu de zaki rage baki amma bazaki koma fara fesss ba"

Mansura ta girgiza kai tace "fari nakeso nayi sosai bawai haske ba"

Fatima tace "to kode muje ayi miki allura kawai tafi saukin damage akan mayukan nan kuma zakiyi complete fari ko ina acikin lokaci kadan"

Mansura tace "to hakan yayi zansan yadda zansamu kudin kina ganin sunkai nawa?"

Fatima tace "hawa hawace ya danganta da wacce kikeso, kisamu kudi kawai"

Mansura tace"zansamu zuwa gobe ko kuma in mama ta sauko seda safe"tatashi tsaye.

Fatima tamike suka fita harsun kai kofar gida jikin fatima a mace tace"mansura ki kara tunani "

Mansura tace "Fatima kenan dama ace gidanku nake ba takura da ba abinda zesa nayi ke de kawai kimin fatan alheri"

Fatima tace"to se goben kide duba"

Mansura tatafi fatimar ta dade tsaye bakin kofar tana tunani takasa misalto yadda mansura keji dahar takeso tayi sa6o ta girgiza kai takoma gida,

Mansura na komawa gida tashige bayi tasako alwala takoma daki tafara salloli na neman biyan bukata kamar kullum,

**********


Hjy abida na kwance tanata juye_juye takasa hakuri tai dialing number jamil HQ,

Jamil na charting da wata girlfriend dinshi cikin matan abuja kiran Hjy abida yashigo yayi rejecting ya cigaba da sex chart dinshi da ita ,

Jin ya katse kiran yasa ran Hjy abida ya 6aci ta sake dialing duk da haka,

Wannan karan tayi ringing harta katse no answer da sauri ta bude data don sam bazata iya rumtsawa ba in bata samu ta fitar da abinda takeji ba ,

Messages nagama shigowa tashiga number jamil HQ taganshi online ta kure online din da kallo da ta mayer ko yatafi wurin wata amma gashi online ba yadda ta

Please Login or Register in order to submit comment