Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ajiyar zuciya kamar wacce tasha kuka,

Hannunshi kan fuskarta yace" sannu aysha sannu"

Ta bude ido ta kalleshi zuciyarta na zafi ta medasu ta lumshe se hawaye zarr a fuskarta,

Yasa hannu yana sharemata in cool yace"ki dena kuka aysha banason ganin bacin ranki bare hawayenki inajin kamar ana sa wuta a heart dina"

Ta sake bude ido ta kalleshi ta kauda face tana matse lips gudun kar kuka ya subucemata,

Yace"plsss kiyi hakuri kidena kuka base kin rikamin girki ba aysha banason duk abinda zai batamiki"

Bakinta na rawa ta juyo tana kallonshi kamar ta kwarsa ihu muryarta na rawa tana cigaba da hawaye tace"I don't used salt in my cooking bana girki da gishiri abbu baya cin salt ban taso naga ana sakawa ba"

Fahad ya tsaya yayi shiru yana tunani waze sa mata gishiri a cook? Suda bakowa cikin gidan idan ya fahimta faseelat ce ta zuba no wonder gishirin yawuce tunani yawuce lissafin hankali,

Ranshi na tsananin zafi yana jin matukar haushin faseelat ya tashi zai fita a dakin a zuciye,

Aysha dukda jikinta badadi tai saurin riko hannun shi tana cigaba da hawaye ta girgiza masa kai,

Ya dawo ya zauna yayi shiru ranshi bace,

In cool tace"ba anty bace anty bazatai haka ba maybe ko aljanu"

Yace"aljanu!!"a fili

Tai shiru tana cigaba da hawaye tabbas taji tsananin ciwo da haushi akan wannan abun kuma bai kamata ta kyaletaba gwara ta rama itama taji yadda akeji idan tabari fahad yaje ya mata magana ai idan ita ta rama zai gane itace ita kuma bazataso ranshi ya baci ba kamar yadda yake ciki yanzu,

Ta sauke ajiyar zuciya ta yunkura zata tashi zaune,

Ya medata yana mata wani kallo yace "ki kwanta karki fadi"

Tai kwance tana saka irin abubuwan da zatai itama,

Fahad kuwa tunanin maganarta yayi tayi aljanun nata ne suka zuba gishirin ko kuwa suna jikinta ta zuba bata sani ba ? Kai dole yazo yafara neman mata magani base an kwana ba wannan aiba karamar matsala bace da zaai kwance yanzu a haka zataje karatun idan ciwonta ya tashi a canfa ? Ai bazeyiwu ka zauna da jamaa ba bacin rai ba yayi shiru yanata tunani bayan lokaci ya kalleta tai shiru idanunta lumshe,

In cool yace"me zakici?"

Tace"nakoshi"

Yace"da yunwa zaki zauna tell me me zakici?"

Tace"komai"

Yace"OK ki kwanta ki kara hutawa zanje na dawo "

Ya tashi ya fita a dakin da yaje falo seda ya kalli upstair yanajin kamar yajewa faseelat yafi zaton itace yade hakura ya fita,

Farko wata Islamic chemist me suna birnin magaji dake a jihar kano nan ya nufa bayan yasamu malamin yayi masa bayani akan halin da aysha ke ciki sannan yafada mai tadade da ciwon from Niger,

Malamin ya bashi magunguna na addinin musulunci na sha shafawa dasauransu sannan yayi masa bayani yadda zaai amfani dasu kuma yafadamai duk magungunan na lokaci ne addua itace ke lasting itace ke dawwama idan har tasamu sauki to ta cigaba da adduoin kariya daga shedanu da aljanu harma da miyagun mutane irinsu kula'uzai karshen bakara (amanarrasul)karshen tauba (lakad jaakum) ayatul kursiyu da wasu adduoi da sukazo daga sunna ,

Fahad yayi godiya yabiya kudi ya nufi wani babban restaurant ya siya musu abinci ya koma gidan,

Kai tsaye part din aysha ya shiga ya sameta rungume da kur'ani tana karatu ya saki murmushin jindadi ya karasa ciki,

Tana ganinshi ta karasa kai ayar datake karatu ta ta rufe kur'anin tace"sannu da zuwa"

Yace"yawwa nadade ko?"yana zama bakin bed


Ta girgizakai tana dan yin murmushi,

Yace"naje Islamic chemist ne na amso miki magani banason ganin ki cikin wannan yanayin kokadan yana sani wani hali"

Annurin fuskarta ya bace ta matse lips,

Yace"gasu ki daure kiyi kokari kina sha in time na sha yayi bana gida but idan inanan zan kula kuma gobe zan kaiki kiga mommynki"

Tai karamin murmushi,

Yace"aysha plss ki kara kula da addua ki kula sosai da azkhar "

Ta jinjina kai ya kalli dayar ledar ya tashi don kaiwa faseelat nata,

Aysha tabi bayanshi da kallo sannan ta jawo ledar maganin tana dubawa,

Shi kuwa yana shiga ya samu faseelat kishingide a kujera shigowarshi yasa ta tashi zaune ta gyara zama tana tunanin yaxo mata masifa ne,

Fuskarshi sake ya mika mata ledar ta amsa ta ajiye batare da yace komiba ya juya,

Ta tabe baki tace"masoya"tafara buda abincin,

Ya koma suka ci abincin yabata drugs suna zaune suna dan labari akai kiran laasar ya fita masjid,

Gidan Khalil kuwa jameela baccinta kawai takesha taki yin girki sede Khalil yayi yaci ya tafi ko kuma ya fita ya siya babban problem dinshi da wai har dare bata saurarenshi to miye amfanin yin auren kana wani daki mata na awani bata komai na dutyn matar aure gabadaya yashiga damuwa shi kanshi yanajin sauyin jiki sakwat yake jinsa ,

Da marece thermocool ya koma gidan su mansura bayan ya tafi bada dadewa ba ya aiko mata da Leda babba cike da cosmetic da tafkekiyar wayar ta me shegen tsada,

Ko kadan batai murna da kayan ba tana ganin kamar wata jarabawar ce Allah ke mata dukda de bataci waccan ba tunda ta kauce hanya duk tai sukuku ita kuwa mama taita murna ba karamin jindadi takeyi ba na samun thermocool,

Da marece aysha seda taso yin girki fahad ya hanata yace tabarshi ta kara samun lpy,

Da dare kuwa yau ya daga mata kafa Wanda hakan baiwa aysha dadi ba don tana matukar jindadin yadda yake sarrafata kodade tanajin zafin sex amma tana enjoying sosai a romance suna rungume da juna sukai baccinsu,

Wan shekare tunda asuba ya hada masu tea ya soya musu kwai yakai dining karfe takwas sukai breakfast shi da aysha sunyi ankon dark green tasa atamfa shi kuwa yasa yadi da akaiwa simple aiki da fitted dress faseelat ta shaka sosai sunata kallon juna sunata murmushi faseelat ta tashi zata haye sama ,

Ya meda kallo bayanta ya kirata" faseelat!!"

Ta waiwayo fuskarta jawur ,

Yace"yanzu zamu fita unguwa ki kula da kanki"

Tace"se kundawo"ta juya ta wuce ciki,

Ya meda kallo gun aysha yace "mutafi ko "

Tai far da ido ta tashi ya kama hannunta suka fita har parking lots yana mata magana "kinata murna yau zakiga mommynki"


Tace"badole ba"tana murmushi idonta ya sauka kan motar faseelat ta kalli motar sabuwa dall ya bude mata tashiga yashiga suka tafi gidan mommy,

Bayan sun isa suna shiga aysha ta zauna a kujera se kuma kunyar mommyn ta kamata ta sunkuyar da kai,

Ya kalleta ya girgizakai duk dokin ahaka yakare,

Bayan mintoci mommy ta fito tana murna sosai tana"oyoyo diyata "

Aysha ta kara sunkuyar da kai sosai,

Mommy taje kusa daita ta zauna tana kallonta tace"aah daughter nice fa mommy"

Memakon ta dago seta kara shigar da kai,

Mommy tai dariya ta jawota jikinta ta rungume,

Fahad nata kallonsu yayi murmushi yace"mommy ina kwana?"

Mommy ta kalleshi tace"lpy lau son ya jikin daughter?"

Yace"dasauki "

Mommy tace"anjima zamuje wurin wani malami nasamu munyi magana yace akaita ko rukiya zai mata da wasu hiyaki aga ko zasuyi magana"

A hankali fuskar fahad ta rage annuri jin rukiya da hiyaki tuno zaiyi wuya a taso hakanan bai taba ta ba yaga wasu suna rike kai suyi rukiya wasu nayi a kunne ,

Mommy tace"kabarta nan se zuwa dare kadawo ka dauketa yau anan zata wuni"

Ya tashi harya kama hanyar fita ya juyo yace"mommy ki kula daita"

Mommy ta harareshi tana murmushi tace"to marar kunya naji"

Yayi murmushi ya juya ya fita ,

Ba karamin dadi mommy taji ba saboda maganarshi aysha ko baa magana kamar taje ta rungumeshi taji,

Mommy ta kamata tace "tashi muje ciki"suka nufi sama,


Shi ko gida ya koma gidan tsit yawuce part dinshi yafara aiki cos after gobe zaiyi resuming aiki,

Faseelat batasan yama dawoba tana part din ta,

mommy kuwa nagama abinda take suka tafi wurin limamin yadda fahad yayi zato hakane domin cikin kunnenta yayita mata rukiya me tsayi maybe dayana kusa ba karamin baci ranshi zaiba tsit aljanun aysha basuyi magana ba anyi hiyakin yashaka mata ba hanci duk shiru shima de magani yabata da desame shawara irinta wancan,

Bayan sunkoma gida mommy tai mata hadin nama taci as abincin rana da kuma water melon juice ita da kanta taji sauyi jikinta ,

Da rana shi yayo masu order abinci sukaci da faseelat gab Maghreb yatafi dauko aysha yana matukar kewarta,

Ko shiga ciki beba ya kira wayar ta akan ta shirya zasu tafi tai murmushi takashe kiran saboda mommy na kusa,

Ya karasa cikin gidan suna zaune da mommy ya nata kallonta ya zauna

Yace" mommy sannunnku da hutawa"

Tace"yawwa munje wurin malamin ya mata rukiya shiru yade bada magani yace arika kula da adduoi, don Allah son karika kula daita ka tabbatar tanashan maganin tanayin duas din "

Yace"insha Allah "

Tace"Allah yamuku albarka "ta kalli aysha tace" daughter se yaushe"

Aysha ta dan saci kallon Fahad tace"gobe"

Duk sukayi dariya mommy tace"Allah deya baki lpy kifara zuwa extra lesson kafin kufara zuwa school"

Fahad yace"amin"

Ya tashi yayi gaba aysha tatashi tabishi ,

Suna shiga cikin mota ya nufi gida yana driving ya dan kalleta yace"diyar mommy"

Ta kalleshi da murmushi fuskarta tace"ni kadai kuma"

Yace"eh dama tunda kin kwace mana ita"

Tai murmushi,

Da dare bayan sunyi dinner suka zauna kallo su duka a main falo,

Aysha tana jikin fahad ta langwabe jikinshi,

Time to time faseelat na dan kallonta sannan ta cigaba da kallo,

Dan juyowan da zatai taga hannun ayshar a makoshin fahad tana wasa shi kuwa yanata sakin murmushi ta tabe baki tatashi tabar falon,

Tana tafiya ya sungumi aysha ya shiga dakinta ya kwantar daita kan bed ya hayeta yana karewa fuskarta kallo ,

Tanata murmushi yazo zai hade bakinsu wuri daya seya tuna da maganinta yafasa ya tashi zaune ya kalli kan mirror dinta ,

Itama ta kalli gun ya kara tuno maganar Malam ya tashi ya dauko maganin yazo ya zauna yafara bata tana zaune tana amsa ,

Yanata kallonta ya kai kallo gun shafaffen cikinta wani abu yafado mai arai yayi murmushi wani tunanin yakuma fadomai yayi saurin kallonta yace"aysha kitashi kiyo alwala muyi salla"

Tace to badan taso haka ba domin jike take a kagare afara harka,

Tatashi tayo alwala yashiga yayi yajasu salla bayan sungama ya mata addua bisa koyarwar Manzon Allah (S A W)

Sannan suka koma kan gado yana fara romancing dinta tarika meda mishi da zafi _zafi hakan yamasa dadi sosai don haka ya saki jiki yana kwasar iyakar abinda zai iya yana zunduma ihu da nishi,

Tun faseelat na kwance harta tashi zaune ihu baji bagani tana gasgata maganar rabia don yaga ta damune don ihun kullum karuwa yake ba raguwa ba,

Su kuwa su aysha suna rungume da juna sukai bacci suna cikin nishadi da kara son juna,


Da safe

Yau ne last girkin aysha a sukuku tawuni yau gabadaya tarasa meke mata dadi data kalleshi taga yadda yake farin ciki se zuciyarta ta bata don zaije gun faseelat ne while shi kuwa yana farinciki ne da samun saukin zafin sex gareta don jiya kam ya moreta sosai da tunanin yadda zai mori kayan dadin faseelat,

Ita kuwa faseelat yau kamar zata zuba ruwa kasa tasha don murna mijinta zai dawo gunta ta tanaji abubuwa da dama masu rikita brain Wanda hankali baze daukaba da zata masa wuni tayi shan tsumi tanata leaking amma a jima kadan tana kara shan wani tanaso yaji banbanci ko kadan bama taso ko kamanceceniya tayi da taste din aysha,

Da dare bayan dinner yafita duk suna falo zaune dukkansu bawanda yayi dinner kirki aysha na kishin mijinta ita kuwa faseelat tsabar doki yayinda shi yakasa gane meyake ciki ,

Suna falo duk sun zubawa TV ido amma hankalinsu na different wuri yashigo da sallama,

Duk suka amsa ya kulle kofar sannan ya karaso hannun shi dauke da ledoji biyu, ya zauna yayi murmushi yace"my wives baku kwanta ba?"

Aysha ta zuba mai ido zuciyarta na zafi ,

Faseelat ta tashi ta koma kan seat da yake zaune ta kwantar da kai jikinshi a shagwabe tace"sweetheart ka dade sosai"

Yayi murmushi yana kallon fuskarta yace"I'm sorry na hadu da wani friend nawa "

Tace"uhm_uhummm katsaya wurin friend bayan kasan yau kai angone" tana turo lips,

Ya zagayo da hannusa akan bayanta yace"I'm sorry my bride"

Suka rika yiwa juna wani sihirtaccen kallo,

Aysha tai tagumi tana kallonsu takasa dauke ido daga garesu dukda yadda takejin tsananin kishi ,

Shikenan yau bazasu kwana tare ba zaije ya kwana da wata yahada jiki daita,

Tabi hannunshi da kallo da yake zagaye da faseelat ta matse lips tana jin tsananin ciwon hakan,

Faseelat ce ta dauke ido bayan tasa lips dinta na kasa abaki ta na tsotsa cikin salon jan hankali tanajin so much desire sannan ta saki,

Lips dinta yayi wet fahad ya kuresu da kallo tana ta motsi dasu besan time daya kai nashi lips akai ba yadan tsotsesu ya cire baki yana lasar lip ,

A hankali tace"muje ciki"

Suka mike yana rike da kugunta,

Yana murmushi ya kalli aysha idonta jawur batare da ya kula ba don duk hankalin na kan faseelat yace"aysha gashinan kije ki kwanta"ya ajiye mata ledarta,

Kan aysha yayi wani juyawa ko kadan bazata juraba mijinta na kissing wata tai kwance kan kujerar a buge,

Har sun kusa barin falon ya tuno da maganinta ya juyo da magana bakinsa"aysha kisha magani kafin ki kwanta"idonshi ya sauka akan aysha kwance kan hannun kujera duk jikinta sake,

Zuciyarshi tai mummunan faduwa ya zare jikinshi daga na faseelat dasauri bayan yasaki ledar hannunshi ya isa wurinta ya zukunna gabanta yana tapping fuskarta yana kiran "aysha!!aysha!!!"

Faseelat tunda ya saketa
Ta juyo tana kallon ayshar ranta na sosuwa,

Hankalin fahad tashe ya dauketa ya nufi part dinta daita ,

Don takaici faseelat binsu kawai tayi da ido tana tsaye kamar shuka tana ganin munafunci ne kawai bawani aljanu,

Yana shiga daita yafara mata adduoi yana shafa mata ,

Bayan mintoci ta bude idanunta dake jawur ta dorasu kanshi hawaye masu zafi suka zubomata zuciyarta na ciwo,

Ya share mata hawayen yanajin matsanancin tausayinta zuciyarshi raunane yace"sannu princess"

Ta lumshe ido tana kara hango this soft hannunsa a jikin faseelat tanajin so much pain
Tafashe da kuka tana sheshsheka zuciyarta na matsanancin bugu ta dora hannu akan heart dinta tana nishi_nishi meban tsoro,

Hankalin fahad atashe ya rarumota jikinshi yana aysha"miye ?minene ke damunki?"a rikice,

Ta cigaba da nishi me sauti me tsoratarwa,

Fahad ya janye hannunta yadora nashi akan heart dinta yaji yadda take bugawa bat!!!bat!!!bat!!!! Dasauri ,

Hankalinshi ya kara tashi sosai duk ya rikice se kara rungumeta yake jikinshi yarasa me zaiyi,

Faseelat dake tsaye shiru_shiru fahad bai fito ba ta nufi cikin dakin kai tsaye zuciyarta na ciwo,

Tana shiga ta sameshi ya kankame ayshar ita kuwa tana ta nishi ran faseelat yayi mugun baci tai saurin fita ta koma falo ta zauna kan kujera ta kwantar da kai jikin kujerar ta saki marayan kuka.
[1/3, 6:05 PM] SHALELE😍: Pay and read don't read plsss if u didn't paid 07063721063


46



Manzon Allah (S.AW)yace ku yawaita sujjada babu wani bawa da zaiyi sujjada ga Allah sujjada daya face Allah ya rubuta masa lada ya kankaremasa zunubi ya kuma daukaka darajarsa.



Kuka take marar sauti amma me shiga zuciyar me sauraro tana tausayin kanta sosai takejin ciwon tashin aljanun nan gashi desire ta mata yawa saboda tsumi da tasha over,

Kanta akan kujerar tana cigaba da kuka take nazari idanma ya dawo gunta wane jindadi zata samu dashi bayan dole hankalinshi yana kan zabin mommynshi kuma sabuwar masoyiyarshi aysha ta yamutsa fuska tanajin yadda take leaking amma hakan bazaisa ta yarda su kasance tare ba idan ma ya nema kenan bare yadda ta ganshi rikicennan bata tunanin zai iya ko lekowa daga dakin,

Tuno shawarar rabia yasa ta yin shiru lokaci guda akan ta basu time ta gani yagama dokin ayshar tukunna ko bahaka ba a zuciyarta kusan rabin son fahad ya fitar mata saboda yadda yake nunawa aysha soyayya a gabanta banda kishi harma da haushi yake bata ,

Sannan bazata yarda ya rabata da budurcinta ba cikin giyar soyayyarwata gwara giyar tagama bugar dashi sannan yazo gareta duk shaawarta na ganin itama tazama cikakkiyar mace dole ta hakura harzuwa right time daya kamata,

Zuciyarta ke fadamata "ki kara hakuri ki rufe idonki ki toshe kunne ki zauna kallo a gidan fahad ita kuwa kibarta inma ba ciwon bane matsalarta"

Ta tashi zaune tasa hannu ta share hawayenta ta juya ta kalli kofar ta yamutsa fuska ta tashi ta haye sama ta shiga daki tai kwanciyarta a kan bed ta rufa da duvet ta kulle ido tana sauraren zuwan bacci dukda surutan zuciyarta mawuyacine yabarta tayi da wuri,

Shi kuwa fahad nishin aysha da hawayenta seda yasashi kwalla yana rude ya kira nurse tataho gidan tana zuwa ya fita ya bude mata tashigo ta duba ayshar sannan tai mata allurai ta kalleshi da alamun yafito ta juya ta fita ,

Ya kalli aysha dake kwance lamo idanunta lumshe ya fita ya samu nurse din,

Tana tsaye tace"dama tana da ciwon zuciyane?"

Ya girgizakai yace"I don't really know "

Ta yamutsa fuska tace"tana da ciwon zuciya domin ta dade dashi a jikinta ga drugs na rubuta asiyo mata a kula da batasu but babban abinda yafi muhimmanci shine adena bari wani abu na bata mata rai sannan adena barinta ita kadai hakan kan iya haifarmata da depression, yazama de must time tana tare da mutanen datake jindadin zama dasu suna debe mata kewa da hanata yin tunani bare har ciwon ta ya taso kota kamu da wani different"

Zuciyarshi na zafi yace"thanks u "

Tace"Allah ya bata lpy"ta juya ta fita ,

Yayi tsaye yana tunani to miya bata mata rai ne? Zuciyarshi tabashi amsa "kishi"

Ya yamutsa fuska sam baison abinda zai hana masa natsuwa wannan dalilin ne yasa baiso yin aureba nan kusa wannan dalilin ne yasa yaso ya samu mace daya me hankali babba ya aura but ya kula duk matanshi zafin kishine dasu ba ayshar ba ba faseelat din ba ,

Yayi tsoki yaje ya rufe kofar ya dawo ciki ya kalli falon wayam ba faseelat kokadan be kula ma tashiga dakin ba tsabar tashin hankali ,

Ya kalli upstair part dinta kenan ya girgizakai cos yasan masifarta na nan tana jiransa ya wuce dakin aysha,

Tana kwance still idanunta lumshe amma daka kalleta zakagane idonta biyu ,

Ya zauna yana kallonta lokaci daya se yaga hartayi rama ya riko hannunta ya rike yanajin tausayinta tayi kankanta da duk Wadannan abubuwan abun ya mata yawa ga aljanu ga heart problem,

Ya dora dayan hannunsa akai nata a tsakiya ya rike gam,

idonta kulle haryanzu bata dena jin ciwon kisss dayawa faseelat ba da kuma hannunshi da yake akan kugunta amma tana saurarenshi,

A hankali yace"sannu aysha ki kara hakuri for everything that will happen nasani kina sona and dole kiyi kishina but ki dena sa abun a ranki plss"

Aysha ta bude ido zuciyarta na cigaba da ciwo murya dishe gwanin ban tausayi tace"yaya my heart is still burning like flame kamun addua "

Ya meda hannunsa daya akan heart din still tanata beating yana karajin tausayinta yayi bismillah ya karanta mata fatiha sannan yace"sannu princess zakisamu lpy very sooner kinji"

Tunda yake magana take kallonshi tana jin kishin lips dinsa daya hadu dana faseelat ta juyar da kai ta lumshe ido ,

Yana zaune yayi shiru ya keta kallonta tunanin duk matan nashi yakeyi wai ya sukeji ne? Kowace cikinsu batason ta ganshi da dayar ya lumshe ido ya bude yana addua a ranshi Allah ya hada kansu ko ya samu sauki da damar yin adalci tsakaninsu,

Allurai da akawa aysha duk basuyi aiki sosai ba saboda akwai na bacci ita kuwa takasa baccin sede idanunta da sukayi nauyi ta lumshesu amma tanajin komai,

Bayan mintoci yaga kamar tana bacci ya zare hannunshi a hankali ya tashi ya fita yaja kofar da sannu duk don karta tashi ya nufi part din faseelat,

Tana jinshi ta yamutsa fuska kamar zatai kuka tana jin kamar ta kamoshi kar ya tafi wurin faseelat din,

Faseelat barci yaki zuwa kwance kawai take ta saka ta warware ya bude kofa ya shigo jikinshi a sanyaye cos ya riga yasan saita masa masifa don yagama ganeta,

A hankali ya iso bakin gadon yatsaya yana kallonta idonta kulle tana jin shi,

Ganin kamar bacci take yasa ya zauna yana gyara dubet da ze rufa idan ya kwanta faseelat ta bude ido ta kalleshi,

Tace"dear yame jikin?"

Yace"dasauki de amma bata da lpy sosai" fuskarshi yamutse,

Faseelat tace" kuma shine ka barota ?ya kamata ka koma ka kula daita karyazam muna sama ita kuma ita kadai acan"

Tunda tafara yake mata kallon mamaki baizaci haka ba,

Cikin mamaki in low tone yace"kina nufin na tafi can na kwana gunta?"

Tai murmushi me ciwo ta daga kai tace"she's very young and seriously ill tana bukatarka a kusa daita"

Dama abinda zuciyarshi keso kenan baisan time da murmushi ya subuce mai ba yace"I can't believed it kece kike fadar haka "

Ta karayin murmushi tace"inajin tausayinta katafi gunta Allah yabata lpy "


Yace"thanks u queen"yana kara kallon face dinta,

Ta daga mai kai ,

Ya cigaba da kallonta da mamaki da kuma jindadi ,

Ta turo baki tace"katashi katafi plsss "

Yayi murmushi ya tabe baki yace"yayi kyau angon ake kora to na tafi"

Tace"eh kaje de"tana mai wani kallo,

Ya tafi daya kai kofa seda ya juyo yakara kallonta he don't still believe faseelat ce yanata kallonta yace"good night "

Ta daga kai ya juya yafita ya rufe dakin ya koma gun aysha,

Bayan ya rufe kofar faseelat ta tabe baki tace"sai wani murmushi yake don nace yatafi can dama banan din yakeson zuwa ba seku cinye kanku ai"takoma ta kwanta ta kudundune tana jiran ihun da suka saba ,

Yana zuwa kofar dakin aysha ya murda handle yashiga ya rufe ya tafi har kusa daita idonta lumshe ya gyara mata kwanciyarta sannan ya hau ya kwanta ya rufesu ya kuma jawota sosai jikinshi a rungume a kirjinsa ya lumshe ido yana tunanin faseelat,

Aysha tunda ya shigo take mamakin dawowarshi wata zuciyar tace faseelat ta koroshi wata tace beje wurinta bama wata kuwa tace kila zuwa yayi ya roketa tabashi kwana kokadan heart din aysha batai tunanin faseelat tasashi yadawo ba jinta cikin kirjinshi a rungume yasa hankalinta ya kwanta har bacci ya dauketa,

Shi ko seda yasha tunani yana ganin bai kyautawa faseelat ba dukda de ita tace cos yadade dasanin tana shaawarshi daga yanayin kallonta ma yana fahimtar hakan yanata tunanin har baccin ya daukesa,

Faseelat jin shiru ba ihu tace"kila dagaskene bata lpyar munafuka duk don karya kwana anan din ne dama" ta juya tafara bacci,


Tun asuba faseelat ta farka tai shara da mopping gida koda yadawo masallaci samunta yayi tana aikin yatsaya yanata kallonta ,

Ta dago ta kalleshi da murmushinta tace"ina kwana ?"

Yace"lpy lau queen ya kk?"

Tace "lpy lau ya aysha da jiki?"

Yace"dasauki "

Tace"Allah yakara sawwakewa"

Yace"amin"ya matsa gunta ya rungume ta tabaya yace"I know kina missing dina"

Tana murmushi ta girgizakai,

Yace "naki yarda ki aje aikin mutafi bedroom"

Tai dariya tace"muna da patient so its not good for us to do that harse taji sauki"

Yayi saurin birkitota suna facing juna yana mata wani kallo yace"me kk nufi?"

Tace"what I mean is ba kebewa wani gu while muna da patient "ta memeta,

Yace" u r avoiding me ko?"

Tai yar dariya tadora hannunta abaki tace"noo ni na isa?"

Ya harde hannu a kirji yana mata wani kallon tuhuma,

Tace"Nide kawai a kulamin da kanwata" tana wani salo da maganar ta wuce kitchen,

Yabi bayanta d kallo yayi murmushi tare da girgiza kai ya nufi dakin aysha,

Yana shiga ya samu tana kan carpet tagama salla

Ya cire jallabiyar jikinshi ya nufi toilet dede ya murda handle aysha tace"yaya ina kwana?"

Ya juyo yace"lpy lau aysha ya jikinki?"ya fasa shiga toilet din ya nufo gunta,

Tace"dasauki "murya very low,

Ya karaso ya zukunna gabanta yana kallon face dinta yace" ya heart din tadena ciwo?"

Batare da ta kalleshi ba ta girgizakai,

Yace"sannu Allah yabaki lpy my princess "

Ta kalleshi tai murmushi,

Ya kama hannunta yace "muje nai miki wanka yau inason fita aiki and banaso ki wahala"

Ya tashi ya jawota jikinshi ya zare mata hijab din suka nufi toilet tanata jin kunya,

Suna shiga yafara cire mata kaya da marmarin jikinta a ranshi ya hakura ya mata wanka sannan yayi suka dawo bedroom ya shafa mata mai da powder da lip glow yasa mata riga ya kwantar daita kan bed sannan yafara nashi shiri,

Tunda ya juya a mirror taketa kallonshi so daya ya kalli gunta don karya katseta yasa bai nuna yana gani ba,

Tana kwancen taji kamshi na dan shigowa from window kamar kamshin girki,

Jin lalle girkinne yasa ranta ya baci tuno nata girkin duk annurin face dinta ya gushe,

Fahad yagama shiryawa ya fita zuwa dakin shi don yin dress ,

Yana fita ta tashi zaune tana tunanin yadda zata fita don ta kuduri se ta rama abinda ta mata,

Faseelat kuwa sandwich tayi da veggies egg soup koina na

Please Login or Register in order to submit comment