Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kan ta sauko ta rikajin surutunsu kasa_kasa da sautin dariya zuciyarta na zafi bata karasa saukowa ba ta leka segani tayi suna wasa zuciyarta tai mummunan bugawa,

Wato tana can tana kuka shi yananan yana soyayya duk maganganun da tai masa ko ajikinsa tunda yana tare da aysha ta juya ta koma ciki tana zubda sabbin hawaye tun kafin takai daki tunanin alhaji nura ya fadomata yadda ko sauyin voice dinta yaji seya rikice in kuwa bata lpy ba barci da kwanciyar hankali ana cewa kowace soyayya da sabaninta su kuwa tasu lpy lau don kullim yana biye duk abinda zai faranta mata shi yakeyi ,

Ta dafe goshi tana kuka da sheshsheka tana missing soyayyar alhajinta,

Ta tuno wani time da bata lpy yakasa jurewa harseda shima ya kwanta rashin lpy,

Ta kuma tuno cikin dare zata iya tashinshi tace ga abinda takeso kuma baa daukar time ankawo dukda iyalinshi "wai meyasa naki aurenshi ne meyasa banyi tunanin abinda zai faru gaba ba?"

Ta dauki wayar ta ta latso number dinshi tana kewar rarrashinshi da yake mata a kowane time data keyin shagwaba jitakeyi kamar ta kirashi ya rarrasheta kota samu sassaucin zafin da zuciyarta ke mata sosai take bukatar me rarrashin zuciyarta,

Idanunta na hasko mata su fahad suna wasa suna sakarwa juna murmushi hartai dialing number alhaji tai saurin datsewa gudin karta kara rikita masa lissafi bayan yaji sauki tashiga tai deleting number dinshi sede ta riga tagama haddace ta akai kamar ABCD,

A hankali ta zame ta kwanta duk jikinta na zafi saboda zafin da zuciyarta ke ciki,

Haushin kanta kawai takeji sunyi shekara da alhaji amma saboda haduwa da fahad na dan lokaci ta zabeshi akanshi inama tagama cusa masa sonta ina ma tasan ko yana sonta din kokuwa duk yaudara ne burinta mijin novel gashi abun tunkan ta shigo ciki yasha banban soyayyar datake fatan yi da saurayi bata samu hakan ba rungume _rungume kisses dasauransu da take fatan morarsu shima bazasu samuba soyayyar da takeji anayi tata bata kai haka ba duk abubuwan da take tunani basu faru ba se akan aysha itace duk akewa Wadannan Wanda da a gidan alhaji ne itace zatasha duk Wadannan gatan kuma bata mance ba yafada mata baze hadasu ba kar a takurasu hartana rokonshi ya hadasu inama shi dinne ta aura tazama itace yarinyar itace ake tarairaya cikin matan ba yanzu ba da aka raina mata wayo itace babba kuma itace karama taja dogon tsoki me cike da takaici inama hannun agogo zai dawo baya ? Inama da alhaji aka daura mata auren gwara ta rika ganin tumbinshi da kibar tunda yana tsananin sonta akan auran muradinta fahad da tun ran farko yafara hargitsa mata brain,

Tanata hawaye da tunani barkatai barci ya dauketa tanata ajiyar heart,

Su fahad ko ayshar ce tagaji takoma kan kujera ta kwanta tana meda numfashi yazo ya zauna kusa daita ya kwantar da kai jikin kujerar yana tunanin kalaman faseelat wai zata dena sonshi memakon ma ta nemi yadda zai kara sonta aa sede tana nunamai zata dena sonshi to me take nufi?

Hannun aysha da yaji kan makogwaronshi yasa shi yin shiru dan tudunnan na wuyan wasu mazan tadora yatsa akai tadan luliya sannan ta dauke hannun,

Yayi karaf ya rikeshi ya meda kallo gunta tai dariya ta sunkuya da kai tace"ba zafi ai"

Yace"ehm nima in nataba nan adena cewa akwai zafi"

Ya jawota sosai zai rungumeta jikinshi wayar ta tafara ring tai saurin tashi ta duba taga ummanta ta dauka tana murna ta nufi ciki tana fadin" Umma na "

Umma tace"naam aysha na kina lpy? "

Tace"lpy lau Umma ina missing dinku"

Umma tace "ina fatan kina kula da kanki?"

Aysha tace"eh Umma kuma mommy na kula dani sosai Umma mommy na sona "

Umma tai dariya tace"kema seki kara sonta kinji kina mata biyayya ki kuma kula mata da danta"

Aysha tai murmushi me sauti,

Umma tace "ga abbu"

Jikinta har rawa ya rikayi don murna tace"abbu ina kwana?"

Yace"lpy lau kina lpy? "

Tace"eh abbu Nigeria akwai dadi"

Yayi dariya yace"yayi kyau aysha har kinmanta Niger ko?"

Tai murmushi tai shiru cos da akwai difference da yawa Niger mahaifarta garinta garin dangi da iyayenta da kowa nata Nigeria kuwa garin masoya guda biyu soyayyarsu kadaice take samu taji dadi sune kadai ke debemata kewa,

Yace"Allah miki albarka "

Tace"ameen abbu"

Yace "Allah yabaki lpy"

Tace"ameen"yakashe kiran,

Ta koma kan bed ta kwanta tai shiru tana tunanin rayuwarta a Niger tana kewa,

Bayan shigar aysha bada jimawa ba fahad ya tashi ya nufi dakin faseelat zuciyarshi cike da fargaba karta kara masa kalaman da sukafi na dazun zafi amma yanason ya kwantar mata da hankali,

Yana shiga ya sameta kwance a hankali yaje ya zauna gefen bed din yakira sunanta ,

Ta bude idanunta dake jawur ta kalleshi cos baccin dama bawani dadi yakeba,

In cool yace"plsss kiyi hakuri da abubuwan da suke faruwa I know akwai ciwo amma kigane aysha yarinyace tayi kankanta kuma batada isassar lpy tana da ajanu sun takura mata tana cikin kewa tana bukatar kulawa sosai shiyasa zakiga ina kulawa daita saboda bata da kowa kuma amana ce gareni"

Tace"naji shikenan"heart dinta na zafi,

Ta juya mai baya,

Ranshi bace yace"faseelat why are u doing thing like this ne gabadaya kinaso kisawa kanki damuwa akan abinda bana damuwa ba kince ihu muke idan muna sex which ba laifi bane don munyi shes my wife "

Ta tashi zaune cos bata da hakurin rikon magana aciki,

tace"nasan matarka ce kuma tabbas bakuyi laifiba banaso kudena Ku cigaba har arika jiyoku a makwabta sannan kace ita yarinya ce tayi kankanta amma dukda haka kake hayeta kana sex daita ? Macen da zata iya daukar namiji hartana ihu ba yarinya bace,and ita amana ce akabaka nikuwa ba amana bace Allah yabaka?"hawaye suka zubomata tace "nasan da banbanci aysha yargata ce tana da iyaye masu kudi so dole tazama amana ni kuwa banda gata sannan iyayena basa dashi karshema ni marainiya ce "

Yayi kasake yana kallonta sosai take caza mai brain his imagination duk badede bane daya ke tunanin babbar budurwa me shekaru tafi me karamin shekaru tunani da hankali wannan kawai hangen shine ya danganta da halayya da kuma tarbiyya gashi de yana ganin hakan a gidanshi, ko so daya baya tunanin aysha zata iya fadamai irin Wadannan kalaman ba kunya bakomi koda kuwa rabinsune ,

Yayi tsoki ya tashi ya fita dan karta kara yabomai wata me zafin,

Yana fita itama faseelat tsokin taja tana jin haushin shi cikin rabin abinda takeji batai wani abu daya ragemata zafi ba,

Ta dauki wayar ta ta kira rabia,

Rabia ta dauka tace"uwargidan fahad sorry nabarkune kudan samu time kuhuta gajiyar biki sannan nazo dama inanan zuwa yau"

Faseelat tai ajiyar zuciya tace"OK kibiya ki daukomin motata ki kawomin "muryarta dishe

Rabia ta fiddo ido hankalinta tashe da dan mamaki tace" kamar kina kuka?"

Faseelat tace"kibari kizo idan motar tayi kura kikai a wankomin sannan"

Rabia tace"waike miye zaisaki kuka nan kusa nifa kindagamin hankali "

Malulun bakin ciki a makogwaron faseelat tace"rabia kibari kizo waini fahad zai wulakanta nice zai meda ba kowa ba wai rabia kinsan meke faruwa gidannan kuwa ?"tana niyyar fashewa da kuka,

Rabia tace"yi shiru kiyi hakuri kawata gani nan tafe wanka kawai zanyi amma ki temaka kidena kukan kafin nazo"

Faseelat ta latse kiran kawai takoma ta kwanta wata irin yunwa takeji ko jiya da dare bataci abincin kirkiba yanzu kuwa tsoron fita ma take tasamu suna me kankat dinma a falo ta tabe baki tuno maganarta datake cema friend dinta "wlh fitowa falon nanma seya gagareta" gashide karshe itace fitar ke neman gagara .

[1/1, 1:40 AM] SHALELE😍: Pay 200 and read 07063721063


44


Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake karanta suratul mulk a kowane dare Allah ze kareshi daga azabar kabari.



Bangaren samira kuwa tunda dugu_dugu su mama sukazo tare da kayan breakfast baba ya mata ya jiki ya tafi shima Aliyu bayan ya gaidasu ya tafi gida domin ya hutu don ko kadan jiya beyi barci ba,

Mama na ganin kowa ya tafi ta kalli samira tace"samira ya jikin?"

Samira tace"dasauki" murya very low,

Mama tace"sannu kitashi kiyi breakfast ko kadan ne"

Samira tace"Aliyu yabani"

Mama ta tabe baki tai shiru tanajin haushin samirar saboda bataga wani alamar tana jin haushin zubarmata ciki da yayi sila ba,

Fahad barin gidan yayi ya tafi gaida mommy,

Few minutes sega rabia da motar faseelat megadi ya wangale mata gate ta shiga tai parking a parking lot ta fito ta shiga ciki,

Bakowa main Palo tawuce sama direct bayan tagama karewa falon kallo tana yamutsa fuska,

Tana zuwa kofar faseelat ta murda handle kawai ta shiga kai tsaye,

Faseelat ta dago ta kalleta rabiar ta zaro ido tace"kinganki kuwa kwana biyu har kinfara rama"

Ta karasa ta zauna faseelat ta turo baki tace"badole na rame ba ke ko mutuwa kikaji nayi karkiyi mamaki don da ina da karamin hawan jini da tuni na mutu "

Rabia tace"haba dan Allah wai miye?"

Faseelat tace"rabia nice amarya a gidannan bawai uwargida ba da muka sani sabida yace auren aysha akafara daurawa before ni "

Rabia tace"lalle ma fahad"

Faseelat ta cigaba da cewa"first night dinsu bakiji ihu ba ranar saura kiriss na kona gidannan duk kowa ya kone maganganunsa ne suka karyamin zuciya nafasa yanzu kullum ihu yanata nan_nan da ita har uwarshi ke aikomata da kayan mata ranar Sega kazar hadi a dining ke kawata abun yayi waste wlh bana bacci"

Rabia tace"ni wlh harkin bani kunya mezai hanaki bacci ihunsu ? Miye ruwanki Allah sa mike suke sawa seme ?sannan don yace itace uwargida fine ki zama ta biyun mana ai kedin de kece ba sauyi ita mommynshi me zaki damu kanki saboda ita bayan tun kafin kishigo kinsan bata sonki ita kuma wannan shegiyar buzuwar diyar ai banga wani abu data fiki da zaki daga hankali kanshi ba wlh kinfita a komi miye zata nunamiki ni wlh kinma batamin rai"

Faseelat ta dora hannu a gemu ta kure rabia da kallo tana nazari,

Rabia da ranta ke bace na takaicin faseelat tace"seki zauna kina kishin banza kije ki mutu sun samu fili ko arbain bazaai ba zasu cigaba daga inda suka tsaya koda inajin labarin buzaye na amshe gida danaga taki kishiyar wlh bankawo haka araina ba yo ina abun kishinma anan?"

Faseelat tai mata kallon sama da kasa tace"yimun shiru se shegen cika baki da zakiga alhajinki da wata budurwa kila har zauci zakiyi"

Rabia tace"wannan saboda bansan daita bane amma kefa kinsan daita kuma matarshi ce saboda me zaki hana kanki sakat ki takure wuri daya kina kuka kamar wata yar firamare Allah faseelat hmm!!!"

Faseelat tace"nifa bazan iyaba ina kishin shi agabana yana rungumeta yana bata abinci a baki ni so daya bantaba samun hakan ba"

Rabia tace"kina da aiki kuwa to wlh ki yaye wani kishi ki ajiyeshi gefe ki nuna ko a jikinki kifita ki wataya cikin gidanki ki nuna kedin wayayyace ki kwatarwa kanki yanci da kanki danfa kina kishin namiji baze hanashi abinda yaga dama ba kiyi tunani"

Faseelat tai shiru,

Rabia ta mika mata key tace"gashinan tafiya zanyi idan kin amshi gidan nadawo "

Faseelat ta amshi key din tace"karma kidawo yar rainin wayo zakizo kina min fada"

Rabia tai dariya tace"wlh bakiji yadda nake jiba kamar muyi musanyar heart kishin banza Allah sharewa zanyi in nuna bandamu ba suyi sugama amma sunga ana damuwa ai gobe zasuyi kinga ki sauya rayuwar gidannan tun wuri "

Faseelat tace"naji ni harya fara futarmin a rai kamar dama duk karya yake yi baya sona"

Rabia tace"karkisa haka ranki kibashi time kinga shi sabun shigane sannan ita amarya kota buzuzuce ana dokinta ki basu time kigani kema turn dinki zaizo"

Faseelat tace "naji zan gyara yunwa nakeji tun jiya fa rabona da abinci muje kitayani nayi ko white pasta da yar source naci"

Rabia tace"ko kefa Allah kitashi tsaye Wadannan buzayen in sun samu wuri zakisha mamaki"

Suka tashi suka nufi kitchen atare suka fara girki rabia nata kara kurara kanta in itace yadda zatai saboda faseelat ta sauya,

Bayan sungama suka fito falo suka zauna suna ci suna cikin ci fahad ya shigo kallo daya ya musu ya nufi sashen aysha faseelat tace"ah dear sannu da dawowa"

Ya juyo ya kalleta tanata murmushi yace"yawwa" yawuce ciki ranshi bace ganin motar da tace dole daita za tazo,

Faseelat ta kalli rabia tace"kinga irinta ko?"

Rabia tace"tobake kikaja ba"

Faseelat tace"hmmmm!!!"

Fahad ya samu aysha na bacci ya zauna ya bude system dinshi yafara aiki yana tunanin faseelat me take nufi da kawo motar ko dan kawai ta bata masa rai? Tabbas badadi amma yayi deciding kyaleta ko nuna yaga motar bazai ba,

Khalil be samu yayi break ba domin damuwa bata barshi ba yayi wanka yafita yabar gidan dukda yana hutun amarci,

Ita kuwa jameela sai 11 ta tashi, ta farka da missing kayan jindadi kwana biyu bata samu tasha ba ta shiga wanka ta fito tana kan mirror ta kira Mimi seda tai kira biyu sannan Mimi ta dauka tace"ina class ne daughter kintashi lpy?"

Tace"im_im momcy inata missing dinki gashi babu kome na debe kewa banajin dadin gidan kamar na fita na siyo"

Mimi tace"aa kibari zan aiko miki dasu ni banda time amma zansa kawata ta kawo miki "

Jameela tace"I do love u so so much momcy kina shagwabani"

Mimi tai dariya tace"kiji dadinki daughter bye"takashe kiran,

Jameela tai murmushi ta cigaba da kimtsawa tagama ta fito ta shiga kitchen dan dole ta hada indomie sannan ta koma falo tana cikin ci Khalil yashigo,

Ta kalleshi tai murmushi tace"sannu da zuwa mijina"

Ya kalleta fuskarshi hade zai wuce part dinshi,

Tace"ni zaka share menayi maka? Ni harkata kawai ke banaso kana shiga"

Ya wuce batare daya juyo ba ta tabe baki ta cigaba da cin indomie dinta,

Bayan 3hrs taji ana knocking taje ta bude Sega wata kyakkyawar budurwa chocolate color tana sanye da pencil wando da half gown da dan gyale a saman kai,

Tana da shape sosai da body structure breast dinta a tsaye sunyi sama while cikinta matse yayinda kugunta ya bude zuwa kasa kuma ya tsuke tasha bakin glass a face,

Jameela tai mata murmushi tace"kishigo" ta juya ciki

Budurwar tashiga jameela ta kaita har bedroom ta kawo mata lemu ta zauna gefen bed tana zubamata tace"momcy ta turoki ko?"

Budurwan me suna amisha ta zare glass tace"ehm "ta bude hand bag dake hannunta ta dauko Leda da wasu drugs da jameelar bata saba shaba tace"gashi sis"tana mata wani kallo da sexy eyes dinta,

Jameela ta amshi ledar ta bude ta leka ta dago ta sauke ajiyar zuciya tace"nagode sosai harnaji sanyi sis"

Amisha tai murmushi ta dauki lemu ta kurba ta meda kallo gun jameela tana mata kallon shaawa tanajin kamar ta jawota jikinta ta mike saboda bazata iya jurar kallonta ba tace"natafi "

Jameela tace "nagode sis"

Amisha ta meda glass tafita,

Jameela ta dauki kwalba daya ta bude ta kafa kai tana kwankwada tass ta shanye sannan ta ajiye kwalbar gefe tana tandar baki ta tashi ta saka kwalbar a karamin dustbin dake cikin bedroom din sannan ta dauki sauran ta saka a lokar madubi tanata lumshe ido taje ta sheme kan bed hannayenta bude tanajinta wasai tanata lumshe eyes tana murmushi bacci ya dauketa,

Karfe 1pm rabia ta tafi time din aysha ta farka ta kira Mommy,

Mommy ta dauka tace "daughter kina lpy?"

Aysha tace"lpy lau mommy dama...dama inason nayi girkine"

Mommy tace"girki aysha?"

Tace "uhmm mommy plsss "

Mommy tace"to kibari sai zuwa jibi kin kara warwarewa sekiyi kinji kiyi hakuri "

Aysha tace"to" dukda ba haka tasoba ta tashi ta fito falo tana fitowa ta samu faseelat zaune ta dora kafafuwa akan center table tana kallo tai saurin komawa ciki ta wuce toilet dan yin alwala,

Faseelat kuwa seda taji kiran salla takoma daki tai salla ta sake fitowa falon,

Aysha nagama salla ta dauki farfesun kifin da mommy takawo dazun ta cinye tass tana tuno yadda faseelat ta dage cinshi jiya ,tatashi tayo brush ta dawo ta kunna TV a dakinta tana kallo,

Shi kuwa fahad masallaci ya tafi yana dawowa ya sameta falon ita kadai ,

Yaje ya zauna ya sunkuya yana latsar wayarshi,

Faseelat ta medo kallo wurinshi ta kalleshi ta shareshi ,

He's thinking zatai masa magana kota bashi hakuri yaji ta kyaleshi ,

A hankali ya dago ya kalleta tanata kallonta ya tashi ya nufi dakinshi,

Ta kalleshi ta tabe baki ta cigaba da abinda takeyi,tana zaune aka kawo lunch ta amsa ta zuba nata a plate ta haye sama don bazata kara zama dining ba tunda anan sukafi mata iskanci,

Su fahad sunzo ci sunga an diba don haka sukaci abincinsu hankali kwance ,

Bangaren abida mai ciki kuwa tanata boyon kanta tadena yawan zama falo saboda kar hjy Rukayya tagane sannan magungunan likita sun temaka sosai wurin saukin laulayinta shi kuwa alhaji hankalinshi baya kwance yakasa fahimta kullum abida se sunsha waya da sahibinta jamil HQ yana nunama cikinta zallar soyayya,

Karfe 5 na yamma alhaji jafar thermocool ya iso kofar gidansu mansura ya tura kiranta,

Ta fito fuskarta ba yabo ba fallasa ,

Yabita da kallo kullum tana karamai kyau yace"barka da fitowa"

Bata bashi reply ba tace"inayini?"

Yace"lpy lau Hjy samira"

Tai shiru,

Yace"mansura nade kara dawowa ina rokon ki amshi soyayya ta samira bana nufinki da wata manufa bace raya sunnar maaiki S.A.W)"

Mansura tace "Nide dan Allah kayi hakuri bazaka soni da ainihin color tawa ba"

Yace"mansura ki yarda dani plss"

Mansura tace"kanason bakar mace ?zaka iya zama daita haka a bakar?"

Ya kalleta yayi murmushi yace"sosai ko musamman ma idan kece"

Tayi shiru tace"ina tsoron kazo ka sauya daga baya"

Yace"bazan sauyaba wannan shine gaskiya kin amince?"

Tai shiru saboda bama karamin yaki bane itada mama intaji yadda sukayi in taki ,yayi murmushi yace "to nagode sosai Allah yasa miki sona koda digon Wanda nake mikine"

Ta sunkuyar da kai sosai tace"zan koma gida"

Yace"nagode yau ina cikin farin ciki sosai "

Ta juya ta nufi cikin gida yanata kallon kugunta dake cikin hijab ya girgizakai ya shiga mota ya tafi,

A ranar magana bata kara hada faseelat da fahad ba ita kuwa aysha bata ko bari sun hadu ba,

Da dare ba abinda akafasa suna sex aysha harda kisses take mishi saboda tsimin mommy fahad yayita ihu yana sambatu abinshi ,

Faseelat na kan bed tana kallo ta kara kure volume din TV dinta sannan ta kwanta zuciyarta na zafi ita batajin zata iya dauriyar da rabia ke fada,

Da safe fahad ya shigo suka gaisa fuskarshi daure ,

Har zai fita tace"dear kayi hakuri akan jiya plss"

Ya juyo ya kalleta he's expecting yauma zatai complain ihu cos shikanshi yasan jiya yasha dadi marar misaltuwa se yaji different abu daga bakinta,

Yace "don't mind" ya fita daga dakin,

Ta tabe baki tace"base kuyi tayi ba"

Ga breakfast bata fitoba cin abinci taren ya fita mata dukda yaje kiranta tace takoshi yanzu zataci after,


Gidan Khalil yau ma seda ya tada jameela amma ko fitowar tai masifa batai ba saboda drugs data sha kafin bacci yajuya ya shiga kitchen ya hada tea yasha yafito duk gidan yayi kura yayi shara da mopping yayi wanka ya fita da kewar jikinta,


*The following day*


Da asuba fahad yayiwa faseelat magana bayan sungaisa yace"plss queen kirika fita muna cin abinci tare banason yadda kikeyi"

Tai murmushi tace"ba wani abu bane wani time banason ci time da kuke ci amma zanrinka fitowa"

Yayi murmushi jin batai musu ba yace"thank u"

Tai murmushi ya kureta da kallo yana tunanin nata first night ya tashi ya fita,


Don haka time na break nayi ya kirata awaya ta sauko taisa dining taja kujera ta zauna ,

Aysha tace"anty ina kwana?"batare da ta kalleta ba,

Faseelat ta tabe baki jin sabon salo tace "lpy lau" a takaice,

Fahad na cigaba da cin abincinshi aysha tatashi tasawa faseelat tafara tsakura tana jefawa aysha kallon tsana kanme zata gaidata yau ?ba makawa wata kissarce ta shirya,

Suna gama ci faseelat takoma dakinta ita kuwa aysha ta gyara gida sannan ta zauna hutawa ,

Karfe 12 tashiga kitchen tanata murna zatai girki wa fahad,

Tai tunanin yin fried cous_cous da chicken stew tafara aikinta tanata farinciki,

Cikin kankanin lokaci gidan yagame da kamshi tana cikin aikin ta fito ta shiga toilet don yin fitsari,

Saukowar faseelat kenan taji kamshi yagame gidan this means amarya tafara girki ba shakka abincin zai dadi daga jin kamshinshi cikin ranta tace"aikuwa baki isaba girkina zai fara ci" dasauri tashiga kitchen din ta bude miyar ta dauki gishiri ta zazzaga sosai ta yamutse tanata jin kishin kamshin abincin ma kanshi ta bude cous_cous da ayshar ta sauke ya gama haduwa ta zuba gishirin ta yamutsa ta fito ta komawarta sama,

Ita kuwa aysha daga fitsari ta hau toilet tunda tazo batai kashi ba se yau dinnan tagama hankali kwance don tasan wutar datasa yar kadance tai tsarki ta tsane jikinta sannan ta fito ta koma kitchen ta juye abincin a warmer ta karasa soya miyar ta sauke ta zuba a warmer ta dora a tray da kayan ci takai kan dining tanata murmushi tashiga toilet tai wanka ta fito tai simple kwalliya da gown jikinta ta nufi part din fahad ,

Tana tura kofar ya dago da face ya sauke idanu kanta tai murmushi ta shiga tace"Yaya lunch is ready"

Ya sakeyin murmushi yace"yau zanci abincin da bantaba cin irinsa ba"

Ta jinjina kai tana murmushi,

Yace"OK kiyowa faseelat magana ganinan fitowa"

Ta juya ta fita don kiran faseelat,

Yayi saving aikinshi ya rufe system din ya fita ya zauna dining,

Aysha taje kofar dakin faseelat tai knocking so biyu tace"anty kifito muyi launch"

Faseelat data fito wanka tace"ganinan" tana boye dariyarta,

Aysha ta juya ta koma dining tanata murmushi ta bude warmer fahad ya lumshe ido yabude tai serving dinshi tayi anata dana faseelat takoma ta zauna,

Lokacin ne faseelat ta fito ta saka single zane da riga takashe dauri tazo ta zauna,

Fahad yakara Jan numfashi ya dauki spoon yacewa aysha"kinsan akagare nake nafara ci"

Tai murmushi idonta kanshi tanaso taga yanayinshi idan yaci,

Faseelat ma takureshi da kallo tana gumtsar dariya ,

Fahad ya motsa kadan ya debo a spoon yakai baki wani irin tsammmm bakinshi ya dauka da brain dinshi duk tsikar jikinsa a tashe, tunda yake bai taba jin irin wannan taste dinba abun yayi waste yanason ya nunawa aysha tayi kokari amma ina bazeyiwuba duk faraar fuskarshi ta bace yayi saurin fiddo na bakinsa ya zubar harshenshi kauuuuu da gishiri.
[1/2, 12:30 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063


45



Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake karanta ayatul kursiyu bayan kowace salla ta farilla ba abinda zai hanashi shiga aljanna sede idan bai mutu ba.


Ganin yadda yake bata fuska kuma ya zubda abincin yabawa aysha mamaki cos tasan tayi iya kokarinta wurin yin abincin ,

Fahad ya kalleta yayi saurin tashi ya nufi sink ya kuskure baki ,

Jikin aysha duk yayi sanyi ta dauki spoon takai bakinta a tsorace ta dan lasa abincin kauuuuu harshenta ya dauka tai saurin ajiye spoon din idanunta cike da hawaye ta kalli faseelat,

Faseelat ta watsa mata wata harara fuskarta yamutse,

Dede nan fahad ya dawo ya zauna fuskarshi yamutse,

Aysha na cigaba da kallon faseelat kallon tsana da takaici zuciyarta na zafi hawaye suka gangaromata idanunta na lum_lumshewa ,

Ganin hawaye fuskarta yasa hankalin fahad tashi yace"aysha plsss...."be karasa ba tai luuu zata fada kan plate din dake gabanta yayi saurin jawota jikinshi tana a sume,

Zuciyarshi ta rika wani irin zafi ya rungumeta sosai jikinshi yana shafa kanta ko kadan be fahimci faseelat tayi wani abu ba tausayin ayshar kawai yake nukurkusar zuciyartashi,

Ganin yadda ya kankameta sosai yana ta matse lips yana shafar kanta yasa faseelat yin tsoki ta tashi ta haye sama tanajin haushinshi,

Yana zaune yana shafar kanta yanajin ciwo shawara yake gobennan zai kaita Islamic chemist wurin malamai su dubamai ita sosai yakejin tausayin halin da take ciki,

Yana zaunen wayarshi dake kan table tai ring ganin mommy ce yasa ya dauka muryarshi shake,

Mommy tace"inata kiran no din aysha bata dauka ba lpy ?ka kai mata wayar inason magana daita"

Cikin dasashshiyar murya yace"bata lpy gata a sume ciwon ta ya tashi"

Mommy tace"what!! Meya bata mata rai da har ciwon ya tashi ?"

Yace"tayi abinci ne shine beyi taste ba "

Mommy tai shiru cos batasan gishiri ne yayi over ba sannan tace"dan Allah fahad ka kula da diyarnan kadena yin abinda zai bata mata rai kuma gobe ka kawomin ita zamuje wurin wani malami ko dama inaso bayan week dinnan kafin ta fara zuwa school muje"

Fahad yace"to mommy "

Tace"kai mata addua Allah yabata lpy"

Ya kuma cewa amin yakashe kiran ya dauki aysha ya nufi dakinshi daita,

Ita kuwa faseelat tana shiga daki ta zauna a seat ta dauki remote tana sauya channel tace"yar rainin hankali shikenan can har aljanu suntaso bari de tsautsayi yasa su taso bayanan in miki likimon bugu munafuka "ta kunna TV ta cigaba da kallo abunta,

Yana kwantar daita yafara mata tofi yana shafawa a fuskarta yana kara jin tausayinta ,

Can zuwa ta sauke doguwar

Please Login or Register in order to submit comment