Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

nufi kitchen ya dora ruwan zafi ya dawo wurin ta yana ta mata sannu yana kara bin halittarta da kallo,

Ruwan na tafasa ya koma ya juyesu a roba ya kai ta toilet ya kara musu yawa dede zama sannan yadawo ya dauketa ya sakata ciki,

Jikinta ya kara daukar rawa ta kankame robar zufa na kara keto mata har wani lokaci yana zukunne gefenta,

A hankali ta rage kyarma da alamu tafara jindadin jikinta,

Ya koma yakara hada wasu ruwan ya dawo gunta sunayi ya sauya mata har suka huce sannan ya mata wanka ya daukota ya medata daki ya bude wardrobe ya dauko wasu kayan yasa mata sannan yayi zaune bakin bed din hannunshi akan jikinta yanata kallonta da tausayi idanunta kulle yace"sakeena ya jikin ?"

Tace"da dama "in cool

Yace"me kikeji ?"

Tai shiru tana jin nauyin fadamasa,

Yace"ki fadamin ko mutafi asibity?"

Ta girgizakai tace"inajin dama"

Yace"sannu a hankali zai bar zafin ki daure kiyi bacci zanje nai wanka"

Ta daga masa kai ya tashi ya kwashi zanenta da ya baci da bedsheet yaje ya wanke yayi wanka ya dawo dakin har time din idonta biyu azaba bata bari tayi bacci ba ,

Ya saka rigar bacci ya kwanta gabdaita suna musayar numfashi ya dora hannu akan cikinta ya rumtse ido,

Sosai yake mamakin dauriyarta dukda de yasan bai saki jiki ba amma kuma tai masa bazata first night dinshi da sameera ya fadomai arai ta dage kururuwa da ihu amma ga sakeena tabata almost 3yrs gashi tsittt a sirrance yanata tunani baccin gajiya ya kwashesa,

Makwabta kuwa Wanda sukasan labarinshi da yan group din paid for all sun kasa kunnuwa suji kukan Amarya amma tsitttt kakeji kamar an danne karuwa a lungu🤣,

Tunda asuba fitsari ya tada sakeena ta yunkura ta tashi zaune breast ciwo sunsha murza HQ ciwo taji maza wurin ya kwana yayi yami tana cije baki ta fara kokarin sauka a bed fitsarin sosai takeji kamar zai kufcemata,

Motsinta yasa Aliyu ya farka ya kalleta ya tashi zaune yace"sakeena yaakai?"

Tace"fitsari ya matseni sosai"

Yayi saurin tashi ya dauketa ya kaita toilet din ,

Duk yadda takejin fitsarin amma tsil_tsil ya rika fitowa Aliyu yayi tsaye yanata kallonta harta gama ta mike a hankali ya taimaka mata takarasa mikewa ,

Yana kallon kafafunta yace"kina iya tafiya?"

Ta daga kai yace"to muje dakin"ya saketa

Tai tsaye takasa takawa yace"muje" ya dafata,

Tafara ware kafafu tana tafiya Aliyu ya saketa ya dafe kai yana sallallami a zuciyarshi ,

Ya sake daukarta ya medata kan bed yadawo ya dora ruwan zafi yayi alwala yayi salla ya daukota yafara gashinta bayason yanuwanta suzo mata bankwana su sameta haka,

Yayi bakin kokarinsa har takwas saura sannan ya kuma yi mata wanka ya dawo daita daki ya sakemata kaya tai salla ya medota kan bed ya rufamata bedsheets ya fita,

Wani chemist yafara zuwa ya siyo pain killer da paracetamol ya siyo kayan tea ya dawo ya hada mata tea me kauri yabata tasha da drugs yanata mata sannu ya medata ya kwantar daita yasha nashi ya tashi ya kwaso kayan daya shanya ya linke ya fita a gidan,

Yana fita yaci karo da wata babbar mata zata shigo gidan ya gaidata ya haye mashin dinshi yayi gaba,

Matar na shigowa taita sallama sakeenar bata fito ba ta karasa ciki ta sameta kwance,

Tana tsaye tana kallonta tace"ya takeki ko ?"

Sakeena ta daga kai,

Matar tace"ya miki gashi ?"

Sakeena ta kara daga kai,

Matar ta fita tadora wani magani a wuta bayan yadahu ta zuba a roba takamo sakeena ta shiga ciki maganin yana saurin kashe zafin ciwo a hankali sakeenar taji jijiyoyinta da suka rike sun dan saki ,

Matar tace ta fito ita da kanta takoma daki dukda haka kafafunta basu gameba tana tafiya bum dinta yanata rawa saboda jikinta.

Aliyu na shagonshi kawu yaiso shagon maganar da yazo masa daita ce ta kidimashi don yayi tsaye seya bashi takardar sameera don tun bakwai babanta yake kofar gidan shi,

Aliyu na hawaye ya rubuta saki daya yabashi kawu ya amsa ya nufi gidansu sameera yana zuwa yayi sallama akace baban ya fita still yabada takaddar yace a ajiyemasa,

Time da sameera taji ya saketa tasha kuka sosai amma tanata bawa kanta hakuri yadda jiya batai bacci ba bata tunanin idan Matar ta haihu ita bata haihuba zata iya rumtsawa,

Aliyu ko kamar me zazzabi haka ya koma azahar nayi ya koma gida bai kobi kan sakeena dake kokarin girki ba dukda bata lpy yawuce bedroom ya kwanta,

Sakeenar ta biyo bayanshi ta zauna kusa dashi kan bed tace"Yaya baka lpy?"

Ya bude ido ya kalleta ya kakaro murmushi ya riko hannunta yana kallon kunshin dake jiki yace"kaina ke ciwo"

Tace"sannu akwai magani danasha dazun bari nakawomaka"

Yayi shiru tadawo ta kawomai ya amsa yasha yana niyyar kwanciya yace"kamar kamshin girki nakeji?"

Tai murmushi ta daga kai,

Yace"harkin warke kenan ?kice anjima akwai kari"

Tai Karamin murmushi ta sunkuyar da kai,

Yayi murmushi yace "wasa nake dama baki ba kanki wahala ba dani zanyi amma ko yanzu naji dadi zanci girkin new Amaryata"

Tai yar dariya tatashi takoma kitchen,

Bayan two days

Girkin aysha yakare na faseelat ne ,

Tunda ya mareta tasawa kanta shareshi tadena koyi masa magana kamar baya bare yarika dalleta da yatsunshi biyar, intaji shaawar girki tayi taci ta zauna tayi kallo kota koma daki,

Yau da dare tana sane girkintane tunda ya mareta baiko kara yadda sun hada ido ba ta kulle dakinta tai kwanciyarta tana chart,

Kamar daga sama taji ana knocking ta tsaya ta kalli wayarta karfe Tara da minti biyar tatashi taje ta bude tana sanye da rigar bacci silk light purple iyakarta bakin cinya sambala_sambalan cinyoyinta awaje rigar duk tabi ta kwanta mata tabi duk jikinta breast dinta duk sunfito ,

Tana budewa ta ganshi tsaye ,

Yafara binta da mayen kallo daga sama zuwa kasa yanajin shaawarta,

Itama kallonshi tai from toe to head sannan tazo zata meda kofar ta rufe ,

Yayi saurin ta reta yana mata wani kallo ya kutsa kai cikin dakin,

Faseelat tabi bayanshi da kallo ranta bace ganin ya nufi bed ta bishi tasha gabanshi tana kallonshi a yamutse tace"mekazoyi nan?dan Allah kafita bacci zanyi"

Yayi karamin murmushi yace"nima baccin zanyi"

Tace"a ina?"bakinta bude,

Yace"anan mana akan gadon matata"

Tai masa wani kallo ta juya ta nufi kofa,

Yayi saurin kamo hannunta ya jawota tafado jikinshi .
[1/17, 6:06 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063


59


Manzon Allah (S.A.W)yace mutum bazai alwala ba ya kyautata alwalar sannan yayi salla face an gafarta masa abinda ke tsakanin sallar data gabata.



Wani shock ya ziyarci brain din dukkansu idanunsu cikin na juna sunawa juna kallon shaawa hannayenshi zagaye daita ,

Wata irin desire dinta ke kara bijirowa fahad yayinda itama jinta jikinshi yakara mata ta ta desire,

Suka cigaba da kallon juna a hankali ya rika matsawa da face dinshi ya dora lips dinsa akan nata ya kama nata lips din yafara tsotsa cikin salo,

Faseelat ta lumshe ido tana jindadi marar misaltuwa batasan time data zagayeshi da hannuwanta ba ta bude baki suka fara kissing tongue din juna (French kiss)

Wani irin erection fahad ke samu yanajin mugun dadin body contact dinsu breast dinta suna tokare a kirjinshi,

Hannayenshi dake rike da bayanta ya meda akan kugunta yana shafarsu in a delight way,

Faseelat takara rikeshi sosai tanajin mugun dadi suka cigaba da wasa da harsuna da tsotsa ,

Joy stick dinsa dake zungurinta ta medota tunanin ta alhaji nura ya fadomata a rai bawata kyauta da zatayi masa a rayuwa fiye da tabashi budurcinta (haka yake ga kowane namiji best kyauta agunshi shine darajarki (virginity)

Miye amfanin tabawa fahad jikinta bayan bazata dawwama a gidanshi ba?Wanda zata karasa rayuwa dashi Wanda zata dawwama karkashinsa shine ya cancanci hakan ba fahad ba ,

Tai saurin fidda tongue dinta cikin na fahad ta janye bakinta dasauri yayin da ta zare hannuwanta daga bayanshi data zagayeshi,

Tana rike jikinshi yarika binta da wani kallo jikinshi na tsuma ya kara nufar bakinta,

Ta kauda fuskarta gabanta na dokawa yayinda take cikin tsananin bukata itama,

Cikin so much desire yakai bakin akan wuyanta yafara binsa da kiss yana nufar breast dinta,

Idanunta jawur tai saurin sa hannu ta rufe mai baki,

Ya dago idanunshi jawur ya zuba mata su yana kallonta,

Ta kauda fuska batare data kalleshi ba tafara kokarin zare masa hannu dake rike daita,

Ya riketa sosai don haka duk yadda taso zare hannunshi takasa tana mutsutsu tace"plsss let me be"

Duk kuzarinsa ya nema ya rasa muryarshi cike da bukatuwa yace"plssss let's do it to day let me show u how much I love u"

Faseelat ta kalleshi tana yamutsar fuska kamar zatai kuka tace"banaso dan Allah ka sakeni"

Ya nata kallonta yace"faseelat I'm tired inason kasancewa dake I will not endured anymore kibarni ko da sau dayane na kasance dake"

Zuciyarta na harbawa tana son kasancewa dashi saboda desire while wata na tuna mata alhaji nura ta dago idanunta suna jawur tana kallonshi tace"I don't love u banason kasancewa da kai plsss ka kyaleni"

Zuciyarshi tafara zafi ya tsani jin wannan Kalmar daga bakinta tana kona masa ruhi da zuciya,

Lips dinsa na rawa idanunshi sunkara ja saboda bacin rai yace"I don't know what to do faseelat na nunamiki bacin raina nabiki da lalama amma kinki ganewa kinki sakkowa muyi rayuwar maaurata masoya Wanda suka dade suna fatan kasancewa tare inasonki sosai and I will never let u go kiyi hakuri kibani hakkina I really want to be with u on bed"

Ta dauke ido ta cigaba da kokarin zare jikinta tana cewa"dan Allah ka sakeni nadade dadena sonka ka sakeni in auri Wanda nakeso meyasa zakaso kwantawa dani bayan bana cikin zuciyarka "

Ya riko face dinta jikinshi na rawa yace"trust me queen inasonki I really do kuma bazan dena ba harabada"

Ta kure pink lips dinsa da kallo sunata rawa tasa hannunta ta janye fuskarta ta matsa gefe tace"ni kuma banasonka banason hada jiki da kai ko kadan"

Yayi tsaye yana kallonta ga desire ga kunar zuciya saboda kalamanta,

In cool yace"amma kinsan malaiku suna tsinewa duk matar da mijinta ya nemeta taki amincewa?"

Hawaye suka zubomata ta share tace"that's y nakeson ka sallameni saboda wlh a cikin hankalina bazaka sameni ba ka temakamin ka sakeni dan Allah "tafara kuka,

Idanun fahad jawur yanata kallonta yayi tsoki ya juya ya fita a dakin ,

Faseelat ta koma kan bed ta kwanta tana kuka zuciyarta na zafi sosai da zata bi ta wata heart dinta data yadda dashi saboda ta jiyar dashi dadi koda so daya ne but in tayi hakan alhajinta fa? shi kuwa me zata kai masa a matsayin soyayya da kyauta bayan tabawa fahad duk damar ta zabeshi tabar alhaji and tabashi budurcinta sannan ta koma ma alhaji at last to mi tayi kenan?

Ran fahad bace zuciyarshi na zafi still joystick dinsa a tsaye ya nufi part din aysha he want to squeeze her ko zai samu natsuwa,

Yana tura dakin aysha dake zaune kan bed ta hade kai da gwiwa tana kuka tai saurin dago face fuskarta sharkaf da hawaye saboda taje part dinshi bayanan wannan ya tabbatar mata yana gun faseelat kishi kamar zuciyarta zata fito waje,

Ya karasa wurinta gab daita ya rike face dinta yace" aysha mike damunki?lpy kike?"

Tai saurin dukar da kai kasa batasan me zata ce masa ba zuciyarta na cigaba da zafi,

Ya jawota jikinshi ya lumshe ido yana tapping dinta yace"it's me ko ?I'm sorry kiyi hakuri "

Tai shiru tana ajiyar heart,

Ya dago fuskarta yana kallonta taki yadda idanunsu su hadu a hankali yakai bakinsa yana lashe hawayen idanunta wani sanyi ne ke ratsa zuciyar aysha zafin data keji na fita a hankali,

Seda ya lashe hawayen sannan ya meda bakin kan nata yafara tsotsar lips dinta yana lum_lumshe ido,

Aysha tafara meda masa in a gentle manner,

A hankali cikin salo me rikitarwa ya rabata da kayan jikinta sannan ya cire nasa yafara sex daita aysha na kamamishi tana mai abubuwa masu nauyin fada da bata tabayi masa ba shi kuwa ya dage zabga mata sambatu da gurnani dasa mata albarka,

Faseelat na kwance sede ta rika jiyo surutanshi da gurnani irin na too much enjoyment ,

Hawaye masu zafi suka kara zubomata ta rufe kunnuwanta da hannuwanta biyu sabida tadena jinsu amma ina bata dena jinsu ba harse da ya sauka akanta sannan ta dena jin su ranta na mugun zafi,

Shi ko fahad bayan yagama samun duk natsuwa sannan ya rungume aysha jikinshi yana jingine da kan bed tana jikinshi hannuwanshi akanta yana ta shafar gashin kanta idanunshi lumshe yanata tunanin jikin faseelat ita din yake bukata haryanzu sosai tudun breast dinta da yadda take kissing dinshi dazun ya rikitashi bawai don baisamu gamsuwa da aysha ba aa ita aysha ya riga yagama saninta yasan duk taste dinta na faseelat din yakeso ya samu yaji amma taki,

Aysha ma idanunta lumshe tanata sauke numfashi hankalinta ya kwanta ganin ya kusanceta kuma a rude that means ba abinda ya shiga tsakaninsa da faseelat kuma yayi enjoying,

Wanshekare da safe Khalil yaje gaido hjy duk ya kanjame kullum kara rage farashi yake yanata kara tsawo,

Hjy ta zuba mai ido ganin bayason fadamata matsalarshi,

Bayan sun gaisa yayi zaune yayi jingum abubuwa sun masa yawa yanason fadamata ko zai rage bakinciki,

Ganin bai tashi ba ga alamun yanason magana yasa hjy tace"Khalil dan Allah mike damunkane?"

Yayi shiru kafin ya mata magana hawaye suka zubomai ya sunkuyar da kai yafara magana"hjy kimin addua plss Allah yakawomin sauki acikin lamarin gidana"

Hankalin hjy ya tashi tana cigaba da kallonshi tanason sanin miye,

Yana hawaye yace"jameela shaye_shaye take acikin gidana bata tsorona bata jin maganata inta fita tun safe se dare take dawowa bata girki bata komi har haihuwa batasonyi dani tana shan kwayoyin hana haihuwa"ya boyemata wasu abubuwa yanajin nauyin fadinsu,

Hjy tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!"tana girgizakai ranta na zafi,

tai shiru jikinta duk yayi sanyi bayan minutes tace"abinda naso fahimtar da kai kenan tun farko amma kaki har kuka kazauna kanayi saboda na hanaka auranta kai fushi dani kadena ko cin abinci saboda naki amincewa"

Hawaye suka kara zubowa Khalil yana tuno time din,

Hjy tacigaba da cewa"hakanan naji abun bai kwantamin a rai ba dukda bantaba ganin yarinyar ba amma ka cije da kamin biyayya ka hakura ka nemi wata da duk hakan bai faru ba"

Khalil yana hawaye yace "kiyi hakuri hjy"

Hawaye ne suka zubowa hjyar tace"sau da yawa Khalil kana batamin rai hakan namin zafi sosai amma ba kamar yadda najiba time dana turaka ganin mansura ka wulakantata"

Khalil ya rumtse ido yana tuno ranar da yaje gunta abubuwan da suka faru,

Hjy tace "ni na haifeka Khalil ni nafika son jindadin rayuwarka shiyasa na turaka neman mansura samun farar mace ba shine jindadin duniya ba kasamu mace me kamun kai saliha kamila wacce take burin faranta maka kullum take kuma gudun bacin ranka shine jindadi,

Naso kabi umarnina koda ranka bayaso amma kaki Wanda ya kamata ko dan jindadina kayi hakan ,Khalil kaje makaranta kasan hukuncin me sabawa iyaye amma baka amfani da iliminka harkai fushi dani Khalil saboda banason abinda kakeso ban rike abun a zuciya ba na hakura amma kaga Allah bai barka ba dama Manzon Allah (S.A.W)yace dukkan zunubi Allah na jinkirin ukuba ga mai aikatasu yanda yaso har zuwa ranar kiyama amma banda zalunci da sabawa iyaye da kuma yanke zumunci ana gaggauta ukuba ga mai aikata Wadannan tun kafin mutuwarsu"(Wlh kada muyi wasa da biyayya ga iyayenmu inde abun bai sabawa sharia ba muyi iyayinmu domin mu faranta musu rai acikin kurani ayoyi da dama sunyi mgna akan yiwa iyaye biyayya da kyautatamusu a hadissai ma da yawa sunyi kira akan hakan yiwa iyaye biyayya na daga cikin aiyuka mafi falala Anas dan masud yace na tambayi Manzon Allah (S.A.W)wane aiki yafi soyuwa awurin Allah se yace biyayya ga iyaye, muyi bakin kokarin mu wurin farantamusu daga cikin abinda kesa mutum yayi tsawon rai arzikinshi kuma ya yawaita shine biyayya ga iyaye Allah ya jikan iyayenmu Wanda suka rasu da Wanda suke raye ya musu rahma ya biyamusu dukkan bukatunsu ya kuma sasu acikin aljanna mu kuma yabamu ikon kyautatamusu ameeen👏🏼)

Khalil na kuka me tsuma zuciya ya rarrafa ya rike kafafunta yana kuka yace"dan Allah kiyi hakuri hjy nayi kuskure sosai a rayuwata na saba miki so baadadi dan Allah kiyi hakuri ki yafemin "

Hjy na hawaye tace"wlh Khalil kullum addua ta itace Allah ya shiryaminkai ya kuma kyautata rayuwarka bantaba barin abun a raina ba Nide na yafemaka Khalil ina kuma rokon Allah ya shirya maka matarka shirin addinin musulunci yabaku zaman lpy da zuria dayyiba zanta yi maku addua "

Yana kuka yace"dan Allah kiyi hakuri hjy "

Hjy ta kamoshi ya zauna gefenta cikin rarrashi take sharemasa hawaye tana cewa"kayi shiru kadena kuka karka bari damuwarta ta shafi lpyarka kayi hakuri kaita mata addua kana mata nasiha da waazi har Allah ya dawo daita hanya"

Fuskarshi jawur ya rika gyada kai,

Hjy tace"kayi kalaci kuwa?"

Ya girgizakai,

Tace"kadaure karika cin abinci Khalil duk kabi ka rame idan wani abu ya sameka bazanji dadi ba zan shiga damuwa kayi hakuri ka kwantar da hankalinka insha Allah dasannu komai zai zama labari"

Yayi shiru tatashi ta kawomai kunun tsamiya da kosai bayajin cin komai amma a hakan ya daure yafara ci don karyaimata musu ,

Yana ci yana regretting abubuwan da yayi tayi a baya,bayan ya gama ya tashi ya wanke fuska ya fita aiki,


Itako jameela takoma yar jamia kullum suna tare da su amisha da Mimi suna holewa acikin school ,

Da dare tun 8 faseelat tai white rice ta shige daki ta datse ,

Bayan su aysha sungama dinner ya wuce dakinshi yayi wanka haryanzu brain dinshi taki dena tunanin kisss da sukayi da faseelat da kayan jikinta yadda komai yake a fili very attractive yana tuno kalamanta still ya nufi dakinta yana zuwa ya murda handle yajishi a rufe,

Bai juya dauko sphare key ba yafara knocking a hankali ,

Ta fito wanka kenan taji ana knocking tai banza harta saka kayanta still yana tsaye yana yi se kuma yadan tsagaita,

A hankali taji yana cewa "queen open the door plss ba abinda zan miki "

Ta karaso bakin kofar tana hararanta tace"to me zan maka ?"

Yayi karamin murmushi ranshi na suya sekace ba mijinta ba yace"kibude plss magana zamuyi"

Tace"inajinka"

Yace"plss mana queen ko bazaki bari na kusanceki ba atleast karki hanani jin numfashinki kusa dani"

Faseelat tace"dear dan Allah kadena zuwa idan ba sokake ina samun zunubi ba nace ka temaka ka sakeni kaki toya kake so ne?"

Fahad na jin zafin maganganunta ya sauke numfashi yace"naji kibudemin muyi maganar"yanajin idan ta bude ko bataso da tsiya seya kusanceta saboda yaga babu ruwanta ita ko shekara nawa zaai,

Faseelat ta danyi shiru takai hannu kamar zata bude tafasa tace"nooo ka ajiyemin papern bakin kofa zan dauka"

Ran fahad bace da dan daga murya yace"plsss do help me Queen wlh ina matukar bukatarki ki tausayamin ko so daya ne plsss I beg u"

Faseelat na jin tausayinshi a ranta kullum tana fadin batasonshi amma still yana binta, tace "ni babu wani pleasure taredani ka tafi wurin matarka tunda kullum tana maraba da kai" tana gama fada ta juya,

Ya buga kofar yace"faseelat!! "Da dan karfi,

Tai banza ta haye bed tai kwanciyarta,

Yayi tsaye bakin kofar idanunshi kulle gam ji yake kamar ya ballata ya shiga ya danneta yayi abinda yaso ko yaji sauki,

Ya bude ido ya nufi kasa ,

Tundazu aysha taji ya nata knocking dakin faseelat duk da batajin abinda yake fadamata amma ranta bace yake don me zaita faman binta bayan gata,

Yana saukowa tana zaune kan kujera kallo daya tai masa tagane yana cikin bukata sosai zuciyarta na tsananin zafi takasa ko da kuka tai luu tai kwance kan kujerar,

Shi ko tunda ya sauko ita yake kallo ganin tayi baya ta kwanta a kujera yagane aljanunta suntashi zuciyarshi cunkushe yaje ya zauna ya medota jikinshi ya cigaba da yi mata addua harta farfado duk tunaninshi don ya fito da bacin rai ne yasa ta shemewa tana farfadowa yafara bata hakuri tai shiru tana jin shi sannan ya dauketa suka shiga dakinshi yafara aika mata da sakonni masu kwance notikan kwakwalwa,

Tunda hakan ta faru ya zubawa faseelat ido yaga iyakarta baya yadda ya ganta cikin kayan tada hankali dukda ko a hakannan sometimes lips dinta kawai ke tasomai desire amma yana cijewa ko yaje dubota da safe bata budewa sede tace masa ina kwana tana cikin daki abun yana damunsa amma baya bari aysha tagane itako aysha tana sane wani lokaci se zuciyarta tabata shawara taje ta bata hakuri dukda tanajin kishi don yayanta ya samu relief ,se kuma tafasa in wata zuciyar ta yanko tambayar da akai mata me?

Bayan 1 week

Su hjy mansura ana saudiya anata ibada da rokon gafarar ubangiji haryanzu bata dawo baka ba bangare guda kuma angonta thermocool ya nata kewarta dandanan ya kira yaji lpyarta sometimes yana neman pics nata amma taki yi masa bataso ta ajiye wani hoto da zai nuna tataba bleach a baya,

Bangaren Aliyu ko yasha zarya gidansu sameera yagaji da tsayuwarshi ya taho saboda mama bata barinta fitowa yaso ya medata dakinta amma ba yadda zaiyi kuma sameerar ma tadena koda nemanshi a waya a karshema se sukaje suka kwashe kayanta daga gidanshi yaji zafi da bakinciki amma yana cigaba dabawa zuciyarshi hakuri ya kwashi amaryarshi suka koma gidan donkar abarshi hakanan,

Itama sameera dauriya takeyi da hakuri akan barin abinda iyayenta basuso kuma batason kullum suna samun matsala dasu,

Satin nan guda Aliyu yayi dagin kafa sosai don sakeena ta warke yau kam da aka cika sati yana dawowa gida tazo ta amshi ledar hannunshi tanata dan murmushi duk kazarniyarta tunda tayi aure ta nema ta rasa wata natsuwace ke zomata saboda tana tare da yayanta,

Su nata murmushi suka shiga daki abinci na ajiye tana jiranshi suka zauna ta zuba tuwon dawar miyar kuka tasha manshanu suka faraci,

Aliyu nata zabga loma abinshi ya kalli breast dinta da babu bra kullum yana laguda ko zai fita aiki koya dawo amma banda dare don karya zarce amma haryanzu sunanan tsaye kyam kuma kullum nipples dinta manya suna tsaye carr,

Nan take yafara jin erect yana tuno yanayin da ya tsinci kanshi ranar first night dinsu ,

A hankali ya rage cin abincin ya kura musu ido haryakai ya dena ci yanata kallon doguwar riga dake jikinta roba sunyi fili kamar suna waje,

Idonta a kan abincin ganin ta dena ganin yana cire hannu yana ci ta dandago ta kalleshi,

Ya sakarmata murmushi yace "nakoshi"

Itama seta zame hannu ,yace"kici mana"

Tace"nakoshi nima"

Yayi murmushi ya tashi suka tattara kayan tare suka kai kitchen ta fito ta wanke hannu ta koma daki ta dauki brush ta shiga toilet tayi ta tube kaya zata sauya wanka,

Tana cikin murza sabulu da soso Aliyu ya turo kofar toilet din,

Tai saurin sadda kai tana jin kunya,

Shi ko yayi tsaye yana karemata kallo jikinshi har rawa yake,

Ta kasa koda motsi ya nata karemata kallo ya karaso inda take dagashi se short yana zuwa ya sunkuya ya kama kan breast dinta yana tsotsa batare da yace komi ba,

Sakeena ta matse lips zuciyarta tafara bugawa tana tuno last haduwarsu,

An mata nasiha sosai da kulawa da bukatar miji kokadan bata nuna tanajin tsoro ba,

Ya kara janyota jikinshi sosai yana cigaba da tsotsarsu jikinta duk ya saki tana niyyar zamewa kasa ya daukota ya medota a bed ba tsayawa ya zare short ya cigaba da yamutsar albarkatun kirjinta,

A hankali yakai finger dinsa a HQ dinta yaji wet kamar tana enjoying Wanda shan kayan mata ne da take yakara jika wurin,

Jikinshi na tsuma yafara sex daita yana nishin dadi yana gurnani sosai yake morewa yanajin kamar baya cikin duniyar,

Duk ta kara hadewa sati daba aiba takoma kamar wata amaryar cikin zaucewa ya cigaba da sex daita,

Sakeena ko azaba ke ziyartar brain dinta da kowane gaba na jikinta bata ihu se juya kai datakeyi shima asannu saboda dauriyarta,

Jin shiru Aliyu ya cigaba da sex dinshi hankali kwance yayi release ya kuma cigaba ,

Tun tana dauriyar harta fara nishi kafafun ta na muguwar rawa,

Aliyu baisaniba bai saukaba ya sakeyin release ya cigaba da yi hawayen azaba na gagarawa gefen kuncin sakeena wani mugun fitsari ya taso mata kafin kace me fitsarin ya kufce yafara zuba ,

Zafin fitsarin yadawo da Aliyu hankalinshi yayi saurin sauka ya kurawa kasanta din ido tana ta fitsarinta,

A hankali yakai dubanshi ga fuskarta idanunta rufe gam tana cigaba da juyakai,

Yayi saurin kamo kanta yana magana "sakeena!sakeena !!!" hankalinshi adan tashe,

Ta bude ido ta kalleshi ta koma rufesu,

Yanajin tausayinta yace"sannu da zafi ko?sannu zai dena da kinsha magani yi hakuri"

Tai shiru ita kadai tasan metakeji jitakeyi kamar an ciremata jijiyar dake wurin,

Ya tashi ya fita ya dora ruwan zafi yahada ya dawo

Please Login or Register in order to submit comment