Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

min ba "

Hjy tai dariya tace"kaiwa? Kai ka haifamin ita?"

Yayi dariya yace"amma hjy ya kamata ko tastyn abani"

Tace"seka tasta ai "

Ta jawo kulolin ta bude daya da abinci daya dambun ,

Tana murmushi tace"mansura seda kkba kanki wuya nagode sosai"

Mansura tai murmushi kawai Tana ta kallon musab,

Khalil ya kanga kunne yayi mata rada"very soon zaki haifi kamarshi"

Ta dukar dakai tana dariya ,

Time din faseelat ta fara kiran mutane tana fadamasu ta haihu sunata farinciki ta kira hjy Rukayya ta nata murna ta fara shirin zuwa asibityn tare da yaranta su gano baby,

Da marece suna cikin shirin tafiya daddy ya shigo gidan ya tura driver dinsu ciki ,

Hjy Rukayya tasa yakaishi wurin shan iska ya zauna kan kujera ,

Itako jin abun tayi wani iri dakyar ta nufi wurin tana zuwa tai sallama ,

Ya dago ya amsa ya nata kallonta ta zauna kan seat ta gaidashi ya amsa yana faraa sukai shiru na seconds sannan yace"naji dadin sakon da alhaji yafadamin sosai ,tunda na ganki naji inason mu raya sunnar maaiki mu karasa sauran rayuwa atare "

Tai murmushi tace "nagode sosai sede ina da yara harda jikoki "

Daddy yace"ai yaranki yayana ne ni zan zame musu uba zasu samu gatan da kowane me uba yake samu,gaskiya yaranki sun burgeni sosai yanayin tarbiyyarsu"

Tace"nagode sosai kuma Allah ya tabbatar mana da alheri"

Yace"ameen inaso ayi abun da wuri idan badamuwa "

Tai murmushi tai shiru,

Yace"Toni zan koma kibani no dinki"ya mika mata wayarshi,

Ta amsa ta rubuta ta mika mai idanshi kan wayar yace"da wane suna zanyi saving nayi da my bride yayi?"

Hjy Rukayya tai murmushi ta sunkuyar da kai,

Ya dan dago ya kalli fuskarta ta danyi simple makeup tamishi kyau sosai mommyn fahad kyakkyawa fara sall buzuwa amma black din hjy Rukayya ya matukar bashi shaawa,

Ya tashi tsaye itama ta mike yace"sena kira"

Tace"Allah yakiyaye agaida mutanen gida "

Daddy ya juya ya tafi ita kuma takoma ciki yana zuwa wurin mota ya fiddo tsarabar da yawa yara yabada aka kai mata ciki yawuce ,

Hjy Rukayya na ganin kayan tayi murmushi suka fita zuwa asibity ita da yaranta ,

Tana cikin mota ta kira yaranta tafadamusu su samu time sujewa faseelat barka ,

Suna zuwa asibity suka shiga dakin da faseelat take suka gaisa tai mata barka akabata yaron yara sukaita amsa sunason jaririn sunata farinciki,

Bayan sun dan jima suka koma gida,

Da marecen su Khalil suka fito daga gidan hjy suka shiga mota ya dau hanyar supermarket mansura bata fitoba ya shiga yayo shopping ya fito ya dau hanyar gidansu,

Tana ganin yabi hanyar ta kalleshi tace"ina zamuje?"

Yace "hanyar gidanmu ne nan ko?"

Ta bata fuska tace"dan Allah karmuje last week nazo yanzu mama zatamin fada tace na cika yawo"

Da wasa yace"ni gaskiya semunje"

Ta turo baki tana shagwaba tace"dan Allah fa"

Yayi dariya yace"to naji amma aini in naje bazatamin fada ba ko?"

Ta harareshi ya kuma dariya yace"dana shiga zanfito seki jirani a motor"

Ba yadda ta iya tai shiru suka karasa ya fita ya kwashi shopping din da ya musu ya shiga ciki suka gaisa cikin ladabi ya ajiye musu ya fito suka koma gida,

Da daddare su rabia sukazo ganin babynsu sunata farinciki da rokon Allah yabashi lpy faseelat de rashin lpyar ta dameta sosai tana sukuku,

Bayan ishai daddy da mommy sunyi shirin kwanciya barci yana kwance itako tana zaune tana latsar system,

Daddy nata kallonta besan yadda maganar zata zama ba amma gwara yafadamata tun wuri cewa yana neman aure,

A hankali ya kirata "sweetheart"

Tace "naam my sweetheart"hankalinta akan system,

Ya danyi shiru sannan yace" inason muyi mgna dake"

Tace"inajinka Allah yasa lpy"

Yace"lpy lau dama inaso zan kara aure"

Tai saurin juyawa ta kalleshi tana murmushi tace"yau kuma wasan da zakayi kenan?"

Yana kallon fuskarta yace"I'm not joking dagaske ina neman aure"

Mommy tace"to wlh baka isaba duk shekarun nan baka tashi yin aure ba se yanzu dana tsufa na tsofe sannan ai wannan ba adalci bane"zuciyarta na harbawa sosai ,

Ya zuba mata ido yana kallonta hankalinta tashe,
Ta kara cewa "amma wasa kake ko?"

Yayi mata shiru ,

Ta ture system din hankalinta tashe tafara hawaye tana magana "menayi maka daddynsu?inane na gaza?idan kana jin sauyi jikina kafadamin zan gyara sosai amma bakace zakai aure ba dan Allah kayi hakuri karkayi auren nan"

Cikin rarrashi yace"hjy ba yarinya ce zan aura ba babbace da yaranta da jikoki zagaye daita inason inyi aurennan saboda kara raya sunna Manzon Allah (S.A.W)yace kuyi aure Ku hayayyafa domin inyi alfahari daku ranar kiyama, sannan yaranta marayune suna bukatar uba suna da bukatar Wanda zai kula dasu ba mace kadai ba inason in aureta ne don na jikan marayu na kuma raya sunna"

Mommy ta rika kallonshi da jajayen idanunta yana dasa aya tace"zaka fake da hakane kayi aurenka kai bakada yara ne?sannan kana iya temakamusu basai ka auri uwarsu ba ko ni na hana kaina sake haihuwane ?"

Yace"haba hjy meyasa zakirika Wadannan kalaman nazata zaki bani goyon baya da hadin kai"

Hawaye na bin fuskar mommy tace"nabaka kaje kayi aure kasamu yara "ta fara kokarin sauka daga kan bed din,

Yayi saurin jawota jikinshi tafara kokarin zarewa,

Cikin rarrashi yace"hjy kitsaya we r not young kitsaya ki fahimceni"

Mommy batace komi ba ta dage kuka se yanzu zaiyi mata kishiya aise Yayi tunda sauranta ba yanzu data gama tsofewa ba,

Ya cigaba da rarrashi" wlh hjy Matar bata da matsala kuma ba gida daya zaku zauna ba tana nata gidan zamanta bazaki rika ganinta bama sekin so bare kuyi kishi"

Tace"I don't care "tana kuka ta cigaba da cewa" koda bama gida daya ai zakasota zaka rika nunamata soyayya zaka rika kwanciya daita to miye saukin?"

Ya tsaya yana kallonta ya rasa me zece mata ,

Tana gama fada ta janye jikinta tabar dakin takoma nata ta kulle ta haye kan gado tana kuka,

Daddy yayi tagumi ya fadamata tunda wuri don kartaji labari abun ya mata ciwo ashe baa tsira ba tunaninshi ma kar ciwonta ya tashi ,

Yayi Saurin bin bayanta ya samu kofar rufe yafara knocking tai banza ta kyaleshi ya gaji ya koma dakinshi,

Ta tashi zuciyarta na ciwo ta jawo magani tasha takoma ta kwanta bacci yayi kasa ko sama a idonta saboda tashin hankali,

Roshni ce ta nufi hotel inda suke haduwa da jamil wurin karfe 10 na dare ranta bace tana cika,

Tana zuwa kofar dakin ta budeshi da karfi,

Jamil na naked yana jiranta bata karasoba yafara masturbation yayi wuff ya tashi zaune a tsorace saboda yadda aka turo kofar,

Ta shiga ciki ta meda kofar ta rufe ta nufeshi a kumbure ta jefamai iv din bikinshi da abida tace "miye wannan?ashe aure zakayi bansaniba?zakai aure katafi kabarni bayan kasha fadamin cewa in na amince zaka aureni"

Ya kalli IV din ya kalleta yace"don na aureta ai ba karshen soyayyarmu ba kenan karki manta ni namijine ina da damar auren mata hudu sannan ke ai kinki fadamin zaki aurenin meze hana inyi aurena?"

Tana huci tace"amma kasan inason ka ko ?to inason aurenka seme?"

Yayi murmushi in cool yace"sena aureki bayan na aureta "

Ta banka mai harara tace"ban amince ba"

Ya jawota ta fado kan gadon ya dora hannunshi kan jikinta yana yawo dashi koina cikin rada yace"zawarace zan aurafa ta riga tagama tsofewa ya zaki hada kanki da ita kina sabon jini kome naki dede"ya dora hannunshi kan breast dinta yana latsawa a sannu yace"ji twins dina cas dadin matsa"

Ta lumshe ido yadda yake mata abun cikin salon rikitarwa tana jin desire,

Ya cigaba da rikitata tana jikinshi tana fidda sexy nishi tace"amma very soon da auren zaka turo gidanmu?"

Yace"yesss baby" yana nishi,

Ranta yayi fess gwara ta aureshi ta nunawa abida wacece yar bariki tsakanin su biyun ta kamo kan jamil yakara sunkuyowa ta kamo bakinshi tana tsotsa tana shafar bayan wuyanshi,

A asibity da dare sosai ya omer ya musu bankwana ya tafi faseelat kuwa ta kwanta bacci me nauyi ya kwashe ta , danta na gefenta Ummi na zaune kan kujera tana kallonsu har bacci yafara daukarta itama,

Can gab asuba taji sanyi sosai ta bude ido ta matsa don dauko babyn tasashi jikinta yaji dumi _dumi sosai,

Tana zuwa daukoshi taji baya numfashi jikinshi duk yayi sanyi ta daukoshi ta dorashi jikinta ta rungume tai shiru har minti nawa bataji alamun numfashi ba zuciyarta na karyewa ta fiddoshi daga cikin hijab din dasauri ta dagoshi sama kanshi ya tafi ya langwabe ,

Ta zaro ido jikinta na rawa hankalinta a matukar tashe ta medoshi jikinta ta rungumeshi tana kuka marar sauti ,

Sega likita tazo duba faseelat din tasamu Ummi na kuka tace"hjy lpy?"

Ummi ta fiddo babyn likitan ta dubashi ta girgizakai tace"tun yaushe ya rasu? "

Ummi ta girgiza kanta kawai,

Tace"Allah yajikanshi" ta juya ta fita

Ummi ta cigaba da kuka na mutuwar yaron da tausayin yarta ta fiddo waya ta kira omer ,

Omer na rakaatanil fajr ya sallame ya dauka,

Tana kuka tace"kazo yaronnan ya rasu"

Zuciyarshi tai wani irin bugu yayi saurin cewa"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!"

Ummi bata tsaya jinshi ba ta kashe duk jikin ya omer ya mutu yayi zaune yana hawaye,

Fadila kuma na kuka, dakyar bayajin karfi ya tashi ya fita zuwa asibityn,

Yana zuwa ya amshi yaron daga hannun Ummi yana kallonshi kamar yayi motsi amma ba rai fuskarshi duk hawaye ya kalli faseelat daketa bacci medadi ya share hawaye ya kalli Ummi yace"kar a tadata abarta tai baccinta ni zantafi dashi "

Ummi tanata hawaye tace"kabari a tadata taganshi tamishi kallon bankwana"

Yace"aa Ummi da taganshi haka gwara bata ganshi ba kuma nasan ita da samun irin wannan baccin ba nan kusa ba"

Ummi na jin kamar ta kwace yaron kar atafi dashi ta koma ta zauna tana ta hawaye,

Faseelat bata tashi ba se karfe takwas tana bude ido ta saukesu kan fuskar Ummi dake jawur tasha kuka idanunta sun kumbura sunyi jajir,

Gabanta ya yanke yafadi tai saurin tashi zaune tana duba gefe_gefen gadon ba yaron ba alamarshi ta kalli Ummi hannunta bakomi ,

Bakinta na rawa tace"Ummi yana ina ?ban...ganshi ba?"

Ummi tai shiru tana meda hawayen dake son zubomata,

Faseelat ta fara hawaye masu zafi zuciyarta na harbawa da karfi tace"Ummi yana ina dan Allah kubani shi "

Ganin Ummi taki magana yasa ta fara kokarin sauka akan gadon don nemoshi,

Ummi ta riketa tace"kiyi hakuri"

Faseelat na kallon fuskarta tace" Ummi minene?"

Ummi tace" tun jiya ya rasu omer ya tafi dashi"

Zuciyar faseelat tai mummunan bugawa idanunta na zuba jikinta na rawa tace"ehye!!! dan Allah karkumin haka ku medo minshi inasonshi hakanan bangaji daganinshi ba"

Ummi na hawaye tace"kiyi hakuri nasan yanzu har sun rufoshi"

Faseelat tai baya kwance kan bed din zuciyarta na sama da kasa tana nishi da yunkuri kamar zatai amai,

Ummi tai waje da gudu don kirawo likita.
[2/7, 5:32 PM] Maman Mamy: 83




Bayan mintuna suka dawo tare da likitan yafara kokarin ceto rayuwar faseelat,

Ummi ta juya ta fita daga dakin tana kuka ,

Tana tsaye ya omer ya shigo ganin mahaifiyarshi na hawaye ya tadamai hankali yayi cikin dakin dasauri jikinshi na rawa yana tunanin faseelat ta mutu ya samu likita na dubata ya dawo wurin Ummi ya rungumeta yana rarrashinta,

Da safen fahad ya nufi gidansu yana zuwa ya samu daddynshi kan dining yayi tagumi ,

Ya karasa kan dining din ya gaidashi daddy ya amsa sukuku ,

Fahad yana kallonshi yace"daddy lpy kuke?ina mommy ko harta fita?"

Kafin yabashi amsa marwan ya shigo yaci wanka cikin yadi yanata kamshi yazo ya zauna ya gaidasu ,

Suka amsa fahad ya sake memeta tambayarshi,

Daddy yace"mommyn Ku bata lpy tana sama fushi takeyi kuje kila ta bude"

Sukaji abun wani iri basu saba ganin haka ba marwan ya tashi dasauri yayi sama fahad yabishi cikin tafiyarshi daya saba yanata tunanin miye problem din,

Suna zuwa suka fara knocking suna kiranta,

Ta taso ta bude ta koma ciki,

Suka zauna kan bed suna kallonta sukace" mommy ya jiki? "

Tace "dasauki"

Fahad yace"mommy mike faruwa ne ? "

Ranta bace tace"bai fadamaku ba? Daddynku aure zaiyi"

Suka kalli juna shida marwan suna mamaki sukai shiru,

Fahad ya fara tunani shima auren yakeson karawa besan dalilin daddy da yakeson kara nashi auren ba,

A hankali yace "mommy kiyi hakuri dan Allah nasan akwai dalilin da yasa daddy keson yin aure ki kwantar da hankalinki "

Mommy na balla mai harara tace"duk da baiyi auren ba se yanzu?"

Fahad yace"mommy tunda yanaso kiyi hakuri yayi aurenshi ,tunda nataso bantaba ganin hakan ba se yanzu dan Allah kidena bata ranki"

Tace"naji tashi kafita"

Yace"kinyi hakurin?"

Tace"eh nayi"tana watsa mai kallo,

Yace"to kifito kici abinci dan Allah kisha magani naga daddy ma baici ba"

Tace"naji tashi kaje"

Ya tashi ya fita jikinshi sanyaye ganin yadda take bashi amsar yasan bata hakuran ba,

Ta meda kallo gun marwan tace"kai kuma yaakai?"

Yace"mommy lpyarki itace tamu ki kwantar da hankalinki plss"

Tace"na kwantar da hankalina tashi kabishi zanyi wanka"

Ya tashi ya fita jikinshi sabule taja tsoki tana hararar kofar tace"inyi hakuri yakara aure?"ta kuma tsoki ta tashi ta nufi toilet gwara tabar gidan ta zama busy yafi kan zuciyarta tabuga,

Daddy na zaune suka fito ya bi fuskokinsu da kallo fahad ya nufi kofa batare da ya zauna ba,

Marwan ya dawo ya zauna kusa da daddy yace"fushi take sosai"

Daddy yayi tagumi yana kallonshi

Marwan ya dan kalleshi yace"zata sauko kila"

Daddy ya kalleshi yayi karamin murmushi ya tashi ya nufi sama ,

Marwan yabishi da kallo yana tambayar kansa komiyasa daddy zaiyi aure yanzu?cabb shi bazai iyawa hafsa kishiya ba ,

Likita ya samu faseelat ta dawo dede ya fito omer yabi bayanshi bayan ya shiga office ya zauna ya shedawa omer jininta ya hau sosai kuma tana da ciwon heart su kula da drugs dinta da ita din sosai,

Omer yayi godiya ya siyo drugs din ya koma dakin idanunta biyu tayi lakwas tanata hawaye Ummi na gefe tana sharemata tana bata hakuri,

Ya karaso ya mata sannu ya ajiye drugs din yajuya ya fita,

Kusan 11 Sega diyan hjy Rukayya suka samu yaron har ya rasu suka tafi sunata hawaye,

Anata shirye _shiryen bikin abida da jamil tanata bashi kudade,

ranar Friday bayan masallaci aka daura auren akan sadaki dubu dari da ya biya da kudinshi ba nata ba ya nata farinciki ,

Itama Hjy abida dake cikin gida tanata dan murmushi rokonta de kar a lura da kamar da suhailat keyi dashi kuma bawanda ya gane hakan ta na fatan Allah yabasu zaman lpy,

Basu shirya kowane events ba da dare zaa kaita dakinta,

Bayan masallacinne yayan hjy Rukayya sukazo gida gaida mommynsu suka hadu sunata fira daita suna dariya,

Suna cikin fira Hjy Rukayya tace "ya kamata kufara shirye_shirye mommynku zatai aure"

Dukkansu sukai shiru kowa ya sauya fuska,

Mubarak yace"aure mommy ?shikenan daga mutuwar daddy sekiyi aure"

Mommy ta kalleshi tana murmushi,


Haseena tace"rufewa mutane baki se takiyin aure kai mekasani acikin auren ?"

Ta kalli mommy tace"mommy muna rokon Allah yasa alheri yabaku zaman lpy, ai mommy duk Wanda yasan ladar da ake samu acikin aure bazaiki aure ba komin tsufanshi Wanda ko sallarshi tafi ta marar aure da daraja sabain inaga sauran aiyukan lada na cikin auren da suke da dumbin lada mu muna farinciki wlh"

Babbar yayarsu tace" hakane muna farinciki mommy ko ba komi mun samu Wanda zamu kira baba kuma shi mubarak da yake maganar daga mutuwar baba sekiyi aure so yake kita zama dumbin alkhairi na wuceki?"

Mubarak ya tashi ya fita a dakin yana jin kishi ,

Mommy tabishi da kallo sannan ta medo kallo wurinsu tace"wannan shine dalilin kuma bazaa nuna mamanku ba ace itakadai take rayuwarta zaai mata kallon mutunci"

Sukace"wlh mommy kiyi aurenki "suna farinciki,(kuskurene yara su rika ganin laifin iyayensu ko su hana iyayensu aure saboda sun tsufa ana tsufa da aurene?shin auren ba ibada bane ana tsufa da neman lada?da munsan tarin ladar da maaurata ke samu da munso yin aure koda mun rasa duka bakin gashin kawunanmu ,wasu kuma zasuga illar miji bai dade da mutuwa ba tayi aure setaki yin aurenta idan tasan tana da bukatarshi ?da ace Matar wane kuma maman wane tana kawo maza gidanta ko tana binsu gwara ace tayi aure daga gama takabarta,aure rahmane sutura ce ga maza da mata ya kamata muyi hakuri da yadda muka samu kanmu muyi aure mu zauna cikin niimar sa da rufin asiri yafi zama hakanan babushi)

Suka cigaba da labarin auren mommyn tamkar Friend dinsu sunata labarai,

Da Maghreb aka kai amarya abida da goyon diyarta suhailat dake shan nono,

Yayin da jamil yana wurin roshni tanata rikita mishi lissafi,

Yan kai Amarya suka watse shiru_shiru jamil bai shigo ba har 10 ta dauko waya ta kirashi tanata ring bai dauka ba,

Kiran nata daya gani yasa ya zare jikinsa daga na roshni suna cikin mota gefen titi aciki suketa abunsu yana nishi sama_sama yace"tafiya zanyi baby"

Ta turo lips tana jefamai wani kallo tace"seka tafi kabarni ni ban yadda ba"tana shagwaba,

Yace"kiyi hakuri gobe zamu hadu shikenan ?"

Ta harareshi ta jawo rigarta tafara sakawa,

Yana murmushi ya kai hannu kan breast dinta ta buge hannun tana hararanshi da murmushi tace"kaje na Amarya na jiranka ta baka masu ruwa kai tasha ai mantawa nayi ma "

Yayi murmushi yana mata wani kallo,

Ta kimtsa ya tada mota har bakin wani restaurant ya siye kaji da drinks Leda biyu ya dawo ya kaita har kofar gida yabata tata ledar ya mata kiss yace"ki kulamin da kanki"

Tana murmushi da harararshi tace"karkaci da yawa "

Yayi murmushi yace"tom"

Ta bude motar ta fita tana rangwada da karkada kugu ta shige gida,

Yabita da kallo sannan ya tada motar ya nufi gida,

Yana shiga ya samu abida tayi tagumi zaune kan kujera a falo ta hadu sosai tasha ado,

Yayi murmushi yaje ya rungumeta yana jin tausayinta yace"I'm sorry my sugar nayi late"

Ta janye tana mai kallon tuhuma tace"kana ina tun dazu ?"

Yace"ina tare da friends dina sunso rakoni nace bana bukata"

Ta kureshi da kallo tace"jamil bade kana nan kana sanaar daka sababa?"

Ya hade fuska yace"bangane nufinki ba kinaso kice ina tare da mace?"

Tace"ni ban fada ba amma ji face dinka duk lip glow yanata kyalli meya hadaka dashi?"

Jamil ya shafi face dinshi ya ganshi jiki yayi shiru,

Ta zukunna kasa tana hawaye zuciyarta na zafi tace"jamil na rokeka kadena abinda kakeyi na zabeka ne domin inasonka kuma ina tunanin zansamu natsuwa cikin gidanka dan Allah kadena bin mata ko nawa kakeso zan baka kuma kome kakeso zaka samu wurina "

Ya bita ya zukunna gabanta yana sharemata hawaye yace"kidena kuka sugar tunda dadewa nafadamiki nadena wannan sanaar wannan lip glown bansan ina nasamu ba kiyi hakuri plsss kiyarda dani"

Taki dena kuka ya jawota jikinshi yasa harshe yana lashe hawayen dake zubomata,

Abida da tasha tsumi ta tsumu tafara karbar sakonni ya dauketa suka nufi bedroom ya kwantar daita yafara bata darasin da bai taba bata irinshi ba,

Ta rude ta sakarmai ragamar komai shi ihu ita ihu har kusan asuba sannan suka fara bacci rungume da juna

Washegari

Da safe su mommy sunyi breakfast daddy ya koma sama yayo kwalliya yazo yawuce mommy ya fita,

Mommy tabishi da harara ranta bace sai kawai yaci gayu ko kunya baiji wai fira ya nufa,

Tana zaune tanata saka da warwara ganin amincewarta ko kinshi bazai hana daddy kara aurenshi ba tunda yayi rarrashin amma taki hakura,

Kawarta doctor ta shigo gidan ta saki fuska tace"maraba da Dr "

Dr tazo ta zauna tana murmushi tana kara kallon mommy tace"ga sakonki nan yagama haduwa amma Dr lpy kike duk kin rame ?"

Mommy tai karamin murmushi tace"banajin dadi kwanan nan na rasa gane kaina wai daddynsu aure zaya kara"

Dr tace"shine kike daga hankalinki kan auren ? Yo me yayi saura mommy?kin riga kingama kwashe komi ai yanzu sede fatan Allah ya samu cika da imani kawai"

Mommy tace"nifa bana fatan sharing mijina da kowa har gwara bayan na mutu yayi aurenshi"

Dr tace"mommy dan Allah ki cire kishi a ranki maza in sunso aurennan in basuyi ba basu jindadi sannan in yazam kin hana daga baya zaita fadamiki kin hanashi aure ko yaita kallonki da hakan, kuma Dr ai baikamata muna jayayya da hukuncin Allah ba ,Allah ne yabasu damar yin hudu kinga bai kamata muyi jayayya da abinda Allah ya halatta musu ba ,kuma ki duba yadda yakesonki sosai dinnan kun kwashi shekaru tare wlh duk wacce zatazo sede tabiyo bayanki amma wannan daga hankalin na dan lokaci yana iya bawa waccan damar kwaceshi"

Mommy nata kallonta tana nazari ,

Dr tace"wai budurwace zai aura ko jawara?"

Mommy tace"jawara yace har da jikokinta"

Dr tace"haba mommy? dan Allah ki kwantar da hankalinki ki rungumi mijinki hannu biyu kibashi goyon baya ayi bikin agama sekiga komi ya zama labari "

Mommy tace"to nagode "

Dr ta tashi tace"asibity zan tafi ,zan kawo gudumuwata nan da jibi dan mukara haskawa sosai"

Mommy tai dariya ta tashi ta rakata sannan ta dawo ta dauki tsumin data kawomata ta haye sama dashi ta dansha ta ajiye ta fito ta shiga kitchen domin fara hada lunch,

Tana cikin hadawa daddy ya shigo ya wuce sama ya nata annashuwa tagama hada abincin taje tayi wanka da kwalliya ta kashe dauri lokacin cin abinci nayi ta nufi dakin daddy,

Ta bude ta shiga yana zaune yana latsar computer ya dago yana kallonta,

Ta sakarmai murmushi taje ta zauna kusadashi tana kallonshi tace"yanzu don banda gata ko ban yadda ba auren yinsa zaai dole?"

Yayi karamin murmushi yace"kiyi hakuri hjy "

Tai murmushi tace"kafito muyi lunch"

Ya sauke numfashi yace"kin hakura kenan? "

Tace"to yana iya tunda kafada tafkin soyayya "

Ya jawota jikinshi yana dariya yace "ba kamar irin Wanda nafada ba time danayi tozali da kyakkyawar fuskarki "

Mommy tai dariya takama hannunshi ya tashi ya zagayeta suka fita cin abinci,

Suna cikin cin abinci mommy tace"yaushe ne bikin?naga bamu fara shirye_shirye ba"

Yace"maybe next week"

Tace"Allah yakaimu"

Yace"ameen"suka cigaba da cin abincinsu,

Gidansu jamil wunin yau kaf anyishi ana love ya dauki diyarshi da yake jin mugun sonta yayita mata wasa sannan ya ajiye ta hjy abida nata jindadi,roshni nata turo mai messages tana son ganin shi amma bebi ba ,sai da marece ya sake wanka yasaka kananun kaya ya hadu sosai ya tsaya gaban mirror yana kallon kanshi yana fesa turare,

Hjy abida ta shigo tana kallonshi tace"fita zakayi?"

Ya juya ya rungumeta yace"ehh fita zanyi my sugar"

Tace"haba jamil yau washegarin bikin mu zaka fita?"

Yayi sexy smiling yace"kinsan nafara siyar da motoci ankirani ankawo mota shine zanje Nagani "

Ranta badadi tana shagwaba tace"amma plss karka dade"

Yace"I promise u bazan dade ba"

Tai murmushi ta kara gyaramai wuyan rigar tace"gaskiya nayi Saar miji kyakkyawa komai naka perfect ga kuma iya rikitani a bedroom"

Ya kureta da ido yana jin mugun sonta ta kalli idonshi taga ita yake kallo ta sakarmai sassanyar murmushi ,

Yana murmushi yakama soft lips dinta yana tsotsa yana kara shigar daita jikinshi,

Ta lumshe ido tana jin mugun dadi bayan minutes ya cire bakinshi yana lasar lips yace "sena dawo "

Duk ya kashemata jiki da salonshi ta dagamai hannu ,

Yayi murmushi ya fita a gidan,

Yana fita ta zauna kan seat din madubi tana kallon kanta a madubin kamar ba itaba itace yau tare da jamil a gida daya zama na dundun suna soyewarsu,

Jamil na hawan hanya ya kira roshni taita ringing ta tsinke bata daukaba yasake kira ta dauka a fadace

tace"me zaka ce min ?"

In sexy yace"I'm sorry my honey ina taso in fito se yanzu nasamu na fito"

Tace"to ka koma wurinta karka zo kofar gidan mu"

Yayi murmushi yace "se nazo in nazo ki koreni"

Takashe kiran tana tsoki ta tashi tafara bade jiki da perfumes sannan ta sauya English wears sunyi fitting dinta tai sauri tai makeup tana cikin yi kiranshi ya shigo.
[2/8, 6:36 PM] Maman Mamy: 84



Tana ganin kiranshi tai rejecting tana murguda baki ya sake kira ta dauki small veil dinta ta yafa ta nufi wajen,

Tana zuwa ta bude motar ta shiga tana turo lips taki ko kallonshi,

Yana mata sexy looking da murmushi fuskarshi yace"da heartbeat din zakiyi fushi?"

Ta juyo tana harararshi tace"ya bazanyi fushi ba? Shikenan don kayi aure seka rika shareni ahakanne kake sona?"

Ya kamo hannunta ya rike yana murmushi yace"inasonki sosai rasheeda amma ya kamata kimin uzuri saboda inason matata itama, tafini komi zata iya zabar Wanda ya fini amma ta zabeni bai kamata na rika bata mata rai ba wajibine na kula da ita musamman yau washegarin bikinmu kimin uzuri nan da dan lokaci zan auroki na killaceki mu cigaba da soyayyarmu son rai"

Ta tabe baki ,

Yace"kiyi hakuri kinji my heart nifa kece zuciyar tawa kece kadai burina "

Tayi karamin murmushi ta kwantar da kai jikinshi tace"to yaushe zaka turo gidanmu?"

Yace"very soon kibani dan lokaci kawai"

Tai murmushi ta saki ajiyar zuciya ta koma kan cinyarshi tana mai sexy look ta dora hannuwa a fuskarshi tana murmushi ta fara kaiwa face din kisses ya lumshe ido yana saurarenta tanata masa kiss ta meda bakin kan lips dinshi tana tsotsa cikin kwarewa,

Yasa hannunshi ya riketa sosai yana meda mata

Please Login or Register in order to submit comment