Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

cin abinci sunata musayar kallon masoya ,

Sukai feeding juna sunata sakin murmushi sannan sabeer ya nufi part dinshi yayi wanka itama tashiga tai nata wankan tafito tanata farin ciki yau zasu hada gado da masoyinta zasu san juna zasu nunawa juna adadin son da sukewa juna,


Shiko sabeer dan bin malaman tsibbu ne a haka yaketa cigaba yana tunanin sune ke temaka masa shima wani abokinshi ya kaishi amma sam fahad besani ba bama shikadai ba da yawancin friends nashi basu sani ba, tunda zaai Karin matsayi a company dinsu ya shiga damuwa domin yanason matsayin wani friend dinshi yakaishi wurin malamin yafada mai bukatarshi malamin yace bama yanzu kadai ba har nangaba zakaita samun nasara a duk abinda kakeso inde kanabin kaida ,

Kaidar shine inde kayi aure zaka rika zuwarma matanka harda ta baya ,sannan yanzu kafin auren zaka rika yanka farin rakumi duk karshen sati,

Sabeer kuwa da idonshi ke rufe ya amince tun daga time din yake yanka kuma yasamu biyan bukata yana samun duk abinda yakeso arziki nata karuwarmishi,yanzu yayi aure dole ya cigaba da bin kaida ta hanyar zuwarma matarshi harda anus,


Sosai ta tsaya ta gyara jikinta saboda tarbar angonta tasa white sleep gown tasha simple makeup da perfumes kamshi setashi yake ta haye bed ta kwanta,

Tadade kwance sanan sabeer yashigo idonta lumshe ya kalleta yana murmushi ya kashe fitila ya yahaye gadon sede be kashe bed side lamp ba don haka yana ganin komai a dim light,

Ya matseta sosai jikinsa tai murmushi tai lamo jikinsa,

Yafara bin jikinta yana shakar kamshinta ,kamshin me ruda tunani,

Dandanan yafara manta kanshi yafara yin hot romance daita ,tun tana jurewa harta fara tayashi a hankali,

Seda sukai romance sosai duk sunyi fatali da kayan jikinsu sannan sabeer yafara sex daita ,

Kasancewsar abokansa sun basa temakon man power shiyasa yake abun da karfi ,tayi iya dauriyarta amma seda tafara kuka saboda ciwon abinda yake mata,

Tanajin lokacin da ya cire
Penis dinsa she's thinking yagama setaji ya turata cikin anus dinta da tsiya yakuma cigaba da yin sex daita anan,

Tunda yasaka tai kara jikinta yadau rawa saboda ciwo da tashin hankali taita kuka me sauti jikinta mace batare da ta iya daga ko hannunta ba,

Seda yasamu gamsuwa sosai sannan ya zare jikinsa ya kwanta gefe yanata meda numfashi ,

Tajuyo tana facing dinshi tana kallon fuskarshi tana cigaba da zubda hawaye ,

Dakyar yanajin duk beda karfi yadago hannunshi yafara sharemata hawaye yana share mata wasu na zubowa,

Cikin rarrashi yace"I'm sorry sweetheart"

Tana cigaba da kuka muryarta a dishe tana sarkewa tace"sabeer its me ur zainab nice kaiwa haka"

Yayi shiru yanata kallonta tana cigaba da hawaye murya na rarrabuwa tace"sabeer... ka... la..latamin rayuwata" tafashe da kuka sosai

Ya rumtse idonshi........
[11/27, 5:24 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



2⃣6⃣



*GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W) yace Wanda yayi min salati sau daya Allah ze masa sau goma,yace ku yawaita salati gareni domin haskene a gareku ranar kiyama,yace wanda yayi min salati sau goma safe da marece cetona ya tabbata a gareshi*



*My Wattpad fans ina godiya da comments dinku da votes kada ku gajiya wurin danna min tauraro nagode sosai*




Zuciyarshi najin zafin kalamanta,duk da yasan abinda yayi matan seya nuna besani ba yabude idonshi yana mata kallon tuhuma yace"zee ni kike fadawa na lalatamiki rayuwa me na miki?saboda na kusance ki?saboda nayi abinda ke halal dina?"

Tana hawaye ta bude ido sosai tana mishi wani kalar kallo idanun na cigaba da zubda hawaye,

Ya jawota jikinshi tai saurin matsawa tana kuka tace"karka sake tabani da kazamin hannun da ka dade kana aikata sabon Allah dashi wlh sabeer nayi dana sanin saninka a rayuwata nayi dana sanin mallakama ka zuciya da jikina"

Zuciyarshi na tafasa cos he love her like life kuma duk abinda ya samu jindadinta ne, ya kara kwantar da zuciya cikin rarrashi ya jawota jikinshi tanata ture hannun ya rikota sosai ya shigar daita cikin kirjinshi ya rungumeta tsam,

Ta cigaba da kuka me taba zuciya,

Muryarshi very cool yace"zainab ki fadamin meyasa kike dana sanin mallaka min jikinki ?meyasa kike kirana da kazami ?zainab kimin adalci mana"

Tanata sheshsheka tai tsit ganin ya rainata wai besan komiye ya mata ba murya dishe tace"sakarni"

Yanaji yaki sakinta,

Tace"ka sakeni nace"da karfi a fada ce,

Ya sake ta yanata kallonta ,

fuskarta jage_jage da jan jiki tafara kokarin sauka a gadon,

Yayi saurin rike hannunta yanajin tausayinta yace"let me help u sweet heart"

Ta buge masa hannu ta nata ajiyar zuciya tace"ni bazan zauna da kaiba seka sakeni gida zan tafi"

Yana ta kallonta ta karasa sauka akan gadon tafara takawa zuwa toilet tanata nishi sabbin hawaye na zubowa a face dinta,

Kamar ya kyaleta se kuma yakasa yatashi ya nufeta ya sungumeta ya nufi toilet daita ,

Tanata hawaye ya hada ruwan wanka ya sakata ciki ya zukunna bakin baths tube din yana kallonta idonta rumtse hawaye nata zarya ,

A hankali yace"sannu sweetheart "

Tabude ido ta kureshi da kallo sannan tace"sabeer dama kai...."tai ajiyar zuciya ta cigaba da cewa "dama kai dan iskane? mebin maza kasaba yi a haka shiyasa kamin hakan?"

Ranshi bace yace"stop it zainab karki kuskura ki sake cemin daniska ni ba dan'iska bane bantaba kusantar kowa ba,ke matata ce shiyasa na kusance ki"

Tana mai wani kallo tace"tanan Allah yace kayi ko ko kanason kawai kayi disgracing dina ne kajemin ta baya a first night dina"

Ranshi bace yace"look u r my wife zanyi komai nakeso dake u r mine Allah yace matanku gona kin ku ne ku je masu ta inda kuke so ,so ni banyi wani abu da zaki kirani dan'iska ba"

Ranta bace tace"saboda kana jahili shiyasa kai wannan fahimtar domin Allah yace kuje masu ta inda Allah ya umarce ku kaji tsoron Allah kuma ka sani Allah ya tsinewa namiji me zuwa ma matarshi ta baya"

Idonshi jawur bazato taji ya dauketa da mari tasss!!

Ta dafe kunci tafasa sabon kuka tanata kallonshi sam kamar ba sabeer dinta ba kamar an mata musanyar sa,

Ya tashi tsaye fuskar shi kumbure yana ta huci yace"kar ki kuskura ki kara gigin fadamin kalma makamanciyar haka wlh ranki ze mummunan baci useless"

Tanata kallonshi har ya juya ze fita tanata kuka tace"bazan zauna da kai ba wlh seka sakeni mugu azzalumi "

Yajuyo yayi mata wani banzan murmushi yana mata sakaren kallo yace"ke tawa ce har'abada ni da ke mutu karaba"ya kashe mata ido ya sake juyawa abinshi ,

Takara fashewa da kuka tace"I hate u banasonka I really hate u "ta nata surutai

Maganganun na masa zafi yafita yawuce part dinshi yafada kan bed ya dafe zuciya tanata beating he love her kuma yasan be mata adalci ba but ya zaiyi ne dole yabi umarnin Malam don cigaba da samun alherin rayuwa,

Ya lumshe ido yana tunanin ta yaya ze rika samun kanta tarika bari yayi ta bayan,

Tanata hawaye tayi wanka tafito gabadaya tadena jin zafin jikinta se zafin marin da ya mata da cin mutuncin ta da yayi,

Ta koma bedroom ta saka wasu sleeping dress din taje tasawa kofarta key tadawo ta haye bed ta kwanta tafara tunanin irin soyayyar da sukayi da sabeer ada tana ganin ita me saa ce Ashe bahaka ba dukda de haryanzu tana sonshi amma tadena ganin girmanshi kokadan kuma bazata kara bari yayi anus sex daita ba saboda duk matar dake bari miji na saduwa daita tanan itama Allah ya tsine mata,

Tai shiru ta cigaba da tunani a duk fahimtarta setaga jahilci ne ke damunsa yadda ya nuna besan komiba a fili ,rabuwa dashi ba shine solution ba saboda tanason kayanta yafi ta tunasar dashi yaje yakaro ilimi ta kuma nunamai illar hakan ga lafiyar ta,

Da yake akwai gajiya jikinta gata sabeer gata biki tanata tunani barci ya dauketa,

Shikam be runtsa ba ya nata tunanin yadda zai rika samunta koda ba kullum ba ko sati_sati dinne se dubarar sa mata pill daze gusar mata da hankali tazo mai a sannan yasamu dan relief se kuma yakoma tunanin marin da ya mata hakan na masa zafi cos baya daga cikin masu dukan mata bare zee masoyiyarsa ta gaske yanata tunani can tsakar dare bacci ya daukeshi ,

Shi kuwa jamil HQ yanajin baze samu Hjy abida ba ya hau online yayi saa Kasima na online suka cigaba da hot chat dinsu,

Mansura se ramewa takeyi tana cigaba da regret kullum dare tana istigfar da rokon Allah gafara da kuma kartai fari amma cikin 2days ko itama tasan ta rage wancan bakin irinna da wannan yakara mata tashin hankali sosai,

Washe gari,


Tunda asuba Hjy abida takira jamil HQ suka fara abunsu da basa gajiyawa,

Wurin karfe bakwai sabeer ya farka yayi mamakin baccin da yayi ya tashi yashiga toilet yayi wanka yafito yayi salla da jallabiya jikinsa ya nufi dakin zainab jikinsa a sanyaye,

Yana zuwa ya murda handle da niyyar budewa yaji kofar rufe ranshi ba dadi yafara kwankwasa kofar yana kiran"zainab ! Zainab!!!"

Tana zaune tunda tayi salla bata tashi a gunba dayake itama ta dan makara ta kure kofar da kallo tana jin haushin shi wasu saboda dadin ranar aurensu da an tambayesu ranar da ba zasu manta ba zasuce ranar auren su amma ita kuwa sede ta tunata a ranar data fi kowace bakin ciki a rayuwarta,

Ya cigaba da knocking yana kiranta"zainab kibudemin plsss I'm regretting "

Tayi karamin tsoki tatashi ta cire kaya ta shiga toilet wanka,

Yana tsaye yaji karar rufe kofar ya sauke hannunshi yanajin haushi so yake yaga lpyarta amma taki ya koma dakin sa ya kwanta,

Karfe 9:am akai knocking kofarsu yafita yaje yabude yaga kanwarshi da food warmers tanata faraa tace"ina kwana yaya?"

Yace"lpy lau" fuskarsa a hade,

Tana ganin haka tasan ba time din wasan bane ta mika mai food warmers din ta koma ,

Ya rufe kofa ya ajiye abincin a dining ya koma bedroom ya kwanta,

Tun karfe 8 kiran alhaji yashigo wayarta seda yayi dogon hakuri ma sannan ya iya kai wannan time din dan karya katse mata bacci,

Ta dauka da bacci idonta muryar kuwa kamar de ta jiya,

Yana tsananin tausayinta yace"dear ya jikinki?"

Tace"dasauki"a sannu irin na marassa lafiya,

Yace"Allah ya baki lpy dear kinsha drugs?"

Tace"ihm"

Yace"sannu dear nima duk banajin dadi saboda rashin lpyarki"

Tace"sannu kasha magani my dear ka kwantar da hankalinka nima zan samu lpy"

Yace"in kwantar da hankali baki lpy? Lpyarki ai itace tawa"

Tace"ihhim nagode"

Yace"sannu dear I wish u quick recover sena kira anjima"

Tace"ihimm"takashe kiran tai kasake sosai takejin tausayin alhaji ta fara tunani anya fahad ze sota kamar yadda alhaji ke mata? Ta lumshe ido cike da fatan samun fiye dashi a wurin fahad,

9:30 fahad ya kirata time din har tayi breakfast dinta shi ko alhaji ko breakfast din be samu yayi ba saboda ciwon karyar ta,

Tana dauka tai sallama ,"Assalamu alaikum"

Yace"waalaiki salam kintashi lpy?"

Tai gajeren murmushi tace"lafiya lau ya kake"

Yace"lafiya kamar yadda kike"

Tai murmushi tai shiru,

Can yace"bye"

Tai murmushi me sauti tace"a,a da yaushe zakazo?"

Yace"ba time kowane lokaci zanzo I will call u in nazo ko zakije wani guri ne?"

Tace"noo inason nasani ne amma ba problem u r welcome ko da wane lokaci"

Yayi murmushi yace"I'm grateful"

Tai murmushi tace"se kazo" takashe kiran,

Fahad ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba da aikin da yakeyi a system,


Duk hankalin alhaji ya tashi duk bayan dakiku seya kira faseelat yaji lafiyarta amma ba sauki duk hankalin shi na tashe,


Karfe 11 sabeer yayi wanka ya shirya ya fito yakoma bakin kofar zainab yana knocking tanaji tana kwance zazzabi ya kamata tai shirun ta,

Yagaji ya koma kan dining ya zauna he's very hungry amma baze iya cin abinci ba tare da ya sata a ido ba,

Yana zaune har 11:30 shiru sanin shi ne ko ruwan sha babu a dakinta yakoma bakin kofa hankali a tashe yafara mata knocking da karfi "sweetheart!!! sweetheart so kike ciwo yakama min ke kibude min plsss ba abinda zan miki I sure"


Tai banza yayi ta knocking har yagaji yayi dogon tsokin da har ita seda tajishi ya fiddo waya batare da wani dogon tunani ba ya kira faseelat,

Faseelat na ganin kiranshi kasancewar tana da numbern shi ta dauka tace"angon zainab kasha kamshi"

Yayi karamin tsoki yace"plsss do help me zainab taki saurarata tun jiya da dare and ta kulle kanta a daki har yau kar wani abu ya sameta"

Faseelat tace"subhanallahi "tana mamaki tace"gani nan zuwa bada jimawa ba"

Yace"thank u" yakashe kiran yakoma main falo ya zauna zaman jiranta hannunshi dafe da kanshi yana mai ciwo,

Dasauri faseelat da dama tai wanka ta dauko babban mayafi ta yafa taje ta fadawa Ummi sannan taje tafara bude gate don fidda mota,

Tana niyyar hangame gate din taga motar fahad a fake,kuma hankalinshi na wurinta ta saki murmushi ta meda gate din ta nufi wurinshi tana tafiya majestically,

Idanunshi na kanta yake kara binta da kallo tana sanye da doguwar riga ta atamfa dark pink da digon black a jiki ta yafa gyale black da kwaliyyar stone jikinshi yanata walkiya takalminta masu dan tudu tayi matukar yi mishi kyau shide be tabaganin wacce tayi matukar iya dressing kamarta ba, yanata kallonta ta bude motar ta shiga ta kalleshi a dan shagwabe tace"shine baka fadamin ka zo ba"

Ya danyi murmushi yace"yanzu nazo na kuma yi zaton har heart dinki ta fadamiki zuwa na"

Tai yar dariya me burgewa tace"a,a tundaxu nake jin zaka zo to banji wani emotion ba nafito ne zanje unguwa"

Ya bata fuska yace"ina zakije batare da kin sanar dani ba ?kuma kinsan da zuwa na"

Tana jin dan mamakin shi tai murmushi tace"im sorry sabeer ne ya kirani yafadamin zainab tun jiya ta kulle kanta taki fitowa"

Ya kuma daure face yace"why he would call u on this kind of issue?"

Ta bata fuska tace"I'm her friend inaga yaga yakamata nazo ne shiyasa ya kirani"

fuska daure ya sadda kai yana hangen barna ce yayi shiyasa yakira faseelat for help zasu ruda mishi itane kawai sam irin wannan maganar be kamaci budurwa shigowa ciki ba komin girmanta,

Murya very low tace"shikenan nafasa zuwan tunda baka so"

Ya dago yace "no muje na kaiki but ina mamakin kiran naki ne"

Tai shiru, ya kunna mota ya fara driving going to gidan sabeer ,

Suna cikin tafiya tace"I'm sorry"

Ya dan kalleta yayi murmushi ita bada hakuri wurinta baya wuya,

Yayi karamin murmushi yace"I have good news for u"

Tana murna tace"tell me plss"

Yace"im _im se mun je mun dawo"

Tace"da a can zaka barni"

Yace"ban yarda ba kije kiyi komiye kifito na medoki gida idan mun koma zakiji albishir din"

Tai murmushi tace"harna kagara naji kode mu koma kawai I'm very eager"

Ya kalleta yayi murmushi ya cigaba da driving,

Suna fira jefi_jefi har suka isa, yayi parking bakin kofar gidan ta kalleshi tace"sena fito "da murmushi fuskarta,

Yabita da kallo batare da cewa komai ba harta shiga gidan,

Ya fitar da iska bakinsa ya dauki waya yakara gwada number mommy karo naba adadi ko zata shiga amma not reachable,

Faseelat nata sakin murmushi tanajin dadin mayen kallon dayake binta dashi sosai taje bakin kofa tafara danna door bell ,

Sabeer dake zaune yanata jiranta sosai yaga dadewarta batazo ba, dasauri yaje ya bude mata ya koma ciki,

Ta shigo da faraa da sallama tana bin hadadden gidan da kallo cikin ranta tana cewa zainab ta dace da miji me sonta da nuna mata kauna uwa uba money,

Yana tsaye ta karaso main falon tace"ango inayini?"

Yace"lpy lau"

Tai murmushi tace"ina amaryar tamu ?"

Ya nuna mata bedroom dinta yakara da cewa "plsss ki temaka ki shawomin kanta kibata hakuri on my behalf"

Zuciyarta ta bata yayi banna kenan ta kalleshi da murmushi fuskarta tace"kar ka damu"

Ta nufi kofar tana zuwa tai knocking so biyu sannan tace"zainab bude faseelat ce"

Gaban zainab ya fadi tace"faseelat......
[11/28, 10:41 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



2⃣7⃣


*GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace Alhamdulillahillazi tawa da'a kullu shai'in li azamatihi,Walhamdulillahillazi zalla kullu shai'in li izzatihi,Walhamdulillahillazi kada'a kullu shai'in li mulkihi,Walhamdulillahillazis taslama kullu shai'in li kudratihi, Allah ze rubuta masa lada dubu ya daga darajarsa sau dubu sannan zaa wakilta malaiku dubu sabain suna masa istigfaree har zuwa ranar kiyama*




"Faseelat ? wato faseelat ce yakira lalle sabeer to miyake nufi?so yake nafada mata abinda ke damuna ko me?"

Tace"hmmmm!!!!"ita zata fadawa kawa sirrin mijinta?bayan tanata daukar darasi awurin wasu bare wannan ba abun alheri bane yanzu data fadamata ai itama zata dena ganin mutuncin shi kuma tasan matsalarta a gidan aure ita kuma tafiso aita cewa tanajin dadin gidan aurenta acikin lissafin masu jindadi ta rika shigowa ciki,

Taja karamin tsoki tatashi ta isa tabude mata ,tana bude mata ta harari inda sabeer ke zaune ya rafka tagumi hankalinshi kan kofar,ganin ta harareshi yakara marairaicewa ta dauke ido ta meda kan faseelat sannan tai karamin murmishi tace"ki shigo"ta juya ciki,

Faseelat nata kallonta tanajin shaawarta tana fatan taga nata haka ta shiga ta rufe kofar,

Zainab na zaune kan bed faseelat tazo ta zauna tanata kallonta harta gane wasu sauyi a jikinta tace"amarya lafiya kika rufe kofa ango a waje?"

Zainab ta kalleta ta dauke ido ,

Faseelat tace"koma miye ai bekamata ki rufe mishi kofa ba mijinkine se kutsaya ku dedeta kanku"

Idon zainab cike da hawaye cikin ranta take cewa bakisan abinda yayi bane afili tace"faseelat sabeer beda imani bakiga yadda yamin ba abun yabani tsoro"

Faseelat ta zuba mata ido tana cigaba da kallonta tace"sabeer ne fa Wanda kika dade kina fatan samu saboda yayi abinda ke halak dinshi shine zakice baida imani hmmmm ni Allah ya kaimu namu Allah fahad se yayi haryagaji komin zafin da zanji kuwa zan barshi yayi yadda yaso its ur first night fa daren yana tsayawa a cikin brain dinsu basa mantashi ke naki kintashi kin wani kulle kofa sekace yar kauye "

Zainab tai dan murmushi tace"bazaki gane ba se time din yayi munga yadda zaki barshi yayi yadda yaso ko da yake it depend da desire din mijinki ni nawa tashi se addua kawai don bai ji bai gani"

Faseelat tai dariya tace"koma yayane se fahad ya more son ranshi son da nake masa ai bama ze bari na hanasa ba ke kuwa duk soyayyar kin manta"

Zainab tai murmushi tace"wai wanene fahad?"

Faseelat ta sake yin dogon murmushi tace"abokin mijinki ne munhadu dashi a dinner wani dan dogo fari me kyau sosai marar hayaniya"

Zainab tace"bansanshi ba amma wataran zan sanshi ai yadeyi ko?"

Faseelat tace"sosai sema kinganshi ,bari ma natashi natafi yana bakin gate yana jira na plsss kidena haka kibari yarika yi a sannu zaki saba ki daure soyayar nan da kikace kina masa yanzu ne zaki nuna masa a zahiri plsss kuma in nafita yazo kibashi hakuri sannan ki saki jikinki naga kin takure in kuma kina bukatar gashi mushiga ciki na gasa ki"ta karasa maganar cikin zolaya,

Zainab ta harareta tace"zaki sani zan rama wanshekaren first night dinki koba a kirani ba senaje ganin kwam"

Sukai dariya gabadaya,

Zainab ta sauke numfashi fuskarta ba walwala tace"zan kokarta nagode da shawarwarinki"

Faseelat tace"karki damu Allah yabaki lpy bari natafi " tatashi tsaye tace"zan tafi Allah yakawo baby very soon"

Zainab tai karamin murmushi ta tashi,

Faseelat tace"ki zauna naga kina wawwage kafafu ki koma ki huta "


Zainab ta harareta tace "nagode ki gaida Ummi"

Faseelat tai murmushi tafita a dakin dasauri,

Zainab ta sauke numfashi ai gwara haka amma ina ita ina fallasa sirrin mijinta wannan ai se sakaren mace,

Sabeer na ganin fitowar faseelat ya tashi tsaye tai murmushi tace "to ango ni zan koma arika de daga mana kafa kasan abun dan a hankali ne"

Yayi gajeren murmushi yace" thanks da kokarinki"

Ta karayin murmushi ta nufi kofa tafita ,

Yana ganin ta fita ya sauke numfashi ya nufi kofar dakin zainab zuciyarshi na dan harbawa sosai yake shakkarta kuma ta burgeshi matuka dako besty dinta bata fadawa damuwarta ba,

Yana zuwa bakin kofar ya shiga jiki sanyaye tana kwance kan bed a sannu kamar bayaso yakarasa wurinta ya zauna bakin bed murya sanyaye yace"sweetheart I'm very sorry nayi nadama hakan baze kara faruwa ba"

Beyi tsammani ba yaji tace"yawuce amma ka yadda cewar kana bukatar karin ilimi yakamata kayi kokari kasamu wani malami yana daukarka darasi saboda da kasan kome kayi nasan bazakayi tun a farko ba kuma plss kada kasake kiran kowa a matsalarmu tamuce mu kadai mu zamu zauna mu sasanta base wani can yashigo ciki ba"

A hankali yanajin dadi yace"I promised u zan samu malamin daze rika koyamin and nakira faseelat dole ne saboda hankalina a tashe yake bansan wane hali kike ciki ba"

Ya jawota jikinshi in low tone yace"I'm very sorry akan kome daya faru jiya I hate my self for doing that to u "

Ta lumshe ido tace"its past "

Ya manna mata kiss a cheek yanajin matukar dadi yace"thank u my sweet wife I so much love u"

Tai karamin murmushi ,

Ya dora kai a wuyanta yana jujjuyawa yajishi rau ya dago yana kallonta yace"baki lpy muje muyi breakfast nabaki magani"

Ta daga kai da karamin murmushi fuskarta,

Ya tashi ya sungumeta a hannu suka fita dining ya zaunar daita a hankali sannan yafara feeding dinta,



Faseelat na fita ta kalli motar fahad dake fake tai murmushi ta nufeta,

Hankalinshi kan wayarshi tabude tashigo ya dago ya kalleta tai masa cute smiling ta meda kallonta gaban motar,

Yana ta kallonta ta kara kallonshi ta sake yin murmushi tace"nadade ko?"

Yayi gajeren murmushi yace"ban fada ba"

Tai murmushi tai shiru ,

Shiru yaki tada motar ta kalleshi taga ita yake kallo ta sake sakar mai murmushi me narkarda zuciya ta dukar da kai tana wasa da yatsunta,

Yanata kallonta ya rasa ta ina ze fara fada mata bayason matarshi na zuwa aiki for minute sannan tajiyo muryarshi me sanyi yana magana,

"Faseelat I just love u badly bazanji dadin fitarki zuwa aiki ba different maza naganin ki differents suna shakar kamshin jikinki"

Tunda yafara magana zuciyarta ke bude kalmomin nashiga ciki saboda tanajin dadinsu sede kuma zuwa aikin nata yanada muhimmanci cos tana temakawa umminta sannan tana hidimunta da kudin but taji dadin kalaman nashi saboda tana son miji me kishin matarsa sannan yanzu in tace bazata bar aikinta ba zeji wani iri she's wise she know yadda zata mishi,

A hankali tace"I love u too inason kome kakeso sede ina zuwa aiki ne badon kome ba saboda ni marainiyace abbana yadade da rasuwa dukda haka Ummi da ya omer sunyi iya kokarinsu nasamu ilimi after shine nafara saboda jindadinsu ina temakawa iyayena ina yin hidimata ina kuma ajiyewa kaina kudi for my wedding amma zan dena saboda jindadinka saboda u ask me to"

Tausayinta yakama fahad muryarshi very cool yace"mahaifanki is mine zanyi iya kokarina sannan already banason asiye miki komi zanyi komai yadda yakamata I will sure that gidanki yayi kyau nawa suke biyanki in a month?"

Tace"55k"

Yayi karamin murmushi yace"I will give u 60k in every month"

Ta kalleshi tai murmushi tace"thanks "

Yace"happy ?"yana jefa mata kallon love,

Ta daga kai tana murmushi,

ya sauke numfashi bayan 2 minutes yace"ki fadawa mahaifanki zanturo iyayena I mean su bamu time "

Farin ciki ya lullubeta mafarkinta ze zama gaskiya very soon haka ta rufe baki tanata murna tana nishi dasauri,

Yayi kasake yana kallon how happy she's yanajin sonta nakara shigarsa,

Tajuyo ta kalleshi tanata murna tace"I'm very very happy in fact i..i don't know how to express it mutafi gida take me home"

Ya saki murmushi yanata kallonta zuciyarshi nakara jindadi yace"I have something to tell u again"

Ta girgiza kai tanata murna tace"plsss we will talk about that letter banajin akwai wani albishir da yafi wannan I so so much love u"

Yayi murmushi without respond ya tada mota suka nufi gida,

Tana cigaba da murna driving yake amma kamar ta amsa tayi Sam gani takeyi baya sauri ,

Yana driving minute to minute seya kalleta itako tanata faman sakin murmushi ya sauke ajiyar heart ya shafi kanshi yake tunani wannan murnar turowa ne kawai inaga ranar bikin murnar bazata misaltuba kenan,

Shi bece komi ba ita kuma farinciki be barta sakeyin magana ba yana isa kofar gidansu yana parking tabude motar dasauri zata fita,

Da dan sauri da muryarshi me dadi yace"wait wait"

Ina harta fita tanata murna ,

Da har ya kyaleta se kuma yaga wayarta ajiye ya daukota ya leko da kanshi ta window yace"hey!!"


Ta juyo tanata sakin murmushi dake karamata kyau,

Ya fidda hannunshi da wayarta ke ciki yace"ur phone"

Ta dawo dasauri tana murna ta amsa tace"thank u byeeee"tajuya tashige gida,

Harta shige yanata kallonta yakoma ciki yana zaune ya gigiza kai yace"crazy girl "

Beko tada mota ba

Please Login or Register in order to submit comment