Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zuciyarta kara karyewa tafara hawaye,

Batare da ya juyo ba yace"akwai abinda kike bukata?"

Tai shiru tana ta hawaye,

Be juyo ba din yace"alright ga magani na kawomiki kitashi kisha kafin akawo breakfast"yana niyyar tashi tai saurin tashi ta matsa ta rungumeshi ta baya tana kuka sosai,

Ya rumtse ido yana saurarenta yanajin wani iri,

Tana kuka kanta akan kafadarshi hawaye na zuba akai tace"dan Allah kayi hakuri ka yafemin..
[12/24/2019, 1:22 AM] SHALELEšŸ˜: *Novel dinnan na kudi ne in kinason karantawa kibiya 200 mtn card ko vtu ko transfer ta wannan number 07063721063 pay ur 200 and read happily*



39



*GARABASA* MANZON ALLAH(S.A.W)yace kaji tsoron Allah a duk inda kake kuma kabiyar da kyakkyawan aiki akan mummuna don ya shafeta kuma ka muamalanci mutane da kyakkyawan hali



Nayi nadamar abinda na aikata kuma nayine cikin rashin hayyacina ka yafemin mijina"takara makalkaleshi sosai tana cigaba da kuka,

Wani kalar yanayi fahad ya tsinci kanshi a ciki ga tausayi ga kuma desire dinta yana jin kamar su kasance tare a yanzu,

Ya lumshe ido ya bude yana sauraran sheshshekar kukanta tace"plsss dan Allah kayi hakuri"

Ya janyeta a jikinshi ya juya yana facing dinta yana mata wani kallo,

Ta sunkuyar da kai tana cigaba da sheshsheka tace"kayi..."yayi saurin dora yatsa akan lips dinta ta dago tana kallonshi,

Suna kallon juna yace"ki dena bani hakuri na riga dana hakura na kuma yafemiki ki dena zubarmin da hawayenki"

Ta sunkuyar da kai wasu hawayen suka kara zubowa ,

Yasa soft hand dinshi yana sharemata in cool yace"Queen koda yaushe kafin ki aikata abu kifara tunani akanshi shin ya dace ?me zai biyo baya bayan aikatashi ?ki kiyaye aikata komai yayin da kike cikin fushi da kishi kiyi hakuri ki daure har zuwa time da kika samu natsuwa sannan kiyi tunani akan abinda ya dace dake"

Ya sauke ajiyar zuciya yace"nasan kina sona kuma dole kiji kishi akaina amma da kinbiyewa zafin kishi fa da ajiya kin kashe masoyinki kin kashe yaruwarki da batai wani laifi ba kin kashe kanki idan hakan ta faru miye amfanin kishinnaki idan har so ne yasa kika aikata hakan?"

Tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!! "Tana sabon kuka,

Tace"bansan time dana aikata haka ba akwai ciwo akwai tsananin zafi kajiyo ihun masoyinka tare da wata suna sex a time din naji gwara mutuwa da rayuwata batare da wani tunani ba nayi kokarin yin abinda zuciya ta da shedan suka fadamin "tana matsanancin kuka

Ya jawota jikinshi yana rarrashi yana tapping bayanta ,

Tana cigaba da kuka tace"bazan iya juraba inasonka sosai"

Ya cigaba da tapping bayanta idanunshi lumshe ,

Tace"kayi hakuri bazan sakeyin hakan ba na maka alkawari zanyi kokarin danne kishina zan hakura da yadda nasamu kaina a matsayin second wife dinka "

Ya dagota yana kallon face dinta yace"nagode kuma zanji dadi idan har kikayi hakan ,ki sani ba zabina bane zuwan ki a second wife ba yadda zanyi ne kuma bansan hakan zai bata miki rai ba kiyi hakuri queen ki sani duk numfashi na inayinshi da sonki inason farincikinki da natsuwarki sune sukafi daukar hankalina atare dake ina fatan zakiyi hakuri da rashin sanar dake da banyi ba tun kafin faruwan hakan"

Ta jinjina kai tana ajiyar zuciya,

Ya kara share mata hawaye yana murmushi yace"thanks u ki kwantar da hankalinki insha Allah zan muku adalci kuma bazaki sake jin ihu ba"ya karasa da kashe mata ido tai saurin rufe fuska tana turo baki,

Yana kallonta ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba da kallonta,

Tai murmushi tai shiru taki cire hannun,

Yafara bin jikinta da kallon shaawa rigar jikinta ta fiddo da shape dinta sosai,

A hankali ya dora hannuwa akan nata cikin sanyin jiki,

Ya janye natan yanayin yadda ya dora hannun nashi akan nata ne yasa ta dora ido akanshi yana kallonta suka cigaba da kallon soyayya ,

A hankali ya rika matsawa da fuskarshi kusa da tata har ya samu isa numfashinsu na gauraya ta lumshe ido sosai tanajin feeling ,

Idonshi kan lips dinta yadora bakinsa akai yafara kissing dinsu passionately in a soft way zuwa can tafara meda masa suna abun very slow and gentle,

Can zuwa yadora hannu akan beast dinta yafara shafar saman su,

Hakan yasa ta janye bakinta tana meda numfashi ta kalleshi ta sunkuyar da kai,

Yana ta kallonta yanajin son kasancewa da ita yace"bazaki bari kema na miki ihun ba?"

Tai dariya ta dora hannu a ido daya ,

Ya sauke numfashi yace"ga drugs na kawo miki nasan kanki na ciwo"

Ta kalleshi ,

Yace"yeah wannan fetur din da kikayi aiki kanshi ai dole yasamiki ciwon kai ni bansan yar tauri na auro ba"

Ta balla mai harara ta zumbura baki ta juya tana shagwaba yayi dariya yace"I'm joking juyo kisha ki koma ki kwanta kafin akawo breakfast "

Ta juyo tana kara harararshi ya mika mata maganin tasa abaki yabata ruwa tasha ya amsa ya ajiye yafara gyara mata bedsheet dake jikinta yace"now ki kwanta kiyi bacci "

Ta kwanta ya rufa mata bedsheet din ya mata kiss yace"sleep well"

Tai murmushi ta lumshe ido,

Ya juya ya fita batare da kara wani tunani ba ya koma bedroom ya samu aysha nata baccinta tana meda numfashi a sannu_ sannu,

Ya haye gefenta ya kwanta yanata kallonta yana tariyo darensu na jiya irin dadin daya tsinci kanshi ciki ya lumshe ido har bacci ya daukeshi,

tunda safe mommy keta hidima da best bakinta dangin aysha, duk da kuwa ga nata dangin amma na aysha sune agaba suma yan uwanta sunata kama mata wurin yi musu hidima,

*karfe 7:am* mommy taje wurin wata innar aysha suka fara magana kasa_kasa bayan sun gama mommy ta fita innar kuwa ta tashi ta yafa gyalenta ta fita,

Tana fita tashiga mota ta nufi gidansu fahad,

Sukuwa saura su kaita shiri saboda yau sukeso su koma,

Mommy na komawa bedroom ta dauki waya ta kira wata close friend dinta,

Bayan ta dauka mommy tace"inafatan angama komi?"

A can bangaren Matar tace"angama tun jiya wannan farfesun da kikace aiwa amarya shine kawai nake jira"

Mommy tace"tnx u besty nagode sosai yanzu kibada akawo kayan daga baya sai ki aiko da farfesun"

Friend din mommy tace"bari na kirata nasan tagama zan aiko dasu gabadaya"

Mommy tace"thanks a lot "

Kawarta tai murmushi"uhmmm!!! Sai nazo barka da tashin baki"

Mommy tace "OK sena ganki "takashe kiran,

Ita kuwa inna na zuwa kofar gidan megadi ya bude mata ta kutsa motar ta ciki,

Tai parking ta fito ta nufi kofar cikin gidan,

Tana zuwa ta sameta a rufe tai tsaye tafara kwankwasawa ,

Cikin bacci fahad yaji ya bude ido a sannu ya dorasu akan fuskar aysha yayi mamakin ganinshi rungume daita wato hannuwanshi akan jikinta kuma sungame sosai saboda besan time da yayi hakan ba,

Ya saki murmushi jin karar knocking again yasa ya tashi ya fita yana sanye da jallabiya duk tunaninshi yakare ne akan mommy ta aiko da breakfast ne,

Yana tafiya a hankali kamar yadda ya saba yaje ya bude kofar ,kallo daya yayiwa matar yagane dangin aysha ne yadda take jawur da kaganta kaga buzuwa,

Yayi saurin sunkuyar da kai ya matsa gefe yanajin nauyi,

Inna tashigo tana faraa tace" ina kwana?"

Yayi saurin sunkuyawa yace"ina kwana ?"

Tace"lpy lau "ta nufi sashen aysha kai tsaye,

Yana ganin tayi part din ya fiddo ido ya busar da iska a baki tuna yadda yabar gadon jiya da daddare wata irin kunya ta kamashi ya nufi part dinshi jikinshi a sanyaye don ya fadawa aysha zuwan bakuwarta,

Itako inna na shiga kai tsaye bed din ta nufa tana kara kallonshi sosai domin tabbatar da abinda idonta ke hango mata,tabbas da kagani kasan ango ya tumurmushi dadi a wurin farinciki ya mamayeta ta tsaya tana ta kallon bed din,

Shi kuwa yana zuwa ya zauna gefen bed yatsaya yanata kallon aysha dake bacci a hankali ya kai hannu kan fuskarta yana shafa hancinta zuwa bakinta,

Cikin bacci taji ta bude ido ta saukesu akanshi ,

Ya kakalo murmushi yace" good morning pretty"


Tai karamin murmushi ta lumshe ido,

Murya sanyaye yace"ki nada baki suna part dinki"

Ta bude ido dasauri tafara kokarin tashi zaune,

Yayi saurin kamata in cool yana kallonta yace"zaki iya ?I mean zaki iya tafiya?"

Ta daga masa kai ,

Ya saketa yace"OK"

Ta tashi da dan sauri ta karasa saukowa a bed ta tsaya ta cije lips ta kalli kafarta ta rumtse ido ta bude tafara tafiya tana ta dan game kafafun tana kokarin tayi tafiya adede,

Yana zaune ya bita da kallo baiyi tunanin abun zaizo dasauki haka ba abun ya burgeshi ya kuma bashi mamaki yadda take da juriya sosai,

Ta bude kofar ta fita tana ta cije lips tana fita ta ware kafafun tana tafiya bubbude harta kai part dinta tana zuwa bakin kofa takara game kafafun ta saki lips ta bude ta shiga,

Da inna tafara cin karo tana zaune akan kujera idanunta na kan bed din sam batayi tunanin ganin aysha da dan kwari har haka ba,

Aysha ta kalli bed din tana kakaro murmushi ganin yadda bed din yake yasa gabanta faduwa tai tsaye ta kasa karasawa ciki,

Inna tace"karaso mana aysha ko bazaki iya ba?"

Aysha tai saurin girgizakai tafara tafiya a hankali zuwa wurin innar ,

Innar tana kallon yanayin tafiyar tataso ta kamata har saman seat ta zaunar daita tana kallon jikinta tace"sannu kinajin ciwo sosai ko?"

Aysha ta girgizakai tace"bakomai inna "

Inna ta kalli gadon tace"OK kitashi kiyi wanka ki kara gasa jikinki kafin su Hajja su karaso bari na wanke bedsheet din "

Aysha tace"to "ta tashi ta shiga toilet"

Inna kuwa ta kwashe bedsheet din tana ta murna taje laundry room dake nan downstair ta wanke ta shanya ta dawo ta shimfida wani bedsheet din tajera pillows takara fesa freshener,

Aysha kuwa ruwan zafi takara hadawa tasha ta kuma shiga ta zauna ciki for minutes sannan ta fito tai wanka with warm water ta fito daure da towel ,

A hankali take tafiya taje bakin closet ta bude ta dauko riga da sket na atamfa black taji dinki sosai,

Ta fiddo bra da pant tafara sakawa jikinta sanyaye,

Inna daketa kallonta tace"bari naje na kawo miki breakfast"

Aysha ta gyada kai innar ta tashi ta fita ,

Dasauri aysha ta saka kayan ta koma ta zauna a mirror ta danyi shafa ta lotions da perfumes ta dan shafa white powder ta tashi takara fesa perfumes sannan ta juyo ta daga kai tana kara kallon dakin daga sama zuwa kasa,

Jiya kuwa sai taji kamar warin fetur maybe ita kadai taji hakan ,

Ta sauke ajiyar zuciya ta nufi kofa da niyyar zuwa ta gyara part din fahad tana budewa taganshi tsaye ,

Tai saurin sunkuyar da kai ,

Shi kuwa yafara binta da kallo tayi masa kyau sosai har yanajin wani iri musamman da yasan abubuwan dake acikin dress dinta,

A hankali yace"I come to take my phone"

Ta daga kai ta juya zata koma ciki,

Yayi saurin sa hannunshi anata ta juyo tana kallon shi ta kuma sunkuyar da kai,

Yana kallonta ya meda kallo a bed ganin an sauya bedsheet,

Kokadan baiji dadin hakan aranshi ba har suka karasa kan bed ya zaunar daita ya nufi wayarshi dake kashe ya kunna sannan ya kalli aysha,

Kanta a kasa duk nauyi takeji ganin bedsheet da tayi,

Batare da yace komi ba ya juya ya fita,

Ta tashi tabi bayanshi domin gyara part dinshi,

Tana zuwa ta shiga yana kan bed zamanshi kenan ya mika mata hannu alamun tazo,

Ta girgizakai tace"zan gyara part din ne zanyi baki yanzu yau su anty zasu tafi"

Tunda tafara magana yake bin lips dinta da kallo yayi murmushi yace"aysha bakya son jikinki ne?"

Tai shiru ,

Yace"plsss ni inasonshi sosai kije ki kwanta kihuta kafin su zo kinji ?don't worry about dakin zan gyara "

Tai karamin murmushi jin yace shi yanason jikinnata tanajin dadi ta dago tai masa kallon masoya ta juya ta fita,

Ya bita da kallo har ta fita ya girgizakai ya ajiye wayar hannunshi ya tashi ya shiga toilet don shima yayi wankan,

Inna na komawa gida ta samu family da labarin farinciki cos buzaye special biki sukeyi idan yarsu takai budurcinta shi kuwa ango zaiyi mata gagarumar kyauta don yabawa da nuna takawo budurcin nata wannan al'adarsu ce kuma har yanzu wasu na yinta harta da shimfida farin kyalle sunayi kuma haryanzu wasu basu dena ba musamman kauyawa,

Mommy da kanta ta bukaci inna taje ta dubo jikin aysha don hankalinta be kwanta ba inna bataso ma zuwan ba saboda ganin su basu saba hakan ba amma taje ,

Aikuwa dangin aysha sukaita guda irin tasu kalar gudar daban da tamu da akeyi ayyiriri,

Mommy tafi kowa jindadin gudar da baka jin anayinta wanshekaren biki se idan Amarya taje gidan miji da budurci brain dinta tanata harsaso mata fuskar danta don tasan dole shima yayi farincikin samun aysha,

Suna cikin rungundumin murna akafara shigowa da manyan bokitai Wanda duk ana using dasu as drum sukai tsatstsaye suna kallo,

Har aka gama shigowa dasu ciki bokitai guda biyar jere daya da naman sa soyayye acike daya dubulan daya doughnut daya alkaki se daya kuma cike da cincin,

Wanda mommy tasa aimata kamar yadda suke a al'adarsu wanshekare akanyi shagali sosai a kuma aikawa Amarya da akuya ko rago domin ai mata farfesu,

Shine ita kuma mommy tasa a gyara mata sa saboda ba kasa guda ba ta kuma sa akai mata kayan makulashe don duk nuna farin cikinta da kuma martaba al'adarsu cos taje tayi bincike akanta to ba abinda bata sani ba kuma ya kamata ta martaba ta,

Bayan wannan kayan dadin kyautar da ango keyiwa Amarya itace zinare ko kudade masu yawa ita kuwa mommy tunjiya motoci biyu sun iso cikin gidan domin bada tukwici amadadin danta ta kuma bada asiyo mata sarkar zinare babba tun time din lefen aysha daga kasar waje,

Dangin mommy suka gabatar da kaya ga familyn aysha tare da mika musu sarkarta da kuma basu makullen motoci guda biyu,

Suka dau guda gabadaya (inama ace nasan yadda zan rubuta kalar gudar da kunjita🤣) gidan ya dauka gabadaya sunata godiya da wannan abun arziki da akamusu,

Suka fita tsakar gida motocin kananu na mata Wanda zasu fi 15m daya ja daya ash,

Suka cigaba da murna yanayin yadda suke murna kawai yakarawa mommy jindadi,

Bayan sun lafa suka dunguma gidan Amarya domin ganota da yi mata bankwana Wanda da acan ne al'adarsu amaryar takan koma gidansu ne akara shagali aimata kitso sannan a medota amma yanzu da yawa sun bar meda amaren sede anayin wadansu abubuwan,

Cikin mota firar mommy kawai suke suna yaba mata har suka isa gidan motoci ukku reras suka fita suka nufi ciki kowa nason ganin yanayin Amarya ,

Aysha na kwance akan bed dinta har bacci yafara daukarta tajiyo gudarsu tai saurin mikewa zaune tana kallon kofar,

Tana zaune suka shigo su da yawa ta tashi dasauri taje ta rungume babbar yayarsu,

Yayar na jindadi ta rungumeta taja ta kan bed ,

Ayshar batasan meyasa ba tafara hawaye ,

Antinsu takaraso tana tambayarta "lpy aysha mike damunki?"

Ta girgizakai ,

Duk suna jin tausayinta sukace "kiyi hakuri aysha kowace mace da haka tafara ki dage kula da lpyar jikinki kuma karkidamu da tafiyarmu insha Allah time to time zamurika kawomiki ziyara "

Ta daga kai tana share hawaye,

Kanwar ummansu dake tsaye shiru ta karaso wurin ayshar cikin natsuwa da nasiha tace"addua aysha addua karki wasa da addua da nafila kina mika bukatunki ga Allah kisani kome sai Allah yaso yake faruwa haka kuma idan baiso ba baze faruba kiyiwa mijinki biyayya kuma kita sashi cikin adduoinki Allah ya kara yawan sonki acikin zuciyarshi yakara mishi lpy da arziki yabashi ikon yi muku adalci"

Wata family tace"saifa kindage aysha ba hutu muka kawoki ba ibada muka kawoki wato Neman aljannarki kidage kiyiwa mijinki duk biyayya ki kiyaye abinda zai bata masa rai da abinda yakeso da Wanda baya so ki zauna da abokiyar zamanki lpy karki zama me yawan kishi hakan na rage wa miji son ki kirika hakuri kina dannewa insha Allah zakiji dadin hakan "

Aysha ta jinjina kai tana kuka sosai ,

Anty tafara share mata hawaye itama idanunta cike dasu tace "kiyi hakuri kinji kar ciwonki ya tashi"

Aysha ta rage kukan tana jan majina,

Kanwar ummarsu tace "ya kamata muje mu gaisa da abokiyar zamanta muyi musu fatan alheri"

Wasu shiru kawai sukayi yayinda wasu sukace "ya kamata ",

Suka fita su kusan ukku zuwa part din faseelat ,

Faseelat da se takwas ta tashi tai wanka tasaka simple pitted gown red ta dan shafa powder ta koma ta kwanta tana latsar waya,

bata dade da kwanciya ba taji ana mata knocking ,ta kalli kofar tai shiru tana tunanin waye,

Su inna suka kara kwankwasawa tataso tazo ta bude ganin bakin fuska yasa tafara kallonsu don bata taba ko gamuwa da irinsu ba,

Kanwar Umma na faraa tace"ina kwana? "

Faseelat tace "lpy lau" tana kara bin suturunsu da kallo ,

Kanwar Umma ta cigaba da cewa"iyayen abokiyar zamanki ne"

Faseelat ta dan washe baki tace"a,a kushigo bismillah"amma deep down kamar ta cillasu waje takeji,

Inna tai murmushi tace"tafiya zamuyi shine mukazo yi miki bankwana da fatan alheri ga kanwarki nan dan Allah ayi hakuri daita yarinyace muna fatan zaku zauna lpy zaman yanuwa"

Faseelat tace"yanuwanta na can niger"a zuciya,

A fili tana faraa tace "insha Allah zamu zauna lpy Allah ya kiyaye Ku gaida gida"

Sukace"amin "suna kallon fuskarta ,

Tana ta faraa takara cewa"Allah ya sauke Ku lpy "

Suka juya zuwa dakin aysha duk basu gamsu da faraar ba,

Itako ta rufe kofa takoma ta kwanta tana magana ita kadai "ahhhh Allah yakaiku lpy mana tunda da izinina kukazo munafukai yan sa ido jikinnawa akazo gani aga yanayina na kile kokuwa ,munafukai nan gani nan bari wlh"

Su kuwa basuce komi ba suka karasa part din aysha,

Duk suka mike Suna niyyar tafiya aysha ta biyosu har falo tanata sharan hawaye,

Tai tsaye bakin falon suna mata bye_bye tana musu suka tafi,

Suna tafiya tai zaune a kujera tafasa sabon kuka tana sheshsheka,

Gidan yayi tsit se karar kukanta,

Fahad na zaune yaji sautin ya taso yafito ya sameta zaune akan seat tanata kuka,

Ya isa ya zauna kusa daita jikinshi badadi yanajin tausayinta saboda kankantarta ya jawota jikinshi tai kwance akan kirjinshi tana sheshsheka,

Ya lumshe ido ya bude yana kallonta a hankali cikin rarrashi yace" stop crying plsss kanwata banajin dadin ganin kukanki insha Allah bazaki nisa dasu ba duk time da kikeso ki gansu just tell me ni kuwa zan barki kitafi"

Ta dago tana hawaye tace"really?"da alamar tambaya a fuskarta tana ganin rarrashinta ne kawai yake don tayi shiru,

Yasa hannu yana share mata hawaye yace"really !"

Tai shiru tana ta ajiyar zuciya idonta kasa

Faseelat data sha surutunta ta fito don jin gidan tsit batai tunanin ganin su fahad ba sai gasu zaune aysha akan cinyarshi dagani rarrashinta yake,

Ganin ba kallon upstair din suke ba hankalinsu duk ya dauku yasa tai tsaye tana kallonsu zuciyarta na tsananin zafi,

Yanata kallon aysha yace"karki yadda wani abu na bata miki rai banason ganin ki cikin damuwa nima na kan shiga fiye da taki"

Ta daga ido ta kalleshi yana kallonta yace"I love u aysha ina tsananin sonki sosai lokaci daya kin zama wani sashe na jikina"

Ta meda kai jikinshi tana ajiyar zuciya,

Yana murmushi yace"trust me aysha ina sonki sosai musamman jiya kin kara sace zuciya ta hope yau ma zaa barni na kara "

Takara shigewa jikinshi tana jin kunyar kalamanshi,

Yayi murmushi ya zagayeta da hannu idanunshi lumshe,

Faseelat tai dogon tsoki ta koma sama dasauri zuciyarta na bugawa,tana zuwa tafada kan bed tana hawaye tace"a very big lie and deception jiyannan kagama fadamun u don't love her but know gashi kana fadamata bangaren jikinka ce"takara jan tsoki tace" ayi de mugani"

Su kuwa yan Niger suna komawa suka kara yiwa mommy godiya suka fito zasu tafi mommy ta tilasta suka tafi da motoci cos shima ango zaibawa Amarya tashi kyautar,

Se bayan sun tafi ne mommy tabada akaiwa su fahad breakfast ,

Bayan an tafi kai musu ta zauna tai dialing no dinshi tana ta murmushi,

Yana rungume da aysha ya dauka yace"hello!! mommy ina kwana"

Mommy takara dogon murmushi tace"my son ya kuka tashi?"

Yace"lpy lau "yanajin kunya,

Mommy tace" nabada akawo breakfast I'm sorry hidimar baki basu bari ankawo muku da wuri ba"

Yayi shiru,

Mommy tace"ina daughter inafatan tana lpy?"

Yace"lpy lau"

Tace"hope tana kusa inaso mugaisa"

Ya dorawa aysha wayar a kunne a hankali tace"mommy.. ina kwana?"tana ajiyar zuciya,

Dasauri mommy tace"daughter mike damunki meya saki kuka?"hankali tashe,

Aysha tace"bakomi mommy"

Mommy tace"bakomai kamarya tell me plsss"

Tai shiru not knowing what to say

Fahad da keji ya meda wayar kunnensa ,

Mommy tace"son inafatan bawani abu kamata ba?"

In cool voice yace"saboda an barta ne"

Mommy tace"OK ka rarrasheta sosai plsss sannan ka kara kulamin da ita"

Ya kalli aysha dake kirjinshi yace"to mommy"

Tace"Allah ya muku albarka"

Yace"amin"

Takashe kiran tanata faraa tai kasake tana tunani inama nan da 9month ciff aysha ta haifu da akwai budiri ta kara sakin dogon murmushi tace"Allah amin "

Su fahad na zaune akai knocking ya zaunar da aysha gefe ya tashi ya bude,

Yana budewa yaga marwan yanata tukuburi ya mika mai karamar warmer yace "na aysha ita kadai"

Ya mika mai doguwar warmer yace" for both of u"

Fahad ya mishi wani kallo ya amsa ya koma ciki ,

Direct dining ya ajiye kulolin ya dawo ya dauki aysha kacokam ya medata kan dining ,

Yana ajiyeta ya duka yace"let me call faseelat"

Tai shiru tabishi da ido ranta na dan soyuwa ganin yayi hanyar part din faseelat,

Tai shiru tana tunani yanzu nanfa bayan week zai koma can ya mata week duk soyayyar da yake nuna mata zai nunawa faseelat irinta koma fiye,

Jin ranta yafara baci tai saurin sauya tunanin tana yamutsa fuska,

Fahad na zuwa ya samu faseelat kwance ,

Ya shigo yana murmushi yace"Queen kifito muyi breakfast"

Ta tabe baki batare da ta kalleshi ba tace"nakoshi"batare da ta dago ba

Yace"haba my Queen "

Ya karasa yana murmushi yace"ki temakamin kizo kici abinci"

Ta dago ta kalleshi idanunta sun danyi ja,

Yace"I'm sorry kizo muci"

Ta yamutsa fuska ta tashi tai gaba abunta ,

Ya girgizakai ya biyota ya kulle kofar,

Tana gaba yana biye ba abinda yake kallo se manyan hips dinta sosai yakejin shaawarsu musamman yadda suke juyawa,

Har suka sauka kallo daya aysha taiwa faseelat ta dauke ido,

Ita kuwa faseelat wani kallo takebin aysha dashi ta matukar rainata yar firit daita se shegen kyau kamar aljana,

Hartaje ta zauna sannan ta dauke ido kanta,

Dukkansu kansu na kallon kasa kowace takasa gaida dayar sunajin kishin juna,

Fahad ya karaso yana tsaye ya dauki plate yafara yiwa aysha sarving ya zuba mata pepper meat sannan ya buda kular da mommy tace for aysha alone a ganinshi bawani dalili da mommy zatace haka shirin marwanne kawai don haka ya zuba farfesun kazar a plate ya ajiye mata gabanta,

Sannan ya zubawa faseelat ya ajiye mata sannan ya zubawa kanshi yakoma ya zauna ya kallesu duk bawacce tafara ci,

Ya kalli plates din yace"bismillah kuci abinci"

Ya dauki spoon yafara cin nashi ,

Ita kuwa faseelat farfesun kazar tafara ci tana sakawa baki taji daci tai saurin kallon romon taga yayi duhu ta kalli kular tatabe baki zuciyarta na zafi wato kazar gyara mommy ta aikoma aysha, ya shanye wani dadin a kara mai wani batasan time da tace "to yayi " ba,

Duk suka kalleta ita kuwa tai kamar ba ita tai maganar ba ta cigaba da cin romon kazar tana jin ciwo amma gwara tasha kar ayi bata,

Aysha ko pepper meat din tafara ci sannan ta jawo wancan tafara tsakura tana sawa a baki tagane kazar hadi ce tai saurin kallon faseelat taga ta dage shan romonta,

Ta tabe baki taiwa fahad dake cin nashi pepper meat din wani kallo cos tasan nata ne amma ya rabashi saboda matarso faseelat ta samu,

Haushi abun yabata da ta kara kallon faseelat taga ta nata kokarin cinye Wanda akasamata tai tsoki azuci ta tashi ta nufi part din ta,

Da fahad da faseelat suka bita da kallo ita kuwa faseelat kafafunta tarika kallo yadda take dan waresu ranta na sosuwa,

Ta meda kallo kan fahad taga ayshar yaketa kallo yana tauna kingin na bakinshi a sannu,


Ta kuma tabe baki ta cigaba da shan namanta ,

Ya tsiyayi lemu yasha ya tashi yabi bayan ayshar,

Faseelat tabishi da wani banzan kallo tai tsoki ciki_ciki ta kuma cigaba da cin abincinta seda ta cinye tasss sannan ta meda na aysha a warmer tace"kada Allah yasa kici mudin da baaso muyi taste se munyi"ta dauki sauran lemun da fahad yasha ta sha ,

Ta dauki warmer dinta ta hau sama saboda ita zataci anjima idan taji yunwa,

Aysha na zuwa part dinta tai kwance ta kulle ido tana jin wani iri tamkar ciwonta zai tashi,

Shigowar fahad yasata bude ido yazo ya kwanta gefenta yana kallonta yace"princess meyasa bakici abinci ba?"

A hankali tace"nakoshi ne"

Ya dora hannu yana shafar cikinta yace"kirika cin abinci plss idan har kinaso nima na rika ci"

Ta kalleshi tai kasa da ido ta danyi murmushi,

Yakara matseta hannunsa kan kugunta yace"let's sleep again kinsan yau

Please Login or Register in order to submit comment