Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

fiyeda bukata"

Idon ta kan fuskar shi tace"tnx"

Ya sakar mata murmushi ya tashi ya nufi k'ofa ze bude kenan aka kawo abinci ya ansa ya shiga ya ajiye a center table ya juya ya fita,

Yana fita ta sauke numfashi ta d'ora hannu kan mara tana murzawa a sannu tana tunanin dadin sucking anya akwai wani sex dayafi sucking dadi ko ?take tambayar kanta,

Jamil ya je ya dauko kayan ya dawo ya sake cire kayan shi Ya bude trolley yayi ta daga riguna har yakai kan wata half gown ya dauke ta ya meda sauran ya koma kan bed ya jawo ta zesa mata,

Tace"plss kabar ni na saka"

Da rad'a yace"no my sugar baby bana so ki wahala bari na sa miki nayi feeding naki"

Tace"kana shagwa6a ni jamil"

Yace"its just a beginning"

Ya sa mata rigar ba tare da pant ko bra ba,

Yana sa mata ya tsaya yana kare mata kallo,

Tayi matukar kyau komai bayyane,

Yasa hannu ya kwantar da jikakken gashin ta da ya tashi zuwa baya,yace"kin had'u over"

Ya jata saman carpet ya d'ora ta jikin shi ya fara feeding d'in ta yana yi yana ci,

Suka sha lemu ya sa6eta ya meda kan bed ya kwantar da kai akan cikin ta ya lumshe ido,

Ta d'ora hannu kan sumarshi tana shafar ta a sannu tace"sannu my jamil na gajiyar dakai"

A hankali yace"baccin jiya ne ido na kuma na saba da baccin safe ba gajiya bace ai banyi komi ba ko kuwa?"

Tayi murmushi tana cigaba da shafar sumar tashi tace"shitttttt just sleep ina son kahuta, There is virtue in work and there is virtue in rest. Use both and overlook neither."

Ya k'ara rumtse ido sosai ,

For minutes bacci ya d'auke shi ,ita ko tana kwance tana ta kallon shi tana fatan soyayyar ta d'ore forever,

Tana ta kallon shi bacci me nauyi ya sureta ,


****************


Su jameela kuwa suna gama girki suka fito falo suka baje suka fara cin abincin suna yi suna iskancin musayar na baki,

Bayan sun gama Mimi ta saka memory card d'in ta dake d'auke da vedios na lesss kamar me a cikin DVD ,

Takoma ta zauna kan kujera jameela ta kwanta ta d'ora kai kan cinyar ta tana kallon breast din momcy masu daukar hankali,ta d'ora hannu akan daya tana matsawa sannan tameda hankali kan TV,

Momcy tayi ta wuce vedios na less ta shiga wani 30mnt clip suka fara watching,

Da yake sun saba kallon basa wani matse_matse se ihu da suke yi idan sunga Abu ya burgesu kamar masu kallon ball,


Mansura kuwa suna zaune suna labari Fatima ta fara hamma can zuwa tai tsoki tace"bacci nake ji kwanciya zanyi"

Mansura tace"OK ki kwanta bari na tafi nasan ma kila mama ta d'ora girki"

Ta tashi ta fita tana cewa "zan dawo anjima"

Tana komawa gida wurin k'arfe 10:15 amma har mamar ta d'ora aikin ta taje ta amsa ta cigaba ,

Da yake shinkafa da miya ne yasa ta dauki time har karfe 1saura,

Ta sauke abincin ta zuzzuba k'arfe d'aya{1} dot ta fara kwasar su tana kaiwa d'aki domin wasu kannen ta harsun dawo daga school tun sha biyu da rabi {12:30},

Ta kaiwa yaran tray d'in su kenan takoma ta dauko samirar data zubawa mama Se ga mamar su Fatima ta shigo cikin firgici bako hijab tana kuka tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!"sautin kad'ai se ya juya maka ciki,

Mama dake d'aki tayo waje hankalin ta tashe gaban ta na faduwa ta tarbe ta ta rik'e ta tace"maman fati lpy me ya faru me ya same ki"

Mansura na tsaye ta k'asa k'ara ko tako d'aya kallon su kawai take yi ,

Mamar Fatima na kuka tace"dan Allah ki temaka min kizo muje ki duba min Fatima na daga bacci naje nayi ta tashin ta shiru kamar ta mutu "

Mansura ta saki samirar hannun ta jikin ta yad'au rawa idanun ta war-waje komi nata ya tsaya,

Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun"tasa kuka ,

Itama ba mayafin taja mamar Fatima su kayi waje,

Mansura na tsaye kanta nata searching can zuwa ta baza da gudu ba ko k'walla idon ta,


Su mama na zuwa su kayi ta jijjiga Fatima tsittt ba respond maman mansura tana ta kuka ta d'ora hannu kan jijiyar wuyan Fatima ta jita tsit bata harbawa,

Takara fasa kuka tana kuka tace"Fatima ta rasu Fatima ta tafi"

Mamar Fatima ta rungume fatimar jikin ta tana kuka me ban tausayi duk illahirin jikin ta na rawa,

Kamar anjefo mansura ta shigo dakin da gudu tana shigowa ta same su suna ta kuka tana ta nishi ta kalli fatimar dake jikin mama taga jikin ta duk ya saki tayi baya se de suka ji kurummmm kan ta ya bugi bango ta fadi a wurin,

Mama tayi wurin ta tana kuka samm ba ta ko numfashi da gudu tayi tsakar gida ta debo ruwa ta sharara mata ,

Tayi wuff ta tashi zaune tana ta rarraba ido kanta na dan fidda jini,

Ta kara kallon fatimar ta tashi da sauri ta isa wurin se sannan ta fara kuka k'awar ta aminiyar ta kwance ba rai ,abin da tashin hankali sosai ,

Tana ta kuka mamar ta ta fita ta koma gida ta kira baban su dole ya nufo gida bayan ya shedawa Baban fatimar,

Suna zuwa suka fidda su mama dake ta kuka waje ,

Suma hankalin su duk a tashe,Baban mansura ya fita sayo likkafani,

Baban Fatima ya k'ira yanuwan mamar ta ba jimawa suka zo suka yi mata wanka suka yi mata sutura,har time din mansura bata bar gidan ba,

1:30 a kayi salla da sanarwar mutuwar Fatima wadanda suka yi salla suka nufo domin yi mata salla ,

2 Dede aka dauke ta aka tafi makabar ta,

Kofar gidan da suke ta jin karar ababen hawa masu zuwa donyin salla sukaji shiru ,

Hakan yasa suka gane an tafi da ita gidan ta na gaskiya,

Mamar na kuka tace"Allah ya jik'anki Fatima ya gafarta miki ina miki kyakkyawan zato kin mana biyayya kina kiyaye dokokin Allah insha Allah ranki na aljanna"

Duk Matan dake wurin suka ce"ameen ameen"

Mansura data hade kai da gwiwa tana kuka tai tsittt ta shiga tunani,

Wato rayuwa ba bakin komi bace kana ta shirme baka san lokacin ka na tafiya ba, yanzu da ace fatimar ce akayi wa injection fa? Shikenan ta mutu da tsinuwar Allah tunda tayi niyya har ta aikata duk da Allah be nufa abun ya kasance ba,

Wanda ko ya mutu da tsinuwar Allah ai sede ai masa fatan rahma kawai ,

Ta cigaba da tunani Fatima ta tafi wa ya sani ko nima yau dinnan ne ko yanzu ko anjima ko gobe,

Zuciyar ta tabuga dummmm!!!! Shikenan in na mutu yanzu na mutu da la'antar ubangiji na mutu ina me sa6a mishi Wanda sukayi aiki na kwarai ma seda rahmar ubangiji suke shiga aljanna manzo (S.A.W)yace har shi seda rahmar ubangiji ze shiga ,to nida na mutu da fushin shi ya kenan?,

Hankali tashe ta dago kai idanun ta war-waje tashin hankali zalla tace"wayyooo!!!"a firgice

Duk suka meda hankali kan ta suka fara tambaya "mansura lpy ?kiyi hakuri addu'ar ki kawai take buk'ata"

Ina mansura ba ta ko ji ta tashi tayi waje da gudu ta tarbi napep ta haye se kofar gidan Matar data mata allura tun cikin napep take kuka sosai kukan nadama kukan da na sani ,

Yana ajiye ta tayi cikin gidan da gudu ,

Matar na zaune taci abincin rana tabaje tana hutawa ,mansura ta fado dakin kamar an jefo ta

Wuff Matar ta mike hankali tashe za tayi bedroom,

Mansura ta katse ta tana kuka fuska shabe_shabe da hawaye da majina take cewa "dan Allah ki temaka min kimin allurar da zata hana nai farin zan biyaki ko nawa ne dan Allah ki temaka min kamar yadda Allah yake temaka miki"

Matar na jefa mata wani kallo tana hura hanci tace"ke Allah ya isa wlh ina zama na kin daga min hankali maza kibar min gida ni banda wani temako dazan miki"

Mansura ta k'arasa wurin ta da sauri ta sulale kasa ta rik'e kafar ta tana cigaba da kuka tace"dan Allah ki temaka min bani so nai farin dan Allah"

Matar tana mata kallon mahaukaciya tayi tsoki tace"ba wani temako dazan iya baki kin riga kinyi allura ai da seki tsaya kiyi shawara tun farko kafin kiyi yanzu de sede kiyi hakuri da watan ya k'are an shiga wani zaki koma bak'ar taki"

Mansura tayi zaman dirshan ta d'ora hannu akai" wayyoni nabani na lalace wayyo na shiga ukku dan Allah Ku temaka min ku meda ni bak'a"cikin fitar hayyaci take maganganun,

Matar tace"ke dan Allah fita_ fita kar ki tara min jama'a"

Mansura ta cigaba da kukan ta,

Matar tace"wlh in baki tafi ba zan jaki kasa har waje haka kawai ki zo ki daga min hankali wannan ai kila bp d'ina ma ya hau, ki tashi kibar min gida nace"

Mansura ta tashi jikin ta mace tana cigaba da kuka tayi waje,

Tana fita ta samu me napep be tafiba yana cikin napep din yana goge hawaye ,yanayin ta da kukan ta ya tada mai hankali da yana ganin yana cikin matsi kullum cikin rana kuma ba nasara Sega wata ga talaucin ga tashin hankali ,sosai yaji tausayin ta,

Ya leko yace"Hjy shigo mutafi"

Kamar an zare mata lakka ta shiga napep din ya kama hanyar gidan su,


Ta front mirror yake kara kallonta yana tausaya mata,

Tana ta kuka kamar zararra da karfi tace"astagfirullah astagfirullah Allah na tuba ka yafe min Allah yasa kada tayi, kada tayi amfani ko kadan"

Ta cigaba da kuka tana sheshsheka tana raba ido ,

Har suka isa yana tsayawa tayi cikin gida da sauri ,

Ya girgiza kai yace"Allah yakawo miki mafita"yayi gaba,

Tana shiga gidan su ba kowa tayi toilet ta zukunna toilet ta fara zawo sosai take cikin tashin hankali bata ta6a ganin gawa ba se yau ko ita kad'ai tashin hankali ce bare ga k'aton laifin da ta aikata da yafi rikita mata tunani.





Haka rayuwar take kana naka Allah na nashi ,wa'azi na iya kin amfanar mutum amma mutuwa se ta wa'azantar dashi ,musamman mutuwar na kusa sosai wadda ba ciwo ko rauni kai koma da d'ayan cikin,

Zaka ga mutum yana ta aikata sa6o anyi wa'azin anyi tunatarwa amma yak'i denawa ,da an mishi mutuwa ze sha ruwan jikin sa ze natsu ze koma ga Allah wasu shikenan shiriyar tazo ,wasu ko bayan an manta se a koma ruwa kamar su baza su mutu ba,


*mutuwa itace babban wa'azi ga mutane,kuma tana sa zuciya taushi , mu tuna akwai mutuwa,kabari, k'iyama ,hisabi a gaban mu,kashuka alheri ka girbe shi ko kayi akasin haka ka same shi zabi ya rage naka*



*Allah ka gafarta mana ka mana rahma kasa muyi kyakkyawan karshe*😭😭😭😭



➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



1⃣8⃣


*GARABASA👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace masu jinkai su Allah ke jinkan su kujikan na kasa sena saman ku yajikan ku*




*shafin kine soupnas my mangwaraty my zogale da rama 😜*

*I'm sorry my ustazai fans😂nide nasan fans dina duk ustazai ne comments dinku yabani dariya sosai kuma yabani kunya yan paid for all😜 Allah bansan yanda previous pages suka yi zafi ba seda na k'ara binsu bana son ustazai na su sauya sister ikra how?🤣daga yanzu za a rika rage love amma da kunga jamil ya hadu da abida ko jameela da momcynta to akwai big show koda mun tsallake*

*My Sisi my master Rano🤣afwan*


*Bari nayi na hajja fati tayi comment tace tuff_tuff astagfirullah miyon daya karanta ma seda aka tofar dashi😂Allah ka gafarta mana bawai hakanan nai rubutun ba akwai manufa zaku kara ganewa agaba thanks da addu'o'i da comments, masoyan asali yan paid for all ina mugun yinku fa*



Kafin ta sauko daga toilet d'in duk jikin ta ya k'ara yin lakwas amma duk da haka tana fitowa tayi alwala tana ta hawaye ta shiga d'aki tayi azahar ,sannan ta tashi tayi raka'a biyu ta zauna tayi ta istigfar tana share hawaye tana k'ara jin tsoron mutuwa,

A gidan gaisuwa bayan sun dawo daga rufe Fatima suka zauna amsar gaisuwa,


Su jameela nagama abinda sukeyi suka koma bedroom suka haye bed suna ta wasa,ahaka granny ta dawo ta samesu tana ganin suna ta wasa ta juya ta tafi part dinta ta cigaba sabgar ta,


Me adedetan nan nata tafiya ya tsaya ya dauki wani babban mutum da gari yayi zafi rungume a hannu,

Sun hau hanya yaga wani tsoho da sandar shi yana ta tsaida shi ya tsaya yadan gangara gefen titi yadan leko kai yace"baba ina zaka je?"

Tsoho yace"dawanau"

Ya kalli baya mutuminnan nanan ya meda kallo ga tsoho yace"shigo mutafi"

Tsoho ya shiga suka tafi,

Suna ta tafiya suka isa dawanau yajuya yacewa mutumin"dan Allah zan fara zuwa na ajiye baba"

Mutumin yace"ba matsala"

Suka dauki kwanar da tsohon ya nuna, seda suka kusa kaiwa sannan tsohon yace"yaro bani da kudin dazan biyaka ka yafemin"


Me napep yace"bakomai baba"

Suna isa ya sauka ya shiga wani k'aramin gida,su kuma suka d'au hanya ,sunyi nisa sannan mutumin nan yace"meyasa kabar mishi kudin ka?"

Me napep da yaji tambayar wani iri yadan kalle shi ta madubi sannan yace"ina tausayin duk Wanda be dashi nasan rashi nasan komiye talauci shiyasa nake yafewa mutane nake musu alfarma"

Mutumin yace"to amma ya kk da kudin biya na duk rana ya kake sa mai(petrol)?"

Me napep yace"wata rana zan wuni ina aiki amma bazan wuce nera dari biyar ba saboda siyen mai da kudin balance da nake badawa kullum"

Mutumin ya jinjina kai yace"yanzu misali idan kana da kudi a kalla 2 million me zakayi dasu?"


Me napep yayi dariya jin kudin da be ta6a gani ba yace"zan siya napep nawa na kaina dazan rika ja zan sakewa mahaifiya ta wurin zama sannan kuma zanyi aure domin ina da buk'atar yinshi banda hali"

Mutumin yayi murmushi ya fiddo ledar gari yayi zafi ya kaita gabansa yace"zakka tace ta wannan shekara nafito neman Wanda yake cikin buk'ata naba shi nayi niyyar zuwa inda mabarata suke nasamu daya na bashi se abinda kayiwa tsohon can ya burgeni da naso nabawa tsohon amma kaine ya dace nabawa saboda kana da tausayi nasan koka zama wani abu zaka tausayawa wasu"

Me napep yana jin kamar a mafarki ya gangara gefen titi ya tsaya ya fara hawayen farin ciki yana godiya wa mutumin"nagode nagode sosai Allah yabiya maka duka buk'atun ka na alheri ya kara lpy da tsawon rai da budi "

Mutumin be tsaya sauraren shi ba ya fita a napep din yana fita wata mota tazo ta daukeshi ,

Me napep ya dade yana kukan murna sannan yawuce gida da ledar shi suka hade da maman shi da y'an uwan shi suna ta kukan murna,

Shi ko babban mutumin nan ana shigar da shi cikin k'aton gidan sa ya ciro bundle daya na 1k yayi kwatancin gidan tsoho driver yaje yakai masa kudin tsoho yayi ta murna shima,


Har karfe 4 su jamil nata bacci wayar Hjy abida nata ring basu jiba kun san dole suyi bacci me dad'i ansha aiki😜 can cikin bacci Hjy abida taji ringing din wayar ta ta bud'e ido ta sauk'e su kan fuskar jamil dake ta bacci,

Ta tsaya tana kallon shi yana ta bacci normal yana sauke numfashi a sannu without dogon nishi da minshari,

Ta tuno irin yadda suka kasance cikin jin dadi dazun ta saki murmushi Tabi sannu ta aje kanshi ta dauko wayar ta ta duba missed call kusan 8 ukku na alhaji nura sauran na Hjy Rukayya,

Ta kalli number alhaji nuran kamar bata so tayi dialing ,

Ring biyu ya dauka hankali adan tashe yace"hello hello abida lpy ina ta k'iran ki baki dauka ba "

Muryar ta very slow tace"I'm sorry wayar na silent ne tun dazu na iso ina bacci yanzu natashi nagaji sosai alhaji"

Alhaji ya rage murya yace"kinsa duk hankali na ya tashi wlh ina jin kamar akwai matsala"

Tayi k'aramin murmushi tace"kayi hakuri ba wata matsala ina nan simul"

Yace"hankali na ya kwanta yanzu ki kara hutawa se anjima"

Yakashe wayar ya cigaba da hidimar shi,

Abida ta kure number d'in tashi da kallo wani iri take ji ta rasa gane miye,
Jamil da tun dazu maganar ta ta farkar da shi idon shi na kanta yana kallon yadda take wayar sosai yake jin kishin hakan,

Tana ta kallon wayar ta sauke numfashi tadan kalli jamil taga yanata kallon ta ta sakar mai murmushi ,

Beyi respond ba ya tashi daga kwance fuska ba walwala yace"please sugar idan muna tare ki dena wasu abubuwa ji yadda kike waya dashi a gabana wannan ai cin fuska ne"

Tunda ya fara take kallon shi abun da d'an ban dariya ita da mijinta ,tayi k'aramin murmushi tace"na dauka kana bacci ,ni banyi komi ba duka wayar da bata yi two minutes ba"

Ya mata wani kallo tayi dariya tace"to kayi hakuri my hero"

Jin ta k'irashi hero yasa yayi murmushi ,

Tace"bari nak'ira Hjy naji su boy suna lpy"

Ta danna kiran number Hjy Rukayya ,bayan tayi ring ta d'auka tace"mommyn boy kin manta shi ko? shi yana ta faman k'iranki"

Tayi dariya tace "ayya yamin hak'uri ban samu time na k'ira ba"

Hjy Rukayya tace"kin isa lpy?"

Tace"lpy lau ya su boy ?yana ina ?"

Hjy Rukayya ta kangawa boy waya da yake zaune kan cinyar ta yana ta rigimar mommy,

Hjy abida tace"boy my happiness kana lpy?"

Yana turo baki yace"mommy come back soon please"

Tayi murmushi me sauti tace"insha Allah my boy me kake so na siyo maka?"

Yace"motorbike"

Tace"yawwa dan mommy zan siyo maka motorbike harda helicopter kai de kadena yiwa mommy rigima"

Ya daga kai kamar tana gani ,

Tace"ba mommyn ka"

Ya kalli Hjy Rukayya ta dauke wayar kunnen shi tace"agaida masu jego Allah ya hutar da gajiya"

Hjy abida tace"ameen nagode se anjima"ta kashe wayar tana ta fara'a,ta ajiyeta gefe ta kalli jamil da har yanzu yake zaune,

Ta matsa ta rungume bayan shi ta dora kai kan kafadar shi in a whisper tace"are u hungry?"

Yace"ihm ihm"

Tace" then what ?"

Yace"ina son motsa jiki ne duk inajin jiki na wani iri"

Tayi dariya tace"rawa zakayi se jikin ka ya war-ware"

Ya d'ora hannun shi akan nata dake zagaye dashi yace "akwai abinda yafishi exercise da munyi zan war-ware"

Tayi dariya tace"but before i want to see you dance ina so naga rawar ka ina son naga yadda kake juyawa"

Yayi murmushi yace "amma zaki tayani "

Tace"yeah after u"

Yayi yar dariya ya tashi ya kunna kayan kallo ya kunno star music suna ta wakoki ya fara kwasar shoky abin shi yana rawa me kayatarwa"

Hjy abida na zaune tana ta kallon shi tana kwasar dariya sosai yake burgeta da bata dariya,

Ba zato yaje ya jawo ta suka fara rawa tare suna ta kallon juna,

Sun sha rawa sosai sannan suka koma kan bed suka haye suna ta sauke numfashi,

Ba tare da mintina fiye da biyar ba jamil ya mirgina kanta ya fara cigaba da rikita mata brain,

Tayi lakwas jamil ya wuce tunanin ta yasan duk wani abu da zeyi mace taji dadi,

Seda ya murje ta sosai sannan ya tashi ya shiga toilet donyin wanka,

Tana kwance duk gabban jikinta sunyi sanyi wata kishirwar dole takeji ta jawo rigarta ta zira ta sakko tasha juice takoma ta kwanta,


Bayan minutes ya fito yana ta sakar mata murmushi idon ta lumshe yadan watsa mata sauran ruwan hannun shi,

Tabude ido ta kalle shi yace "na gajiyar dake sosai let me help u nayi miki wanka kiyi salla"

Ta turo baki ta k'ara gyara kwanciya ,

Ya haye bed din ya fara k'ok'arin cire mata riga yana cewa"daga yanzu babu k'ari se anjima da dare kar ki gudu"yakashe mata ido ,

Tayi murmushi tace "kaine zaka gudu ai you're the one who is going to run"

Yana k'arasa cire mata tace"let me did my bath kayi salla "

Yayi dariya yace"da wace alwalar ina ganin this" ya ta6a breast d'in ta,

ya cigaba da cewa" sede muje na sako wata alwalar"

Tayi k'aramin murmushi ta sauka hannun shi sargafe a k'ugunta suka koma toilet dakyar tasamu yabar ta yayi alwala yafito ya tada salla,

Itako ta hada ruwan zafi ta shiga tai kwance ta lumshe ido, take tunani inda jamil ne mijinta ai ba sanya wurin yin sit bath dan tsarki kadai baze isa ba inde tana son kullum ya cigaba da gigicewa ,

Tai tsoki tuno wasu matan suna da mazaje masu bibiya amma basa gyaran HQ inda itace ta samu irin su baza tai sanya wurin gyaran lungu da sako ba,

Bayan minutes tafito tai wanka a shower ta daura towel tafito,

Jamil na kwance saman bed yana latsar waya ,tunda tafito beko kalle ta ba,

Tanajin haushi taje ta kwace wayar ya dago ya kalle ta tana ture_turen lips tace"this two days ba waya ba chart gaskiya"

Yayi murmushi yace"but nima matata zan k'ira mugaisa"

Tai masa wata iriyar harara,

Yayi dariya ya mika mata hannu yace"sakamin waya ta "

Ta make kafada tace"naki"

Yace"bazaki bayar bako"

Ta gyada kai tana murmushi yayi wuff zai fizgo wayar ta gudu ya tashi ya bita suka fara tsere cikin makeken falon suna ta dariyar su,

Tagaji ta fada kan bed tana nishi ya kwanta gefen ta yana nishi fuskokin su na kallon juna,

Towel d'inta yayi kasa rabin breast dinta waje yaje ze kamo towel din ya cire,

Ta rike hannun shi tace"salla plssss lokaci ze wuce "

Tai sauri ta tashi memakon ta kabbara salla seta nufi toilet ,

Yanata kallonta yace"abida!!"

Ta juyo,yace"me zakiyi toilet?"

Ta kashe mai ido tace"alwalahhhh!!!"tajuya ta shige ciki ,

Yayi murmushi ya saka hannu cikin sumarshi yana sosawa yace "she's like me inama tawace completely"

Ya tashi ya saka riga yafita siyo musu abinda zasuci,

Tana fitowa bayanan tabude trolley ta dauko wata rigar tasaka ta yafa gyale ta kabbara salla,


Bayan ta gama ta zauna tai simple makeup lips dinta nata sheki ta feffesa turare,

Yana shigowa yaji different kamshi ya cika dakin yana ta mata murmushi ya meda center table gab kujera 3seater suka zauna kai suka fara cin abincin su

Suna ta kallon kallo musamman shi da shekin da lips dinta keyi suka dauke hankalin shi,




Karfe biyar da rabi dot Khalil ya isa bakin gidan su Mimi yaci gayu shadda ash da hula dark blue yaciro waya ya k'irata,

Ta dauka ganin shine taja tsoki ta dauka tace "har kazo ne?"

Yace"ina kofar gidan"

Tace"ganinan zuwa"

Ta kalli momcy tace"wani gajane nayi baki ganshi ba be da kyau ko kad'an kuma sona yake wai"

Mimi ta tabe baki tace"shine harda bashi number ki?"

Jameela tace"ya zanyi su Umma fa kullum kara matsamin suke kema kinsani wata rana har duka kinga ko innayi aure nasamu freedom se yadda nayi a gidana hakan baze samu ba sena auri miji dan gaula_gaula Wanda zan juya"

Mimi ta tsuke fuska tace"aure tabbb"

Jameela tace"momcy!! karki damu kanki duk dan saboda ke zanyi haka don jin dadin mu yanzu bari de na tafi sena dawo"

Mimi tace"zaki dawo goben?"


Jameela tace"kila inna samu dama"

Momcy ta yamutsa fuska jameela harta juya ta waiwayo tace"momcy ba rakiya?"

Mimi najin haushi tace"ba inda zanje"

Jameela tayi dariya ta kamo hannun ta tace"muje kigan shi hankalin ki zefi kwanciya"

Hannunta ana Mimi suka fito Khalil yayi sauri yafito a motor ya k'arasa wurin su,

Tunda yafito suka kalli juna duk da haka Mimi ba tayi fara'a ba,

Yana ta k'amshi ya tsaya gaban su yace"sannunku"

Ya dan kalli Mimi so daya yaga itama ta hadu,

Mimi tace"yawwa" a dak'ile"

Jameela tayi murmushi tace"momcy ga Khalil ,Khalil ga momcy my best friend "

Yayi murmushin jin dadi an gabatar dashi yace wa mimi "ya gida ?"

Tace"lpy lau sannu"ta kalli jameela tace "se munyi waya " ta juya takoma cikin gida ranta ba dadi,

Jameela kuma suka nufi motor ya bude mata ta shiga suka kama hanyar gidan su,

Suna tafiyar yace"ko zamuje super market? "

Tace"noo plss nasan ana ta jirana a gida"

Yayi murmushi suna fira jefi_jefi har suka isa gidan tayi masa wani kallo me kashe jiki tace"nagode se munyi waya"

Ya k'asa koda tashi ta bude motar ta fita yana ta kallon ta harta shige ciki sannan ya tafi,

Jameela na shiga gida umman ta na zaune kan tabarma ta buga tagumi jameelar na shigowa ta kalli ummar tace"Umma sannu da hutawa"ta gifta zata wuce ta,

Ummar tana kallon ta tace"jameela ya mukayi dake jiya ?kika ce yau ba inda zaki je jameela yawonnan fa inba zubda mana mutunci ba ba abinda kike "

Jameela ta tsaya tana kallon ta tace "banyi nisa ba fa inanan gidansu momcy kinsan ban wuce can"

Umma tayi shiru tayi k'uri,


Jameelar ta juya ta shige d'aki ta cire takalmi jikka mayafi ta cire kayan jikin ta tasa vest ta dora zane ta hau gado ta bude data,

Umma na zugum zuciyar ta na zafi ta tashi takoma kitchen inda take girki,


*Flash back* labarin jameela da

Please Login or Register in order to submit comment