Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sekuzo a daura aure and inde nan da 6days ne base kin medota anan ba"

Dukda a waya ne seda mommy ta durkusa tana godiya yace"bakomi"

Tabawa daddy wayar suka gaisa da sarki shima yayita godiya kuma yayi godiyar kulawa da matarshi da akayi sannan suka yanke magana zasu zo jibi talata neman auren aysha wa fahad,

Suna gama waya daddy ya kalleta yace"bana tunanin akwai mutum me kirkinsa"

Mommy tai dariya tace"tunda ya kula da matarka ba kuma yabawa danka ya "sukai dariya suka cigaba da tsara yadda bikin ze kasance sannan tatafi takawo masa abinci,

Sarki na shiga gida ya fadawa ummar aysha jin saura 6days tace"kana ganin ba matsala kuma kace ba se tadawo ba"saboda tanason ta gyara yarta,


Yace"ba matsala ni de fatana su rike amana su rike min ita sosai"

Umma tace"Allah yabasu iko"suma suka fara tattauna wannan biki na gagab lokaci daya,amma hankalinta nakan aysha da baa gyara ba gata da kishiya,

Tana samu ya tafi ta kira aysha ,aysha ta dauka tace"Umma"tai shiru,

Umma tace"aysha kina lpy?"

Tace"lpy lau Umma"

Umma tace "kinji abbunku yasa ranar bikinku keda fahad nan da 6days ayi tare da wadda zai aura?"

Aysha ta gyada kai ranta badadi,

Umma tace"kina sonshi?"

Aysha ta daga kai a hankali tace"he's gentle"

Umma ta sauke ajiyar zuciya dasauki tunda ayshar naso,

Tace"to shikenan aysha kita hakuri kinji?"

Aysha tace"to"

Umma tace"jibin idan bakin sunzo zan bada sako akawo miki zanyi rubutu a paper akan kowane magani kiyi amfani dasu a kaida"

Aysha tace"to Umma"

Umma tace "se anjima bari naje mufara shiri Allah yamiki albarka ya yabaku zaman lpy"

Aysha tace"ameen"

Umma takashe ,

Aysha tai shiru tana tunanin maganar Umma yanzu de wannan din wacce yake so ce sannan har ansa masu biki kishi ya taso mata sede tuna yadda ya nuna mata kauna dazun yasa ta danji sauki

Fahad na shiryawa ya tafi part din mommy suka zauna koda su daddy suka fadamai godiya yayi tayi duk da cewar one part of his heart tana fadamai baze iya taking care of mata biyu ba,

Suna zaune suna tattaunawa marwan ya shigo yana murna yaje ya rungume mommy,

Mommy tai murmushi ta shafi kanshi yace"welcome back mommy "

Tace "ya kake ya shiririta ananan anayi?"

Ya girgiza kai yana dariya,

Fitowar aysha ne yakatse shi duk gabadayansu kallonta suke harta daddy kallon karantarta kawai yake kuma zaai mata aure,

Tana sanye da riga da sket atamfa dark blue and black and white tasha aiki dukda batai make up ba tayi mugun kyau sosai ga gashinta ta zuboshi a gaba harya wuce breast dinta,

Fahad na mata kallon karamar yarinya yanajin tausayinta zatai zama da kishiya kuma yana kara yaba kyanta,

While marwan yana mata kallon soyayya da shaawa sosai yakejin kamar yaje ya rungume ta,

Aysha na karasa saukowa ta isa gaban daddy ta zukunna kanta kasa tace"daddy ina yini?"

Daddy yace"lpy lau daughter ya gajiyar tafiya?"

Tace"lpy lau"

Yace" madalla tashi ki zauna"

Ta tashi ta koma kan seat na gefe ta zauna,

Marwan ya kureta da ido ko kyaftawa bayayi yana harsaso yadda zatai kyau ba kaya jikinta da yadda zatai taste,

Dukkansu kallonsu ya koma kanshi yaki ko kyaftawa fahad natajin haushi bama shi ba har mommy kallon yabata mata rai wani daniskan kallo yake mata,

Mommy ta bugi kafadarshi tace"kai"

Yayi firgigit daga tunani ya kalleta ba bata lokaci bakinshi na rawa yace"mommy wacece wannan?"

Mommy tace"ehhh?"tana kallon yanayinshi

Yace"mommy inasonta sosai dan Allah kubani ita "

Mommy tace"ai bakada hankali waye zai baka aysha kana haka ,to aysha matar yayanka ce nan da 6days"

Marwan yace"eyeee!!!!?"a firgice ,

Ya langwabe kai kamar yayi kuka yace"haba mommy ya zaiyi da mata biyu lokaci daya ai sun mai yawa ni dan Allah kubani ita inasonta"

Aysha da tundazu take kallonshi tatashi ta haye sama dasauri,

Fahad ma najin balain kishi ya tashi ya fita,

Mommy tace"marwan zan bata maka rai meyasa baka da tunani ne nace maka Matar yayanka ce kana fadin kana sonta duk da haka "

Da shagwaba yace"ai inasonta ne mommy dole nafada daddy kasa baki"

Daddy daketa kallonshi yana tunanin kila shaye_shayen yafara taba mai kwalwa yayi tsoki ya tashi ya haye sama,

Marwan yafara hawaye yace"ni dama nariga nagane baa sona nace amin aure anki yanzu shi gashi mata biyu zaku aura mai"

Mommy tace"in Allah ya yadda kuwa"itama tatashi ta haye sama tashiga daki suka cigaba da tattaunawa,

Shi ko marwan ranshi bace yabar gidan ,


Fahad ma ranshi bace yake yanajin kishi da haushin marwan ga yanata tunanin taya zaisamu faseelat da zancen gabadaya kanshi ya dau caji,



Da daddare sun hadu dinner kowa na cin abinci banda fahad aysha ma tsakura takeyi,

Mommy nata kallonsu suka gama suka dawo falo gabadaya suna kallo da aysha da fahad sunata satar kallon juna,

Sega marwan a buge kamar an jefoshi yana tangadi ya shigo be tsaya koina ba se gaban aysha yayi tsaye gabanta ,

Aysha tsoro yakamata dasauri ta tashi ta haye sama da gudu,marwan yabi bayanta yana kiran"matata matata"

Fahad ya tashi da zafin rai yajawo shi kiiii ya kaishi dakinshi ya wurgar kamar ya dakeshi ya rufe kofar yakoma part dinshi zuciyarshi na zafi tana cunkushe,

Mommy ta kalli daddy tace"nashiga ukku yau ni ina iya barin aysha ita kadai gidannan kuwa?"

Daddy yace"karma kifara kibari har after bikinsu sannan ki koma aiki"

Mommy tace"imm to Allah ya shiryamin marwan ni bari ma na kira wani malami inji maganar karatun aysha saboda tanason zama midwife,

Ta kirawo malamin sukai magana gobe ne jarabawar ta bada sunan aysha yace akaita ai mata interview kawai,

Suka zauna suna ta shirye_shirye,

Fahad na komawa bedroom dinshi ya wuce ba jimawa kiran faseelat dinshi ya shigo,

Ya dauka yanajin tausayinta yace"queen"

Tai murmushi tace"my love ina yini ya aiki?"

Yace"lpy lau"muryarshi wani iri

Tai shiru sannan tace "yanaji muryarka very slow?"

A hankali yace"bacci nake"

Tace"I'm sorry bansan kafara bacci ba seda safe"takashe kiran,

Ya lumshe ido yana tunanin gobe don dole ya fada mata saboda jibi zasu tafi niger,

Yana tunanin sam baze misalta son faseelat dana aysha ba she's his first love ,ya dauki wayarshi yana ganin friends nashi suna status be cika yiba se gashi yau ya dora wata waka da SHALELE ta raira "if they'll ask me whom I love the most ,I will respond to dem my first love,she really look good to me and she love me the way I don't realize cos she love me the way I don't realize" (fans kunsan a dole ni mawakiya ce😂shiyasa na raira muku wata sweet waka me dan karen dadi fiyeda waccan sedai bazan tura a kowane group ba masu number ta kadai zasu ganta yau a status nawa se kuma yan group dina paid for all sune kadai zanturawa vedion wakar ,karkuyi min dariya fa 🤨aide da koyo akan iya bare this one tayi dadi ta turanci ce😂don't laugh at me😕)yana dora wakar ya sauka,


He don't expected mommy zata hau online yau amma ta hau setaga vedion tadade tana memetata ta girgiza kai daddy ma yagani shima seya fara tunani kar ai auren adawo ana samun problem tunda shi ga wadda yake so,

Ya kalli mommy yace"kinga status na son?"

Tace"nagani kuma nasan hakan dama"

Yace"karfa azo ana samun matsala bayan bikin azo ana dana sani "

Ta girgiza kai tace"nasan da na nasan tarbiyyar dana bashi tabbas zaiyi iya kokarinshi wurin yin adalci kuma zai so aysha sosai nangaba idan ya zauna daita yasan halinta da yanayin rayuwarta"

Daddy shiru kawai yayi,

Mommy tatashi ta leka dakin aysha ta sameta kwance can karshen bango,

Tai murmushi taje ta zauna tai mata addua ta tofa mata sanan ta shafi kanta tace"daughter kiyi baccinki ba abinda zai faru kinji? Kuma gobe son zai kaiki interview din"

Aysha ta daga kai mommy tai murmushi tace"seda safe"tafita ta kulle dakin ,

Abida kanta ne yayi ta ciwo don haka takoma gida tabar hjy Rukayya wurin alhaji,

Tana komawa ta samu yara sunyi bacci ta kaisu dakunansu ta shiga toilet ta watsa ruwa ta fito tana saka kayan bacci kenan kiran vedio call na jamil HQ ya shigo,

Ta dauka ta kwanta a bed ,

Yana ganinta fuskarshi hade yace"abida kin yadani sau nawa na kiraki bakya dagawa so kike nai hauka ne?"

Abida tace"kayi hakuri alhaji ne baya lpy nima bana lpy "

Ya rage murya yace"meya sameki?"

Tace"kaina ke ciwo kuma banjin dadin jikina"

Jamil yace"sannu dear Allah yabaki lpy sannu"

Tace"tnx "murya very slow,

Ya shafi suma yace" amma ni banji dadin ciwonnan ba wlh a matse nake sosai kamar na ci babu"

Tai karamin murmushi "ihmmm!"

Yace"plss kibudemin inga twins dina ko naji dan sauki"

Ba musu ta zare hannunta taja rigar kasa,

Jamil ya sauke ajiyar zuciya yace"my twins I missed u sosai"

Abida ta karayin murmushi,

Sannan ya kalleta yace"kinsha magani?"

Ta daga kai yace"OK kiyi bacci karna takuraki seda safe Allah yabaki lpy"

Tace"ameen"takashe kiran ta lumshe ido duk batajin dadin jikinta ko kadan,

Yau Sunday ne yaune ranar da sabeer yake aika_aikanshi tun safe yasamo wasu pills masu dauke tunani ,

Suna zaune sunata fira da zainab ya tashi yaje gun fridge ya dauko drinks da cups yazo ya zauna ya zuba drink din a kowane cup ,

Ya na duken yasa hannu a aljihu ya debo kwaya biyu ya zuba anata cup din sannan ya tashi yakoma ya zauna ya mika mata cup din,

Ta girgiza kai tace"nakoshi"

Yace"plss kisha kiji idan drinks din nada dadi zan rika sawo miki shi"

Tai murmushi ta amsa ta dan kurba ,setaji shi very sweet takara sha at last ta kafa kai ta shanye cup din sannan ta mika mai,

Yanata kurbar nashi yace"ya kkji shi?"

Tace"very sweet zaka kara sawomin "

Yanata murmushi yace"OK "

Seji tayi kamar ana janta ta bude ido ta rumtse takara budewa tace"bacci nakeji"

Yace"bacci yanzu honey?muje de mu kwanta in samu rabo na ko?"yakashe mata ido,

Ta danyi murmushi ta lumshe ido,

Ya ajiye sauran lemun hannunshi ya dauketa ya kaita bedroom ,

Yana kwantar daita yafara romancing dinta sede ta lumshe ido ta bude jikinta duk yayi sanyi kamar ba nata ba har bacci ya kwasheta ,

Ganin tayi bacci ya tashi yana murna ya cire kayanshi ya koma ya cigaba da lagudarta sannan yafara anus sex daita ,

Yayi ta juya ta yadda yake so yanajin mugu_mugun dadi shedan yakara kawata mai abun se yaji anus sex ma yafi normal sex dadi,

Sosai ya dirjeta iya inda zai iya sannan yaje yayo wanka yadawo ya rungume ta ba kaya jikinta yanata kallon face dinta yana inama zata amince su rikayi ta bayan ,


Can ana kiran asuba ya farka ya fara romancing dinta sannan yayi normal sex da ita yana cikin yi ta bude ido duk jikinta mace,

Gabadaya jikinta na ciwo especially anus dinta sede bata kawo wani abu ba,yana gamawa ya kwanta gefe yana meda numfashi yana sakar mata murmushi,

A hankali yace"sweetie wane irin bacci kikayi yau?"

Ta turo baki tace"bansaniba yanzu ma banajin zan iya tashi koina ciwo yakemin"

Yace"sorry bari naje nai miki wanka na gasa ki zakifi jindadin jikin"

Ta daga kai ya tashi yaje ya hadamata ruwa yadawo ya kaita ya mata wankan yasa mata kaya ta hau abun salla kanta nata ciwo,

Yakoma Yayi wanka yana fitowa yasamu takara bingirewa kan carpet ya kalleta yayi dariya yayi sallarshi ya shiga kitchen domin yi musu break fast,

Tare da daddy fahad suka dawo salla yana shigowa ya gaida mommy,

Mommy ta kalleshi tace"son ka shirya karfe7:30zaka kai aysha interview nan school of nurse bayan tafito zaka koma ka daukota"

Ba musu yace"to"yatashi yafita yana tunani shifa bayason matanshi surika fita ana ganinsu that's y ya hana faseelat aiki yanzu kuma ga aysha sede wannan baida choice dole ya amince,

Aysha tanayin salla tashiga wanka tafito tai simple make up tasaka doguwar riga sky blue ta yafa gyalen rigar da yake da dan girma sannan tafito,

Tana fitowa mommy na jera dining taje ta zukunna ta gaidata mommy ta amsa tanata faraa tace"ya jikinki?"

Aysha tace"naji sauki"

Mommy tace"Allah yakara miki lpy"

Tai shiru mommy taja mata kujera tace"zauna"aysha ta zauna Sega daddy ya fito shima ta gaidashi,

Mommy itama taja kujera ta zauna tafara break dinta,

Sega fahad yaiso yana sanye da kananun kaya black da sky blue yaja seat ya zauna,

Mommy ta kalli aysha tace"serve him"

Aysha ta tashi ta zuba fried Irish da kidney source da fork ta ajiye gabanshi ta hada mai tea ta aje takoma ta zauna tana tsakurar nata ,

Dandanan ta kalli falo sosai take tsoron kara haduwa da marwan jiya sama_sama tai bacci tana gudun ya fado mata

Kallo daya fahad ya mata yagane a tsorace take ya cigaba da tsakura shima idonshi jawur saboda rashin bacci da natsuwa,


Mommy ta kalleshi ta ajiye spoon din hannunta tace"son meke damunka?"

Yayi murmushi yace"mommy I'm OK na kwana ina wani aiki ne shiyasa"

Dukda tasan damuwarshi se tace"plss karika ragewa kanka aiki kanayin bacci kuma kadena damuwa da wasu abubuwa "

Yace"to mom"ya cigaba da tsakurar abincin ,

Suna gamawa suka fita shi da aysha ,shi ya bude mata tashiga ya zagaya yashiga sannan ya tada motar ya nufi makarantar,

Sunata tafiya bawanda yace komi yadan saci kallonta tayi kyau sosai sede fuskarta ba faraa,

Ya juya ya kalleta yace"kanwata kinyi kyau"

Tai karamin murmushi ta sunkuyar da kai,

Ya meda kallo kan titi yadanyi murmushi yace"ni bakice nayi kyau ba"

Ta dago ta dan kalleshi tai murmushi tace"kayi kyau sosai "

Yace"to nagode plss idan kinje makarantar ki kula da kanki kinsan baki lpy"

Ta daga kai yace"yawwa kanwata ni special ne anaji dani ihimmmm?"

Ta kuma daga kai tayi yar dariya,

Shima yayi ya cigaba da dan janta fira har suka isa,

Har ciki ya kaita ya shiga sukayi magana da malamin sannan ta wuce ta zauna jiran layi cos har an dan taru,

Shi kuma ya koma mota ya kama hanyar gidansu faseelat gabanshi nata faduwa,


Yana zuwa ya kirata time din tara saura ,

Ta fito tana faraa ta bude motar tashiga kanshi duke jikin sitiyari,

A hankali tana kallonshi tace"habibi plss mike damunka?"fuskarta ba walwala

Ya dago ya dora idonshi kanta tana sanye da after dress da alamu English wears ne kasa sosai tayi kyau se kamshi take,

Ganin idonshi jawur tace"subhanallahi my dear mike damunka?"

Ya matse lips ya lumshe ido ya bude yace"kinsan mommy taje niger?"

Tace"eh kafadamin amma miye ?bata lpy ne?"

Yayi shiru sannan yace"mommy ta dawo da yarinyar da takeso na aura banda zabi faseelat yanzu ansa rana zaai bikinmu rana daya ni kuma gobe zamu tafi niger"

Tunda yafara magana ta saki baki tana kallonshi cikin brain dinta kamar ana sokarta hawaye suna gangaro mata,

Yanayin shiru tace"why ?meyasa mommy zataimin haka ?tasan irin kishin da nake dashi musamman akanka? meyasa zatace seka aureta?"

Yanata kallonta ba tsayawa take maganar tana hawaye muryarta na rawa,

Ta cigaba da cewa"saura only 5days bikinmu sannan zanji labarin mu biyu zaa daura maka,anyi min adalci kenan ?"

Yayi shiru de yakasa cewa komi da daga murya tace"meyasa mommy zataimin haka ne? idan itace a position dina zataso ai mata haka? "

Jin tafara wasu dumumuwa yace"stop it plsss"

Da masifa tace"naki nai shirun ita zataso ai mata hakan saboda bata sona zatai hakan kawai, Nide mommy bataimin adalci ba"

Sam baya iya jurar a rika fadin wasu maganganu akan life dinshi,

Yaja dogon tsoki zuciyarshi na zafi yace"get out from my car"

Hawaye na kara zubarmata tafashe da kuka ta tura murfin da karfi zata fita hakan yakara mai tausayinta yasan dole taji ciwon hakan,

Har ta fidda kafa yayi saurin riko hannunta,

Abinda be taba faruwa tsakaninsu ba kenan ta juyo ta kalli hannun sannan ta kalleshi fuskarshi tai jawur yace......
[12/12, 6:19 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



3⃣2⃣


*GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace subhanallahi wabi hamdihi sau dari zaa kankare masa zunubansa ko da sun kai yawan kunfan kogi*



*Congratulation maman nurulhuda for completing ur amazing and sweet love story (SO) Allah yakara basira da daukaka da yawan fans se munjiki a next novel dinki (me mata biyu)*



Yace"relax plss kitsaya muyi magana"

Tana kuka ta janye hannunta tace"wace magana zamuyi nide kawai an cuceni"

Ranshi na kara baci yace "haba faseelat ki saurareni mana meyasa zaki rufe ido kirika abinda be kamata ba kinsan nima yadda nakeji kuwa?plsss ki natsu muyi magana"

Ta jinginar da kai a kan seat ta cigaba da kuka Wanda duk jikinta ke girgiza,

Yana kallonta da matukar tausayi ya dukar da kai yanajin kukanta har cikin zuciya ya dago in cool yace "stop crying plss its hurt"

Tana kuka tace"dan Allah kabawa mommy hakuri bazan iya zama da kishiya ba "

Da rarrashi yace"kidena kuka plss mommy is my mom tana matukar sona tana nunamin kauna nima dole naso farin cikinta bani da zabi shiyasa na amince da bukatar ta, ki kwantar da hankalinki inasonki sosai bazan juri ganinki cikin tashin hankali ba"

Ta dago tana kallonshi hawaye na cigaba da tsiyaya a idonta,

Yana kallon fuskarta yace"u r my first love my choice I love u I really do kidena kuka"

Ta sunkuyar da kai sannan ta dago ta kuma kallonshi tana cigaba da hawaye tace"idan mommy bata sona ya kamata mu hakura da juna ka auri zabin mom din ka na auri zabin kawu"

Tunda tafara magana yake mata wani kallo zuciyarshi na zafi yace"dama zaki iya rabuwa dani ?zaki iya rayuwa da wani bani ba ? Ina duk son da kike cewa kinamin ?"

Ta girgiza kai,

Ya lumshe ido ya bude yace"kiyi hakuri faseelat ki dau hakan a kaddararmu nima inajin abinda kikeji "

Ta share hawaye da hannu wasu suka kara zubowa tana gogesu tace"yanzu tafiya zakayi?"

Ya daga mata kai ya ciro handkerchief ya mika mata,

Ta amsa yanata sassanyar kamshi ta share hawaye taja majina tace"Allah ya kiyaye"tanajin tausayin kanta

Yanajin tausayinta yace"kiyi hakuri"fuskarshi ba walwala,

Takara kallonshi yanzu zasu rika sharing dinshi ne da wata duk burin data dauka da mafarkinta ya rushe,

Jin wani kukan ya kara taho mata yasa ta bude mota ta fita ta shige gida da gudu tana kuka,

Yabita da kallo har tashige ya dukar da kanshi a sitiyari ya rasa meke masa dadi duniya ya dago ya tada mota ya nufi wurin buga IV daganan zai wuce office before aysha tagama interview dinta,


Faseelat nashiga gida tana kuka ta wuce dakin Ummi ,ummi na zaune ta mike kafa tana hutawa faseelat tafado dakin taje ta kwantar da kanta jikin Ummi tana kuka,

Hankalin Ummi ya tashi tana matukar son diyarta ta dago kanta tana tambayar"faseelat miyasameki?"

Tana kuka tace"ummi nashiga ukku na"

Ummi tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun bazaki shiga ukku ba faseelat "

Faseelat na cigaba da kuka tace"Ummi fahad mu biyu zai aura mommyn shi tadawo daga Niger da wata yarinya tace dole seya aureta"

Jikin Ummi yayi sanyi bata taba zama da kishiya ba amma sosai take tsoron ta bare kuma yan niger ita kawai yan Niger basuyi mata ba duk matan da take gani da jin labari yan can to sune mowar gida su akeso sune na gaban goshi da mota,

Ta jinjina lalle aiki ya sameta tafara sharewa faseelat hawaye tace"yi shiru kidena kuka "

Faseelat tai shiru sede hawayen ana gogewa wasu na zubowa ,

Ummi tana goge mata tace"kina sonshi aiko?"

Faseelat ta daga kai,

Ummi tace"to ki dena kuka zanyi iya kokarina inga bata fiki a komi ba ki kwantar da hankalinki kinga shima yana sonki kuma wajibi ne ya ma uwarshi biyayya kiyi hakuri kidena barnan hawayenki ki dage yin abinda zai amfaneki ba kuka ba da baze amfaneki da komi ba"

Faseelat ta daga kai

Ummi tace"kitashi kije ki kwanta ki huta kuma ki kara dagewa gyaran jikinki"

Faseelat ta tashi ta tafi dakinta ta haye bed tai kwance tana tunani tana hawaye yanzu duk buri kanta na banza ne bazata taba kallon fahad ta kirashi mijinta ita kadai ba sosai abun yake kona mata zuciya

Ummi kuwa tashi tayi tafita taje ta kara sawo wasu kayan matan don kara gyara diyarta,

Karfe 10 da wani abu a gidan su mansura ,mansura na daki kwance tai wani fari fauu ta rame kunsan me kiba idan ya rame ba rama sosai ba yanayin kyau ,to itama sosai tayi kyau sede ita be mata ba kunyar kanta take ko duba madubi tayi sosai takejin haushin kanta har bataso tafita waje don ko wasu basa ganeta duk unguwa sun san tafara bleaching suna cewa da sliming,

tana kwance mama ta shigo dakin,

Shigowar mama yasa ta tashi zaune ta sunkuyar da kai ,

Mama na kallonta da tausayi tace"mansura haka zakita zama baci basha?ko kema so kike ki mutun kibi fatimar?"

Mansura ta girgiza kai,

Mama tace"eh mana duba yadda kika bi kika kare kirika cin abinci mansura wahala ake gudu kar wani ciwon yaje ya kamaki"

Mansura tace"mama banjin dadin abincin ne"

Mama na jin tausayinta tace"to tashi ki shirya kije ki siyo kayan tea koshi kirika sha"

Tace"to "

Mama tace "tashi kigani anyi rai ba cin abinci tashi kisa hijab dinki"

Mansura ta tashi ta nufi gun akwatin ta,

Mama kuwa ta fita ta koma daki duk da batada kudi amma car ta fiddo 3k mansura na fitowa ta mika mata ,

Tana ta dari_dari don ko kadan batason fita ta amshi kudin ta fita,

Wani babban super market ta nufa tana tafiya a hankali jikinta sanyaye,

Tana zuwa shiga wani matashi yasha babbar riga yazo zai fito saboda saurin da yake saura kiriss ya bugeta,

Tai saurin kaucewa tana kallonshi,

Mutumin ya tsaya yana mata kallon kasa_kasa ,ganin abun bana kare bane yasa ta wuce ciki dasauri,

Shi ko thermocool kallo daya yayi mata yaji yana mugun sonta da shaawarta yana ta tunani yaje bakin motor yayi tsaye yana jiran fitowarta,

Waye thermocool?

Sunanshi shine jafar babban dan kasuwa ne sananne bangaren electronic yana da matsayin best consultant a thermocool company yana da super market da dama harda na electronics Wanda suke kawo kayan company thermocool zalla shiyasa sunan sa jafar ya bace ya koma *thermocool* shi din akwai son mata musamman farare yanason farar mace kyakkyawa wannan yasa duk matansa fararene matansa su ukku ya auresu babu dogon lokaci tsakani dukkansu jajir suke ga farinsu gana mai ,baida matsala bangaren kudi ko nawa yana bawa matanshi suyi hidima su kuma gyara jikinsu wannan yasa gasa sukeyi wurin ado da Jan raayinshi dukda ba gidansu daya ba, sedai matsalarshi daya idan ya auri mace bata zuwa koina ba biki ba suna ba jaje se ziyarar iyaye shima se a kwashi fin wata sannan ya amince ,kuma idan sukayi ba daidai ba tsaf yake zane mace shiyasa suke mugu mugun tsoronshi basa yin abinda baya so suna kafa_kafa ,sannan bayason yawan haihuwa bayason da kinzo ki haihu ya fiso seyasha amarci sosai sannan be yadda da kin yaye ki dauki wani cikin ba dole se kinyi planning kokinaso ko bakiso inde kinason zaman lpy ,baya ga Wadannan beda wata matsala,

Zai kai 38 baki ne amma yana dan shafe_shafe shiyasa be zama wulik ba beda wani hanci dumeme ne beda wani kyau da zaa kirashi amma dukda haka matanshi na sonshi cos yana badawa a haka suke tarairayar abinsu,

Yana bakin motor mansura ta siyo kayan tea ta dawo ko kallonshi batai ba batama San dashi ba kanta kasa ta nufi gida,

Shi ko yanata bin bayanta da kallo yashiga mota yabi bayanta ,

Batasan dashi ba har ta kai gida ta na zuwa ta cire hijab tafito zata dora ruwan tea din don tasha,

Shi ko yana zuwa bakin kofar gidan ya fito ya gyara babbar rigarshi golden color yayi tsaye yana jiran yaron aikawa kiranta,

Yana tsaye wani yaro zai wuce ya turashi cikin gidan kiranta,

Mansura na hada ruwan tea mama na tsakar gida tana tsintar wake yaron ya shigo yace"ana sallama da mansura"

Gaban mansura yabada dumm tana kallon yaran ,

Mama ta kalleta ta kalli yaran tace"je kace gatanan zuwa"

Ya fita yaje yafadawa thermocool ,ya ciro 500 sabuwa dal yabawa yaran ,yaran ya gudu yanata tsalle,

Thermocool ya gyara zaman riga yana jiran fitowar mansura beauty🤣,

Mansura ko Yaran na fita ta kalli mama ta marairaice fuska,

Mama tace"yi hakuri kije kiga waye"

Badan taso ba ta dauki hijab ta fita tana ganin duk Wanda yazo gunta yanzu to farinne ya debeshi ita kuma da wata ya kare ba ita ba sake wata injection din ,

Tana fita taga thermocool kanta kasa taje ta tsaya gefen motar ,

Yana cigaba da mata kallon kasan yace"barka da fitowa "

Tace "ina kwana?" Cikin sanyin murya

Yace"lpy lau ya mutanen gida ?"

Tace"lpy lau"

Yace "da farko de ni sunana jafar amma anfi sanina da thermocool ina zaune a rijiyan lemu ina da mata ukku da yara hudu"

Mansura tai shiru tana saurarenshi,

Ya cigaba da cewa "yau cikin Allah naje daya daga cikin shagunana ashe rabon na hadu da kyakkyawar mace me kunya da kamun kai ne"

Ta deyi shiru,

Yace"kallo daya nai miki naji inasonki ki zama matata ta hudu "

Mansura ta dago ta kalleshi se murmusawa yake fuskarta murtuk gabanta na faduwa

Please Login or Register in order to submit comment