Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

juna ,a kankanin time duk kayan jikinsu sukabar jikinsu jamil ya kwantar daita kan kujera yana kasa yayi kneel down yana kaiwa kowace gaba tsotsa ,hakan be masa ba ya tashi dasauri ya dauko yoghurt yazo ya zuzzuba mata ajiki itade idanunta a lumshe brain dinta bata aiki samm ,

Salon daya faramata ne yasata ware ido ta cije lips numfashinta nafita dasauri jamil yanata bin jikinta koina yana tsotse yoghurt din batare dako kyama ba hannunshi daya yana kasanta yana fingering dayan kuma yana kan gashin kanta yana shafa yayinda halshenshi keta aikin tsotsa bakinshi na fitar da groan hancinshi kuma na fitar da nishi ,(alhaji nura kaga takanka duk an tsotse maka matar😂)

Kamar zata shide takeji numfashin datakeyi Neman daukewa yake dakyar ta daga hannu tadora akan sumar jamil tana murza da karfi tana magana "stop it jameel ....I will die ...plss stop it"

Hakanma seya kara masa himma yakara dagewa tsotsarta yana kara shigar da yatsun shi ciki,

Tafara sambatu"ohhhh my god plsss don't eat me all... ahhhhhh!!!"

Ta meda hannu kan damtsenshi ta rike gamm tanata numfashi da sambatu tai released jin tanata ambaliya yasa ya fiddo hannun shi jage_jage dasauri ya jawo kafafunta ya rikesu ya shigeta da karfi, tabude ido jin abun har koli sosai take mamaki shi karami da kananun shekaru amma da big.... While ga alhaji nata babba amma da karamar penis,

Ya cigaba da sex daita a tsaye yanata groaning tana tayashi haryayi released yana gama tsiyayewa yayi saurin meda baki gun yana tsotsa ,

Hankali tashe itada hartayi released na biyu tace"a'a'a' jamil noo plsss nagaji dan Allah kabari"

Seda yadan dara be jira ba ya cigaba,tanata kokarin janye jikinta yana riketa koya akai se naga tai shiru ta lumshe ido tadena kokarin zarewa shi ko ya cigaba da abinda yakeyi,ganin abun bana karewa bane yasa nabarosu amma nasan yau kam ba bacci kara'i zaai,



Gidansu faseelat na nufa nasamu tana kwance tana rike da waya tana waya da alhaji nura,

Murya kashe tace"gobe muna da dinner kawata zainab da muke teaching tare zatayi aure muna da hidima danma ni bansamu naje anyi dani ba saboda banson zirga_zirga"

Muryar alhaji nura a sannu da pleading yace"dear please karkije ina kishinki banaso ana kalleminke kibari kinje walima ta mata zalla"

Faseelat tai dariya me sauti tace"dear kasan ni takace kai kadai kuma kaga dole naje ina cikin best friend kayi hakuri plsss"

Ya sauke ajiyar zuciya yace"toya zanyi amma plss karki dade nifa da munyi aure ba zuwa dinner kowani event fita ma ba koina ba saboda ina da kishi musamman akanki dana keso fiye da komai a duniya"

Tai murmushi"ehen nagode dear ni bani daga cikin matan dakeson zuwa events wannan ma dole ne so baka da problem"

Yace"to bari na barki ki kwanta ki huta"

Tace"kash!! Dear kamar karmu rabu Allah de yakawo ranar da zamu zama ma aurata mu kwana tare muna musayar numfashi "

Dadi ya mamayeshi yace"ameen ameen dear"


Tace"bye kai bacci lpy"takashe kiran ta rumtse ido tana tunanin nanda 3wks gatacan ta auri alhaji nura tunda bata da kowa nankusa da take gani seshi tunda akwai kudin akwai soyayyarta a ranshi amma de tafison mijin novel Wanda ya tara komai ,bata gama tunani ba taji message ta dauki wayar tana tunanin good night tasamu daga wani masoyinta ta bude Sega alert 200k daga alhaji,

Tai dariya tana duban kudin tace"nagama da mutumin nan fa "

Tanata faraa tace" bari kagani "ta danna masa kira ,yana zaune yana shan coffee ya dauka ,

Tai murmushin me sanyaya zuci tace" dear kudin miye?"

Yace"gift from me kiyi li k'e"

Ta kara murmusawa tace"wai baka gajiya ne ?kullum kanata kashemin kudi sunyi yawa dear"

Ya saki murmushi yace"I love u faseelat kudi bakomi bane wurina inaji har zuciyata zan iya cirewa nabaki"

Ta babbake da dariya tana dariya tace"a,a dan Allah kar a cireta abarta for me don ta cigaba da nunamun kauna"

Shima yayi dariya ,

Ta rage murya in low tone tace "nima inasonka dear fiye da komai a duniya nagode Allah yakara budi"

Zuciyarshi na narkewa yace"ameen sleep tight "

Tai murmushi takashe kiran,ta cigaba da tunani,

Tana kashewa kiran Hjy Rukayya ya shigo ya dauka bawani sauke murya yace"hello "

Hjy Rukayya muryarta sanyaye tace"alhaji inafatan kana lpy"

Yace"lpy lau ya akai?"

Ta girgiza kai tace"yara keson su gaisa dakai sunata missing naka haryanzu baka kira kace abasu ba"

Ya rumtse ido don shaf ya manta yace"sorry sorry aiki yamin yawane kibasu ina boy bashi"

Boy na zaune jikinta sauran yara duk sun zagayeta sunason suji muryar daddy ta daurawa boy,suka cigaba da ansa daya bayan daya bayan sungama kafin ta amsa tai masa seda safe yakashe tabi wayar da kallo ranta na suya suka tafi suka kwanta,


Gidansu Aliyu na nufa time din dare yayi nasamu yana kwance falo hannun shi biyu kan joy dinshi bacci ya daukeshi ita kuma tana bedroom kwance tanata baccinta wannan ya nuna mun haryanzu yanata daurewar yana bata hutun ,


Sena wuce gidansu mansura kusan biyun dare amma tana zaune kan praying mat tana ta istigfar tana zubda hawaye daga gani tashin hankali baze barta bacci ba,



*************


A Niger aysha da pic din fahad bacci ya dauketa batare da shirin baccin ba ganin tayi bacci yasa mommy zuwa tashin ta takoma kan bed ,sede tana zuwa tasamu pic din fahad akan screen din wayar aysha,

Tai murmushi sosai tafara tashinta,aysha ta bude ido tai sauri ta kashe wayarta taje ta kwanta ,

Mommy tai kamar bata ganiba taje ta kwanta itama,cikin dare aysha tatashi mommy ta rakata tayo alwala tazo tayi salla takoma ta kwanta,





Washegari jumaa jumaatu babbar rana ranar da bawa kan bida kan samu,



Tun gari beyi haske ba kira yashigowa me martaba daya daga cikin aminansa dayasa bincike akan fahad,

Ya dauka suka gaisa bayan gaisuwa dattijon yace"amin afuwa na kira tunda safe akan maganar yaron Dr ne nima nasa anyimin dogon bincike akanshi maza da mata nayi matukar jindadin labarin da suka kawomin shiyasa nakira tun dawuri nafada maka,yaron natsatstse ne beda matsala baya da ko fada irin na maza kowani abu maras kyau duk inda akaje inba yaboba ba da addua ba abinda ake masa,yana da tausayi shiyasa yake tausayin marassashi kona kasa dashi ,babban abun yabawar shine biyayyarshi ga iyayenshi yana biye dasu sau da kafa shiyasa suke alfahari dashi ,matsalar daya ce kanenshi beda natsuwa shaye_shaye bin mata duk yanayi wasu ma suna cewa guy ne,sede inaga hakan ba matsala bane tunda bashi zaa bawa Matar ba fahad de lpy lau dana binciki wata Dr tace watarana sunga abun mamaki anyi accident kan hanyar zuwa Kaduna mata da maza duk sunyi daidaya wata mata duk jikinta awaje kayanta sun yayyage anyi tsaitsaye anata daukar vedio da pic ,yazo wucewa yafito yaga abinda ke faruwa dasauri ya nufeta kamar ze kuka ya zare rigar yadi dake jikinsa yasawa Matar dake zaune tanata nishi hankalinta ba jikinta ba, yana kuma sa mata yajuya ya tafi dagashi se vest Matar tacemin tadade tana tunanin abun setaji inama danta ne, baya ga tausayi yasan darajar mace,ina bada shawarar bashi aure saboda cancantarshi"

Sarki yaji dadi sosai yace"naji dadin labarin nan ina kuma godiya zan karayin shawara"

Dattijon yace"Allah ya tabbatar da alheri" sukai bankwana yakashe,

Sarki yayi shiru yashiga tunanin waye yana kan tafiya ze cire rigarshi yasakawa mace ai sede daidaya don yanzu da anyi accident buri de a dauka awaya in antafi asibity acanne ma zaa sakewa mutum sutura inda bukata,

Be gama tunani ba wani kiran yashigo ya dauka shima good labari ne akan fahad mutumin yace yasamu labarin fahad na cikin tafiya mistakenly wani dattijo yazo wucewa motar fahad ta shafeshi goron dake cikin tray din hannun tsohon ya watse haka fahad yafito dasauri dukda ba laifinshi bane yarike tsohon ganin beji ciwo ba mutane nata tsintar goron suna sawa a tray yaje yasa hannu aka kwashe dashi yayita bawa tsohon hakuri yakuma bashi kudade masu yawa, yace "yaron de yanada zuciya kyakkyawa kuma yasan girman tsoffi"

Sarki yakara jindadi sosai har seda yadau waya yakira ummar aysha tana zuwa yafara bata labarin medadi,

Taita murmushi seda yagama sannan ya nisa yace"idan de har Dr zata nemi aysha tabawa lafiyayyen danta dukda tasan tana da matsalar jinnu mu meze hanamu kin amincewa da nagartaccen danta"

Umma tace"gaskiya ne ni inaganin Allah ne yaso hakan shiyasa ma kuka hadu da Dr din har kuka fahimci juna"

Sarki yace"naba shi aysha duk time da Dr tadawo zan sanar daita"

Umma tai murmushi tace"Allah yasa hakanne mafi alheri yakaimu time"cikin farin ciki suka cigaba da tattaunawa,








Alhamdulillah kutayani murna blood sis dita ta haihu twins mace da namiji 😍Ku musu addua plss dafatan Allah ya bata lpy.


[11/22, 9:35 AM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



2⃣1⃣


*GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya kare mutuncin dan'uwansa musulmi Allah ze kare fuskar sa daga barin wuta*



*special page for u hajja faty kiyi yadda kika so naki ne halak malak*



A Nigeria
Su abida basu rumtsa ba jiya da daddare saboda kwana sukayi suna sex da tsotse_tsotse hakan ya gajiyar dasu tunda suka samu sukai wanka sukai salla suka baje a gado dukkansu bacci ya kwashesu,


Shi ko kawu manu a jiya yakaiwa Khalil good news da yarasa ina zesa kansa don dadi ya kira jameela yafada mata da kuma cewar zezo gobe da safe kuma ta amince da hakan,

gidansu mansura tunda tai salla tai wanka ta shirya karfe 7:20 tafito ta leka dakin mama ta gaisheta ,

Mama ta amsa tace"lpy lau ina zakije haka?"

Mansura muryarta har ta shake idanunta na zogi saboda kukan da tasha, murya shake tace"ban lpy ne shine zanje asibity"

Mama tace"to Allah yabaki lpy sekin dawo amma sekin rage kukan nan mansura Wanda de ya mutu ya riga ya tafi baze dawoba kiyi hakuri kirika mata addua "

Ta jinjina kai tatashi tafita ta tari adedeta bata tsaya koina ba se asibity,ta siyi kati ta zauna jira,

Kasancewar tayi sauko dandanan akazo gunta tatashi tashiga ciki jikinta a mace tana hada kalaman da zata fadawa likita,

Taja kujera ta zauna tai shiru ,Dr yana ta rubuce_rubuce ya dago ya kalleta ya meda akan rubutun dayake yace"meke damunki?"

Tai shiru jikinta na dan rawa zuciyarta na harbawa,


Ya sake memetawa kanshi duke"meke damunki?"

Tace"am..am..am"am din datayi yawa yasa Dr yadago yana kallonta,

Ta cigaba "am..am."

Ya katseta "relax ki natsu kifadamin abinda ke damunki"

Bakinta na dan rawa tace"dama na..naje anmin alluran bleaching yanzu kuma banason nai farin shine nakeso dan Allah amin wacce zata hana nayi farin kowani magani"

Dr namiji magidanci me shekaru a kalla 45 yayi ta kallonta yarasa gane meyasa yanmata keyin bleaching yace"meyasa kikeso kiyi fari?"

Tai shiru domin ba abun fada,

Yace"meyasa kikaje akamiki allura batare da tuntubar consultant ba? ya kamata kafin kiyi kisan illolinta da kuma wasu abubuwa game daita,and ni banga dalilin da yakesa kuna bleaching ba ko kun raina kyau da halittar da Allah yamaku ne ko shaawa oho,amma kamar irinki mezesa kije ki bleaching keba mummuna bace yanzu idan kikai fari ya zaki koma?"

Ya numfasa yace"kinyi kuskuren yin allurar bleaching domin in anyita ba wacce zata kasheta ta hanata aiki,yanzu dole sede ki hakura kiyi farin in adadin wacce akamiki aikinta ya kare zaki dawo kamar yanzu"

Mansura ta share hawaye da suka zubomata tace"dan Allah Dr katemakamin"

Yace "bawani temako dazan iyamiki sede bansaniba kosu Dr dasuka miki alluran suna da me karya ta ko hanata aiki"

Ta sadda kai tanajin bakin ciki ,

Batare da rubutun komi ba ya ajiye file dinta ya kalleta ya tana zaune yace"in kinfita ki kiramin nabeela habibu"😂(Sarauniya)


Ta daga kai tatashi ta fita, tana fita yaja tsoki yace"u r not serious mata"


Mansura tafito idanunta cike da hawaye tana mammatsatsu tana medawa tana ta karayin danasani ta fita asibitin ta kuma tarar me napep ta hau yakaita gidan madam me allura ,

Ta shiga da sallama madam na tsakar gida tana hadin zobo tana ganinta tace"a,a karki karaso fita kibarmin gida karkizo ki dagulamin lissafi kamar jiya"

Mansura tace"don Allah madam ki temakamin karnai farin dan Allah "

Madam tace"nace kifita, kifita don uwanki da ubanki"

Mansura ta juya tana hawaye tahau napep se gida,tana shiga tawuce dakinta ta haye gado tai kwance ta cigaba da kuka,

Mama dataga shigowarta da kuka ta biyota tana tsaye tace"lpy mansura harkinga likitan?"

Ta daga kai ba tareda ta dago ba,

Mama tace"me yace?"

Mansura na kuka ta dago tace "mama naje ganin likita ne don nasamu yamin allurar da zesa karnai fari amma yace dole senayi"

Mama ta girgiza kai tace"halinki seke mansura halan zaki kare rayuwarki da shine seki jira har watan ya kare "

Mansura tace"in na mutu fa kafin time din ga Fatima nan tatafi ba ciwo ba komai shine yabani tsoro "

Mama tace"toyazakiyi tunda kinriga kinyi kiyi hakuri har tayi aiki tagama"

Mansura ta cigaba da kuka zuciyarta na ciwo daga jiya zuwa yau harwani rama tayi ,mama na tsaye tace"kiyi hakuri karkijawa kanki ciwo ki kwanta ki dan huta kuka tunjiya haba"

Mansura ta rage volume na kukanta ,maman tajuya tafita don karisa aikinta,


A hotel
Jamil HQ ne yafara farkawa ya kafe fuskar abida da ido yana tuna lagwadar dayake kwasa lalle mata suna suka tara kowace da nata taste din wata sede a kirata mace kawai amma mata na inda suke,

Ina ma matarshi ta zama kamar abida yarsiririya yar dede me tarin niima da sweet HQ Sam bazeiya dena yabamata ba don yaji dadinta fiye da tunani,

Ya saki murmushi tuno yadda jiya taita dukanshi ya sauka tana nishi ,shi kanshi yasan yayi aiki sosai ajiyan baze tuna time dayayi sex me tsawo irinsa ba ,

A hankali ya dauko hannunsa ya dora ya tsantsa akan karan hancinta ya taho dashi harzuwa bakinta yatsaya kan lip din yanata wasa dashi,

Ta yamutsa fuska ta turo lips duk cikin bacci tana dukunkune a bedsheet ta sauke numfashi ta cigaba da bacci,

Numfashin nata yaji da zafi sosai yakai hannu kan wuyanta yaji zafi ,ya dauke yadora hannu abaki yana mamaki a zuci yace"my ragguwa hardasu zazzabi"

Shima yanajin jikinshi ba karfi yatashi ya nufi toilet ya sake brush yayi wanka da ruwan dumi sannan yaji dama_dama, yafito yana tsane jiki ya kalli abida tana ta bacci ya kira akawo masu breakfast ya meda kayanshi cos bezo da wasu ba,

Few minutes aka kawomasu breakfast shaf_shaf ya zauna yayi yatashi ya dauki keys yafita ,boutique yawuce yasiyo kayan da ze kara rikita abida dasu cos shima yasan yanayin kyau in yaci gayu sannan ya siyo mata drugs yadawo,

Kusan 1hr yanata tunanin ze samu har ta tashi amma ya sameta kwance har time din tana bacci,

Yaje ya ajiye kayan ya cire na jikinsa ya saka wadanda yasiyo yakara fesa perfumes sannan ya haye gadon yadan yaye blanket din kadan yadora hannu a fuskarta yana murzawa a hankali,

Can cikin bacci taji tadan bude ido kadan idanun cike da bacci ya saki murmushi yace"sannu my sugar" ta turo lips ta kulle ido,

Yasa yatsa ya dan kware ido daya yace"kitashi kisha magani"

Ta sake turo baki a hankali tace"plsss bacci nakeji"

Yace"sorry uhmmm baki lpy yakamata kisha magani sannan seki kwanta ki huta "

Bakinta a ture tace "jamil baka kyautamin ba inajin kamar banda ruwa a jikina "

Ya danyi murmushi ya shafi gemu yace"ni da nai miki karin ruwa nine fa yakamata nace haka"

Tai kamar zatai kuka tace"duk jikina yayi sanyi kamar ba nawa ba"

Yayi dariya yace "sannu yanzu zan miki wanka na baki abinci ,drugs sannan nagoyaki harse kinyi bacci my sugar" yakashemata ido,

Murmushi ya kwacemata Wanda yasashi kara sakin murmushi ,ya kamata yafara tubeta yanata kwanaren ya shafo nan yayi can yana lashe lips, ta rike hannunshi ya kalleta tace"barshi zan iya da kaina"

Yace"meyasa saboda karnace inaso"

Tace"a,a ina iyawa ne"

Yace"haba my bride nabari kuma da munshiga toilet zanfito"

Tai shiru ya karasa cire mata ya dauketa ya kaita toilet yahada ruwan wanka yasata ciki ya zukunna bakin bathtub din yana kallonta,

Idonta tarr akanshi kayan dake jikinshi sun matukar yi mata kyau tace"tnx jamil"

Ya girgizakai yace"Imm_imm my abida ni zanyi godiya kuma zatafi dadi a gado"ya karasa da murmushi,

Tai dariya tace"Allah a,a nida kai kuma se gobe da safe na bankwana"

Ya nuna kanshi yace"ni abida tunyanzu kinfara gajiya dani"

Tai murmushi tace"bahaka bane jamil ni bansan ana gajiya da sex ba se jiya nagaji banajin zanji desire a yau din"

Yace"zakiji kuwa kisamu ki karisa wankan ki kirani naxo na medaki bedroom na miki makeup na baki drugs"

Tana murmushi tace"dama kaiya makeup?"

Yace"badole na iya ba ina tare da mata"

Ta bata fuska kishi ya taso mata tuno fa mata goma yayiwa haka maybe fiyeda hakan ma,


Ganin ta hade fuska yasashi yin dariya yace"my abida a can baya ko amma a yanzu aikece kadai daga ke na rufe kofa"

Ta harareshi yatashi yafita ,

Ta turo baki fuskarta ya mutse tafara wankan jikinta da zazzabin ta samu tayi tafito tabude kofa,

Jamil da already ya fiddo kayan da yakeso tasaka jin bude kofa yasa yataso memakon ya dauketa se kamata yayi ta langwabe kai jikin kafadarshi harsuka karasa bakin bed,

Ya dauko karamin towel yafara tsanemata jiki yanata mata sannu tanata binshi da ido tabbas alhaji yana da kula inbasu lpy amma beda time din tsayawa yabaka much kula har haka wanka dasauransu,

Jamil ya shafeta da lotion da turaruka yasa mata kaya ya rungumeta yana feeding dinta ,

Tai lamo dinta jikinshi haryagama yabata drugs ta lumshe ido hannunshi kan gashinta yana shafawa ,tace"inason na karanta novel da nake karantawa kullum idan anturo nasan yau ma anturoshi"

Yace"novel kuma my abida ki kwanta kihuta saboda anjima"

Tace"ka karantamin plss semu kwanta"

Yace"angama sugar" ya dauko wayar tana jikinshi yafara karanta mata littafi me dadin karatu *yayan gata* na hazikar marubuciya gwana feaner Matar soja,

Tana jikinshi yanata karanta mata ma bacci ya dauketa ya gyaramata kwanciya shima ya kwanta don kara samun Hutu,


Tunda safe Khalil ke faman kiran layin jameela sede switch off ,duk ya kosa yaji yata tashi ,itako jameela yau tunda asuba takara korawa saboda bacin rai datake ciki Mimi na fushi daita takasa gane Ita ba ajin Khalil bace zatai hakanne don jindadinta amma takasa fahimta jiya ta kirata da dare amma tana ta fada da daddare tasha amma dayake tana cikin bacin rai da asubar ma seda tasake korawa Sam_Sam batason tadawo cikin tunaninta,


Har 12pm Khalil ya shirya ya nufo gidan dan yasamu ganinta koze samu natsuwa,

Yana zuwa bakin kofar gidan yasake kira shiru ,ya samu yaro yatura gidan,

Yaron nashiga yace"salamu alaikum wani mutum na kiran jameela"

Gaban Umma yafadi ta kalli lungun dakin jameela ta meda kallo gun yaron tace"je kace bata nan"

Yaron yajuya ya tafi Umma takoma dakin akaro naba adadi ta leka ta window jameela na kwanciyarta da rigar bacci tai daidaya tanata bacci ,

Umma ta girgizakai tace"akwai matsala kuwa tun baaje koina ba za aita karya da fita yagane yawo gareta"tajuya takoma ta cigaba da hidimarta,

Yaron na komawa yafadawa Khalil batanan ,ran Khalil badadi yakoma cikin mota ya tada yatafi,



Seda rana kusan 2pm sannan jameela tafito daga Ita se rigar bacci a jikinta direct kitchen ta nufa ta dauko warmer din abincinta da plate kannenta sunata kallonta takoma daki ta zuba taci tasha ruwa sannan tabude waya ta kira mimi taita ring sannan ta dauka tai shiru,

Jameela tace"momcy kiyi hakuri ki yarda dani wlh saboda jindadinki zanyi haka"

Muryar Mimi very low tace"najiki se anjima"

Jameela tai saurin cewa"wai momcy ya kk so nayi ko baki yarda dani ba bakisan fa iyakar takurar da fadan dana ke sha ba "

Mimi tace"bazan ganeba din saboda hakanne zaki yarda kizama katifar wani kato Wanda ko kyan fasali bedashi in kkce bakiso zaa doramiki shi dole ne"

Jameela tanata jin haushi in zata biyewa burinta itama aise mijin novel amma ta hakura saboda jindadinsu Ita kuma taki ganewa ranta adan bace tace"to shikenan don nazama katifar katon nakeson auren"takashe kiran tare da Jan tsoki,

Takoma tai kwance tana tunani gabadaya wani farinciki ko walwala bata samu a gidan amma dataje gidansu Mimi ta samesu hankali kwance ,itama fa setabar wurin takurar takoma inda zata wala Ita kadai tayi yadda takeso,

Tana ta tunani takara daukar wata kwalbar takora tanata tande lips tana lumshe ido ta saki murmushi ta dauki wayarta daketa ring khalil na kira tai tsoki ta kashe ta,


Se 3 su jameel suka tashi sukai salla sukaci abinci dukkansu sun wartsake daga gajiya suna gama ci yajata kan bed suka fara rikita juna,

Abun yabawa khaleel mamaki seda yasha kira dakyar yasamu tashiga kuma an tsinke karde jameela ta sauya mind dinta akanshi ? Yace"ina jameela tawa ce ni kadai"ya cigaba da kullawa da warwara akan miye yake faruwa Yaita kwatanta kira shiru har laasar,


Suko su jameel sunata dirzan juna dayake angamune tuni suka rude sunata aiki ba tsaiko se bayan laasar sannan suka samu kansu yayi kwance ta dora rabin jikinta kanshi suna kwance,

Idonshi lumshe yanata tunani kamar daga sama taji yace"abida dama zaki kara kwanaki fiye da biyu banason rabuwa dake"

Tana kwance akan kirjinshi tace"kwana biyu ne zanyi amma duk time da kakeso ka kirani zanzo koda mintuna ne"

Yace"sugar haduwa dake ai sede kwanaki"

Tace"kar kadamu a sannu har sati wataran mayi"

Ya rungumeta yana murna ,

*******************

Gabadaya yau din shirye_shiryen dinner ta kawar faseelat zainab da abokin fahad sabeer akeyi,


Tunda faseelat tai Maghreb ta zauna tsara kwalliya tasa wannan tai wannan ta bata time sannan tasaka doguwar rigarta red da black head tasa flat shoes dinta ta tsaya takara gyaggyarawa se walkiya takeyi tasha kyau sosai tasaki murmushi Takara duba jikinta sede rigar ta matseta amma bazata saka veil ba kartayi wani iri,

Tana duba agogo taga karfe takwas saura tasan kafin taisa har amfara ta suri makullin mota da waya tafita ,

Tana fita ya omer na fitowa yabita da kallo daga sama har kasa fuska daure yace"ina zakije da wannan arniyyar rigar data fiddo miki komi"

Ran faseelat bace tace"dinner zainab zanje kuma ni dress dina lpyarshi lau yaya "

Yaja tsoki yace"da Allah jeki dauko veil kuma karki sake kikai 9 awurin 9dede tai miki a cikin gidannan"

Faseelat kamar zatai kuka ta kalli Ummi data fito tana kallonsu,Ummi tai mata alama da ido akan tai shiru, tana turo baki takoma ciki tabude wardrobe dinta tai tsaye tana kallon veils dinta,

Ta rasa na zaba tanata dubawa tasamu wani veil na sari yanata walkiya dogone sosai ta dorashi daga kugu zuwa saman kafada seyayi kamar Indian dress ta kalli agogo 8:10 ta girgizakai fuskarta murtuke tafito tana sauri amma cikin zuciyarta tana tunanin ze meda ita ta sakoshi ,

To her surprise tana fitowa tasamu harya bude mata gate don shima yayi mamaki datai shiru batai masa musu ba hakan ya masa dadi,

Haushin shi datake ji ya ragu tashiga mota tafita ta dau hanyar hall din da ake dinner,

Su fahad sune manyan aminai dasu aka bude taro maza sunyi ankon red wando farar shirt black suit wasu ko black jeans red suit shikam yana sanye da red jeans white shirt besaka suit ba ,

Wurin inba love music ba ba abinda ke tashi mata sunata wali gadagar_ gadagar dasu ba veil sunsha pited gown dinsu wasu ma rigar ba hannu se kananu,

Fahad zaune kawai yake amma rabin hankalinsa nakan wayarsa yana latsawa,

Faseelat na karasowa bakin hall din tayi parking tafito tana tafiya sannu ta shiga hall din,


Tana shiga ta hango table din friends dinsu ta nufi wurin tana faraa ,

Harta wuce fahad wucewarta kawai yagani yaganta da veil yadda ta yafa shin kawai ma ya burgeshi ,yadda suke bidiar nan masu veil dinma kalilan duk a kafada yake,

Tana zuwa ta zauna a seat tanata sakin murmushi ta kalli wurin Amarya da angonta suna kan step tai murmushi don sabeer din yahadu sosai, tayiwa kanta fata a cikin zuciya,

Harta zauna fahad na kallonta tana zama yasamu ganin fuskarta tayi mishi kyau sosai musamman dayaga tana da shekaru sosai kuma daganinta wayayyace me mutunci nan take yaji sonta saboda itace dream girl dinshi,

Yanata kallonta ya meda kallo akan wayarshi,

Faseelat sunata dan labari sukai shiru tafara kara kallon wurin idonta ya sauka akan fahad dake zaune yana facing seat dinta shida friends nashi,

Ya mata kyau sosai dressing dinsa yafita daban kuma ya amshi jikinsa ,ganin mafarkinta kuma burinta dakyar tasamu ta dauke ido akan shi harta gama kallonshi idonshi nakan wayarshi,

Tana daukewa shi kuma ya dago yana kara kallonta yana ayyana abubuwa a ranshi ,

Tunda taje bata sha komai ba Mc ya gayyaci friends na Amarya suyi rawa duk suka mike wata kawar tariko

Please Login or Register in order to submit comment