Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta rufe fuska tana sakin murmushi,

Yayi murmushi ya rungumeta ta baya yace"kunya ta kikeji?"

hannuwanta kan fuskarta tace"nagode sosai yaya"

Yace"im_im answer me kinajin kunya ta ne?"

Tai murmushi hannunta still a fuska yace"OK muje ciki ki koyamin kunyar taki tana burgeni sosai"

Ya dagata sama a kafada ya nufi ciki daita ,

Aysha ta makalkaleshi tanata farinciki,

A bedroom dinta ya shiga ya ajiye ta kan bed ya kwanta yana meda numfashi sosai "ahh!ufff!!uhh!!"cikin zolaya

Tai saurin kallonshi sound din na tuna mata jiya da daddare,

Ya kalleta tai saurin juya kai,

Yace"kanwata kina da nauyi kinga yadda nake nishi"

Ta turo baki ,

Ya saki murmushi yace"anan zamu kwana kiyi shirin baccinki kona shiryaki kamar jiya?"

Tace"yaya"tana turo bakinta ,

Ya shafi suma yace"I'm sorry bari naje nayo wanka"ya tashi ya fita,

Tabi bayanshi da kallo harya fita sannan ta tashi
Tafara cire kaya sannan ta nufi toilet,

Jikinta tafara gasawa cos tana ready da marhaban da zuwan angonta gareta cos akan sonshi kowane kalar zafi da azaba zata jura ta fito tai wanka tai alwala ta fito daga toilet din da karamin towel daure a jikinta,

Tana fitowa fahad da yadawo yana kwance akan bed yana latsar wayarshi hankalinshi ya koma kanta yayi kasake yana karemata kallo juyin juyayi da kwalwarshi tashiga don tsananin dadinta yana dawo mishi,

Tai tsaye tana kallonshi ba don ya soba ya dauke ido sannan ta karasa bakin closet ta dauki rigar bacci silk ta saka ta koma kan mirror ta shafa humras sannan ta dawo ta hau gadon ta kwanta ta juya mai baya,

Ya dauke ido akan wayar hannunsa yana bin bayanta da kallo yayi murmushi yakashe wayar ya matsa ya rungume bayanta,

Idanunta bude ta lumshe ido jin hannunshi jikinta,

Yana bin dogon gashinta da kallo ya kai hanci kansa yana shakar kamshinshi in a sexy voice yace" princess"

Ta bude ido in cool tace"naam"

Yace"how are u feeling?"

Tai karamin murmushi tace"better"

Yayi murmushi yace"should I?"

Tai shiru tana sakin murmushi,

Yayi murmushi ya shafi sumarshi yace"OK sleep banaso na matsa miki but I'm in need of u"

Ya dauke hannunshi akan kugunta ya gyara kwanciya yana kallon silin yana tuno rikicewar jiya,

A hankali ta juyo ta rungumeshi ya lumshe ido ya bude kanta akan kirjinshi,

Ya dora hannu kan gashinta yana shafawa yace"don't mind aysha kiyi bacci nasan u will get hurt saboda rashin sabo"

Tana kwance tace"plss karka takura kanka kuma ...kuma I just have only 7 days zaka koma wurinta"

Yayi murmushi jin maganarta yana kallon face dinta yace"kina kishi na?"

Tai shiru,

A hankali yace"meyasa baki gaidata?"

Ta girgizakai sannan tace"I'm like that "

In a cool yace"she's ur sis ya kamata kina gaidata da safe hakan na da kyau"

Ta jinjina kai badon taji dadin maganar ba but zata rika gaidata din kamar yadda ya bukata,

Ya janyo duk jikinta tadawo samanshi yasa hannuwa biyu yana massaging two buttuks dinta without saying single word,

Ta lumshe ido takara shigewa jikinshi,

A hankali yayi kasa da hannun har zuwa gwiwa sannan ya shiga dashi cikin rigar yafara massaging silk soft skin dinta zuwa sama idanunshi lumshe yana samun erect ,

A hankali ya juyo daita ya zama kugunta na kanshi while jikinta na kallon sama kanshi gefen wuyanta yakai harshe yana lasa sannan yadora hannuwansa biyu akan two breast dinta yana matsawa yana murzasu,

Aysha ta kulle ido gam tana jin matukar dadi ,

A hankali ya kware rigar Har zuwa sama da sannu ya cireta yana shafar duk jikinta tundaga cinya zuwa ciki to breast yana meda numfashi ,

Desire aysha takara tashi ta cije lips tana dan nishi,

Yana ta massaging breast dinta masu matukar taushi da dadin tabawa ya medota gefenshi ya kure nonon da kallo yana matukar jin shaawarsu a hankali ya kai bakinshi akai jin dumin bakinshi akan breast dinta yasa aysha ta saki numfashi me sauti,

A hankali ya cigaba da tsotsarsu yana musanya nipples dinta suna jawur sunyi tsaye hakanne ya kara masa dadin tsotsarsu ,

Sosai yakeson breast a jikin mace tun yana tsotsa a sannu harya fara masu mahaukacin sha yana yamutsa su da hannu yana sha kamar karamin yaro,

Aysha ta cigaba da sauke numfashi jin yadda ya rikice yana wasa dasu ,

Tun tana nishin dadi harta fara na zafi saboda yadda yake shansu a zafafe yana kuma matsarsu wani kalar zafi takeji amma ta daure nishin kawai takeyi dabe iya gane na zafi bane,

Gabadaya ya rikice yanajin matukar dadi da so much desire His wish shine ya samu satisfaction a hakan batare da yayi sex daita ba amma ina hakan ya gagara sema wata shaawar can din data kara tado masa,

A hankali ya zare jumper dake jikinsa batare da ya cire singlet dake jikinshi ba ya kara matso daita sosai ya daga kafarta daya yafara kutsawa cikin vagina dinta,

Ta kulle ido sosai tana jin mugun zafi biyu gata breast gatanan,

Wurin yana a dan matse harya karasa shiga ciki dadin ne ya masa yawa besan time daya saki kara ba "uhhhh !!!! Ahmm!!"

Yana motsi da joystick dinsa aciki a hankali,

Idonta gam bakinta cije take saurarenshi,

Dadin ya masa yawa yadda yake samun so much pleasure ya cigaba da nishi sosai idonshi rumtse,

A hakan se yaji he need more style don haka ya saki breast din ya jirkitota ya medota samanshi still joystick dinsa na cikinta hannunshi kan kugunta yafara dagata sama yana medota kan bananarshi dake tsaye,

Aysha ta kwartsa ihu jin wata zungura da yamata har kusan makoshi ta rika juya kai tana fadin"yaya plssss I'm tired plsss leave me ...its hurting ..ah"

Faseelat da har tafara bacci karar aysha ta tadata tai wukil ta tashi zaune zuciyarta na tsananin zafi tanata kyafta ido don kar hawayen tausayin kanta da takeji su zubo duk yadda taso daurewa hakan ya gagara hawaye suka zubomata tasa hannu ta share ta matse lips dinta sosai ,

Ya nata aiki idanun aysha warwaje ta kuma yin wata karar tace"yaya plssss I will die zan mutu wlh"

Ya nata nishi yace"gentle ..gentle!!!"yana fidda numfashi dasauri,

Aysha ta wage baki sosai tana nishi da fidda numfashi me sauti tana hawaye,

Hakan yakara zuzutashi yanajin matukar dadi fiye da tunani,

Har kusan 15 minutes ya kara speed yana sambatu"aysha !!!aysha ..I love u... I'm dying ..u r the love of my life..ahhh!! Oshh...oh god ummm!!"

Aysha kuwa ta bude baki tana yarensu na yan Niger tana hawayen azaba,

Ga kukanshi gana aysha abin yawa faseelat yawa zuciyarta na tsananin harbawa kamar zata fito ta diro daga kan bed ta nufi fridge ta dauko ruwa masu sanyi ta kafa kai ta shanyesu tass ta wurgar da robar tana meda numfashi amma still tana jin ciwo a zuciyarta musamman da haryanzu tanajin sambatun su da ihun su,

Ta zube bakin fridge din a zaune ta rike kanta da duka hannu biyu ta saki kuka me ban tausayi,

Fahad nagama yin release ya kwantar da aysha Kirjinshi ya rungumeta tsam yana meda numfashi yana karasa tsiyayewa cikinta ,

Aysha ta cigaba da hawaye tanajin koina na fitar da suraci zut_zut musamman breast da HQ dinta,

Idonshi kulle ya dora hannu kanta yana shafar gashinta kamar yakoma for round two,

Digar hawayen aysha a jikinsa ya medosa tunani yayi saurin kwantar daita gefe yana kallon fuskarta idanunta lumshe tana cigaba da hawaye,

Hankali a dan tashe yace"I'm sorry aysha banso nayi ba naso barinki ki warke"

Tana cigaba da hawaye ta bude jikakkun eye lashes dinta ta kalleshi,

Jikinsa mace yace"I'm sorry!!!"

Ta koma ta lumshe ido hawaye na cigaba da zubowa,

Hannunta na dan rawa ta kama kan nipple dinta taji yananan cos kamar yafita takeji,

Jinshi yananan ta cire hannun takara fashewa da kuka yayi saurin dora hannu kanshi yace"plsss kidena kuka"

Cikin sanyin murya tace"yaya plss kabani magani inajin ciwo sosai"

Yace"kiyi hakuri princess dina let me bring u the drugs "

Ya zare jikinshi anata ya tashi yasaka boxer dinshi ya fita dasauri don dauko mata magani,

Tanajin ya cire abar takara game kafafunta tana hawaye saboda zafi,

Few second ya dawo dasu ya tadata zaune ya bata maganin tasha ta koma ta kwanta tana sauke numfashi,

Yace"sannu"in a cool and careful tone,

Idanunta kulle ta rasa meke mata dadi,

Yayi tagumi yana kallonta da tausayi tuno styles da yayi daita tana Amarya yasashi yin tsoki ,

Ita kuwa ta kanta take bayan minutes tafara jin raguwar zafin ta bude ido ta kalleshi still yana zaune ta yunkura zata tashi ya riketa yace"don't move ki kwanta"

A hankali ta na meda ajiyar heart tace"wanka zanyi inaso nai bacci"

Yace"OK..OK"

Ya tashi ya shiga toilet ya hadamata ruwan zafi ya dawo ya dauketa ya kaita ciki,

Tai kwance cikin ruwan gabobin dake ciwo na samun relief ,

Yana zaune yana kallonta yace"sannu"

Ta bude ido ta kalleshi ya buga tagumi yana kallonta,

Murmushi ya kufcemata tai saurin kauda fuska,

Ganin haka yasashi murmushi tabbas yarinta na damunta dako dadin jikinta bata gama ganewa ba,

Ya kai hannu cikin ruwan yaji sun dan sha iska ya fiddota yafara kokarin yi mata wanka,

Ta rumtse ido har ya gama sannan ya kuma daukarta ya medata bedroom ya kwantar daita yasa karamin towel ya tsane duk jikinta sannan yasa mata rigar baccinta ya rufa mata duvet sannan yace"sannu princess yanzu ina ke miki ciwo?"

Tace"ummmm!!"

Yayi murmushi jin umm ya leka ya dora hannu daya akan breast daya a mara yace"nan da nan ko?"yanata murmushi,

Ta kalli fuskarshi ta zare mai hannu tana murmushi,

Ya cire hannuwan ya sauke ajiyar heart yace"don't worry zaki saba soon bahaka zaai tayi ba kullum da zafi "

Tai shiru ,

Batare daya ce komi ba ya koma toilet don yayi wanka,

Aysha ta kulle ido bakinta cije a lips ,


Faseelat ko tanata kuka taji difff tadena jin sambatunsu hakan be kara mata komi ba se tashin hankali takoma kan bed tanata kuka bacci gabadaya ya kauracewa idanunta

Shi kuwa fahad batare da yayi tunanin faseelat ba yafito daga wanka ya haye bed yanata kallon aysha yana murmushi har bacci ya daukeshi,

Bangaren Aliyu seda yayi iya kokarinsa wurin tsaftace katifar jinin wani ya fita wani be fita ba ya goge cikin gida inda jini yabata yayi wanka yayi laasar yakoma asibitin har time din samira bata tashi ba yanajin kunyar iyayenta yafito ya samu wuri ya zauna time to time yana share hawaye,

Har ishai samira bata farka ba baba yazo ya samu mama akan sutafi su dawo gobe,

Mama ta kalli samira badan taso ba dan dole ta tashi suka fita,

Maman Aliyu ma tafito ta sameshi tace"Aliyu kayi hakuri plsss ka dauka hakan daga Allah ne ni zantafi gobe zan dawo kadaure kaci abinci "

Ya daga kai kurum shikadai yasan yadda yakeji saboda rashin gudan jininsa,

Bayan tawuce da second ya shiga dakin yanata kallon samira ya zauna akan seat ya zuba tagumi maganganun likitane suketa bashi tsoro,

Mama tun kan mashin tafara magana "Malan ni kuwa mike damun samira?"

Baban samira yace"miscarriage kibari mu isa gida akwai maganar da zamuyi"

Tace"to "tana kagare akai,

Suna isa bayan yashigo da mashin sunshiga daki tace" wlh auren samira nabani tsoro"

Baba yace"ai akwai tsoratarwa domin bayanin likitan ya girgizani"

Mama tace"uhmmm""tanason karin bayani,

Yace"likita yace mahaifarta batada kwari baxata dauki cikiba idan ana matsa mata bazata kuma iya haifarshi ba idan ana matsa mata nafara tunanin rabuwar aurensu shine yafi alheri garemu"

Hankalin mama a tashe tace"shine ya jawo mata miscarriage din kenan ai gaskiya malan ayi hakuri da aurenan kasa yabata takardanta saboda karyazo ya illata mata mahaifa tazo tasamu matsala takasa haihuwa shi kuwa ya auro wata"

Baba yace"abinda nake tunani kenan sede yaron tausayi yake bani yanasonta sosai "

Mama tace"amma ai rayuwar samira tafishi abun tausayi idan hartaxo bata haihu ba "

Baban samira yace"ita kanta samirar tana son mijinta sosai"

A zafafe mama tace"to barinta zaai da abunda ke cutar da rayuwarta kuma hatsari ga lafiyarta?dan Allah da zaran Allah yasa taji sauki ka mishi maganar yabata takardarta kawai"

Baba yace"zanyi shawara akai"

Jin yanata cewa shawara abun yabawa mama haushi cos bawani shawara a batun lafiya da haihuwa ta tashi ta fita ta nufi toilet,

Bayan tafiyarsu da mintuna 30 samira tafara motsi aliyu yayi wuff ya matsa gabanta ya rike hannunta,

ta bude ido ta saukesu akan Aliyu ta medasu ta rufe ta sake budewa suna cike da hawaye tace"meya sameni Aliyu inane nan?"

Ya matse lips kamar zai kuka yace"I'm sorry samira we loose our pregnant "

Hawaye suka zubowa samira cos tana shaawar haihuwa kuma tadade tana fatan samun ciki gashi harya shiga ya fita batasan dashi ba,

Aliyu ya cigaba da hawaye yana kuka marar sauti,

Samira ta shafi cikinta da dayan hannunta tana cigaba da hawaye,

Aliyu yakara cewa" I'm sorry bansani ba"

Tace"kai shiru Allah zai bamu wasu"

Ya cigaba da hawaye tana ganin juwwa cikinta wayam tace "I want to drink water kabani masu zafi "

Ya share hawaye yaje ya zubo a cup yadawo yabata tasha takoma ta kwanta tana ta kallonshi fuskarshi ta kumbura sosai saboda kuka,

A hankali tace"kayi hakuri "

Ya daga kai sukaita kallon kallo ,

Bangaren alhaji nura ba karamin damuwa yake ciki ba ciwonshi na dan motsawa amma be kwanciya ,

Yau girkin hjy Rukayya ne tunda tabashi magani ta fita domin yanzu kullim yana rike da waya memakon system batako duba miyakeyiba don ganin wayarshi sirrinshice baruwanta daita,

Yana zaune kan bed yayi shirin bacci amma wayarshi a hannu yanata kallon pic din faseelat tayi aure amma yakasa dena kallon pic dinta da Wanda sukayi tare a baya,

Yanajin matukar kishi a zuci da ciwo yanzu tana can karkashin wani bashi ba yanata yadda yaso da luxury body dinta,

Ya jawo coffee ya kurba ya meda ya ajiye ya shiga messages dinta suna da number duk sunanan yakasa deleting no dinta a wayarshi.
[12/31/2019, 3:04 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063


43_



Garabasa Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake karanta suratul kafirun yayin kwanciya bacci Allah ze kareshi daga shirka.




Wani message ne daya dade yanajin dadinsa yana kuma memeta karantashi ya bude yana sake karantawa "yakai maabocin kyau kwalliya da murmushi me sanyaya zuciya ina matukar son ka fiye da harsashen tunani ,tunanin ka ne ya wanzomin acikin wannan tsakiyar dare da har nakasa rumtsawa saboda begenka babban burina shine auren ka na zamo mallakinka meyi maka hidima da son farantamaka a ko yaushe fatana Allah yakaimu lokacin dazan bayyana maka soyayyar danake yi maka azahiri kaina musamman ne a zuciya ta kanada babban matsayi I'm sleepless just thinking of u c u tomorrow my sweet dear"

Yana gama karantawa ya lumshe ido dukda in yana karatun messages dinta dadi yakeji sosai amma yanzu zafi yakeji a zuciyarshi idan yanayi ,idanunshi lumshe yake tunano last haduwarsu yadda tasha kuka sosai harda rokonshi yadawo besan time da idanunshi suka cika da hawaye ba ,

Ya medasu be bari sunfito ba ya cigaba da tunanin ta kuma aranshi yanajin one day zata iya dawowa gareshi idan har ba mutuwa tayi ba baze dena ganin zata zama tashi ba,

Ya nata tunani bacci ya daukeshi ita kuwa sahibar tashi bakinciki da kishi sam be barta bacci ba ,

Can cikin dare aysha ta lallaba ta tashi zaune ta tsaya tanata kallon fuskar fahad sannan ta tashi tawuce toilet don yin alwala dama can ta saba sallar dare bare kuma hudubarsu anty tanata mata yawo akan ta dage addua wurin rokon Allah yakara wa mijinta sonta ,

Harta shiga toilet tayo alwala ta dawo ta kabbara salla fahad be farka ba sai can sautin karatunta da takeyi ba sosai ba ba kuma can kasa ba ya tadashi ya bude ido yaga bangarenta wayam ya juyar da kai yaga tanata salla ya tsaya yanata kallonta yayi murmushi ya kuma rumtse ido ya cigaba da baccinsa,

Bayan tayi rakaoin da suka samu ta koma ta kwanta tana kwanciya ya dora mata hannu aciki,

Tai saurin kallon hannun tai karamin murmushi,

A hankali yace"kawwama"

Ta sake murmushi tace"Yaya idonka biyu?"

Yace"imm daddadar kiraarki ta tayardani daga bacci ashe ina da hafeeza a gidana?"

Tai yar dariya tai shiru ya jirkitota tana facing dinshi yace"banaso kina bani baya banason ina missing single murmushinki "

Ta saki murmushi yaja face dinta ya rumtse ido itama ta kulle nata suka koma bacci,

Da asuba

Khalil ya tashi salla yaje masallaci ya dawo sannan ya nufi dakin jameela yana zuwa yajishi garkame kamar ya juya yatafi saboda tsoron zafafan kalamanta masu kona ruhi sefa yayi tunanin idan har be rika tadata ba shima Allah zai kamasa da laifi saboda matarshice karkashinshi take shine zai cigaba da kula da duk abinda ya shafi rayuwarta ,

A hankali yafara knocking kofar dakinta yana danyin shiru ko zaiji motsinta se kuma ya cigaba,

Jameela dase tsakar dare suka kwanta itada Mimi sunata sex chart dabasu samu sun hadu sunyi ba cikin bacci taji knocking din tai tsoki ta juya ta dorawa kanta pillow ta cigaba da baccinta,

Shiru_shiru yanata knocking ta bude taki yafara bugun kofar da karfi ranshi bace"jameela !!jameela kitashi anyi asuba tundazu"

Tai banza yaki tafiya ya cigaba da bugawa ,ranta bace ta taso daga gadon tazo ta bude kofar da karfi tana jefa mai wani banzan kallo,

Yabi jikinta da kallo yanajin shaawarta cikin sanyin murya yace"lokacin salla yawuce "

Ta kalli window taga gari beyi fayau dinnan ba bare kuma fitowar rana time din sallarta kenan tai tsoki a fadace tace"kadenamin haka khalil nace banaso kasan Allah duk ranar da kazo ka tasheni ina bacci karma ka zauna gidannan don wlh se na tabbatar ranka ya baci sosai nace banaso dolene aah ina ruwanka da ibadata ne?"

Dukda ranshi na bace dole ya cije don inda zai biye ba karamin jibgarta zaiyiba,

Cikin sanyin murya yace"naji kiyi salla ki dora breakfast sannan anjima zakiyi abinci da yawa zaakai gidan hjy abawa dangi"

Tunda ya fara ta bude baki tana kallonshi wai ta dora break early in this morning sannan kuma wai tayi girki da rana,

Tace"amma Khalil kamin adalci kenan ina Amarya ina fama da jikina zakace na dora tukunya wai bama haka ba har inyiwa dangi sanwa tunyaushe aka dena wannan kauyancin to nide bani lpy bazan iya girki ba bare kuma harsu dangi su samu sede ka shiga kitchen kasamu abinda zakaci ni karkasamu damuwa badole senayi abinci ba waya kawai zanyi akawomin har kofar gida"

Khalil yace "wai jameela me kikeso ki zama ne? nifa mijinki ne aljannarki na wurina meyasa kikeso ki sauya rayuwarki daga bin dokokin Allah zuwa saba mishi haba jameela ina duk son da kike cewa kinamin ina kalamanki masu dadi da murmushinki me sanyayamin zuciya duk nayi bankwana dasu tunda na aureki?"

Hancinta dage tace"oho" ta juya ta koma cikin dakin bayan ta rufoshi da karfi ,

Khalil yabi kofar da kallo zuciyarshi na zafi ya juya ya koma dakinsa yayi zaune yana tunanin rayuwa tabbas in aka daure haka gashi can da hawan jini,

Shi kuma tashi jarabawar kenan fitinanniyar mata kode yayiwa Allah wani laifine da ya hadashi da jameela ?duk kusa ya kasa tunanin akwai wani abu da yayi na kuskure a rayuwarshi saboda baya daukar abinda yakewa hjy awani babban abu ,

Jameela ta koma tai kwanciyarta tanata tsoki wai hutun kenan ashe aurenma ba Hutu bane har gwara gida anya zata iya sati a gidannan kuwa? Tanata tunani bacci ya dauketa,

Bayan fahad ya dawo masallaci ya nufi dakin faseelat don yaji yadda ta tashi,

Yana zuwa yaji kofar rufe yafara knocking a hankali,

Faseelat da bayan sallar asuba bacci ya dan dauketa ta bude ido ta zubasu akan kofar ya nata knocking tai banza dashi,

Jin shiru yasa yakara sound din knocking din tai shirunta domin mugun haushinshi takeji sekace kanshi farau sex ya zauna yayita zunduma ihu kamar an hadashi da mata goma ,

Yana zaton tana bacci batai salla ba ya cigaba can zuwa tai gyaran murya "umm um!!!"

Jin haka yasa yagane tana salla yakoma ya shiga dakin aysha hartayi wanka tana make up daga tsaye da alamu sauri takeyi yaje bayanta ya harde hannuwa yana kallonta tanata sauri sede taganshi a madubi tai murmushi ta cigaba da makeup dinta ya isa bayanta yana murmushi yace "wannan kwalliyarfa?"

Tai dogon murmushi tace"for u "

Yace "woww!!!" Yana kara binta da kallo ta sunkuyar da kai tana cigaba da murmushi,

Tana sanye da pencil wando da riga duk ta manne mata a jiki kallo daya yayiwa breast din yagane ba bra aciki saboda nipple dinta na afili,

A hankali yadora hannu kansu idanunshi lumshe yace"ya suke dasauki?"

Tai shiru tana jin kunyar bashi reply ,

Yace"ehnn? inaso na kara ganinsu kinsan bana gajiya dasu"

Tai shiru ,

Yace"to shikenan "ya fara kokarin saka hannu cikin rigarta ,

Tai saurin rikeshi tace" Yaya plsss zanje na gyara gidane"

Ya bata fuska yace"ban yadda ba kije ki kwanta ki huta faseelat zatayi"

Ta girgizakai tace"ai girkinane zanje nayi Sena dawo"

Yace"OK kibari zanyi"

Ta kalleshi tai murmushi tace"tow muje katayani de don nasan wani aikin na mata ne"

Yayi murmushi yana rike da hannunta suka fita ta nufi dakin shi don gyarawa shi kuma yafara mopping gidan,

A tare sukai aikin yayinda faseelat na can na bacci can Karfe 8 mommy ta kira wayar aysha,

Aysha taje ta dauka tana faraa tace"mommy ina kwana?"

Mommy tace"lpy lau 'yata ya jikinki?"

Aysha tai shiru tana jin kunyar tambayar jikinta ,
Mommy tai saurin cewa "me kkso kici ne yau?"

Aysha tace"bakomi "

Mommy tace"plss daughter kirika cin abinci jiya kinci kazarnan kuwa?"

Ran aysha ya baci tuno kazarta da faseelat ta cinye muryarta takarayin low tace"eh naci "

Mommy tace"yawwa yauma zan aiko da farfesun kifi kiyi kokari ki cinye duka"

Aysha tace"to mommy "

Mommy tace"yawwa ki kula da kanki ta kashe kiran,

Ba jimawa aka kawo kulolin time din fahad na sashenshi ta dauki ta kifin takai daki takai sauran dining ,

Bayan fahad ya fito ya sameta falo zaune ,

Yayi mata murmushi ya juya ya nufi sama kiran faseelat ,

Still tana bacci knocking dinsa yasa ta tashi taje ta bude fuskarta kumbure,

Tana budewa ya bita da kallo gabanshi na dan faduwa dakaganta kasan tasha kuka a hankali yace"queen mike damunki ne?"

Tana tube rigar bacci zata saka towel tashiga wanka a fadace tace "Kaine damuwata dear kaine duk problem dina" hawaye suka zubomata shar ta matse lips dan kar kukan dake zuwa mata ya fito,

Ya nata kallonta yace "queen kinsan me kike cewa?"ranshi najin zafin maganar

Tace"bansaniba dama ka auroni ne donka wulakantani ka medani bawata ba meyasa ka aureni idan har dama kasan ba wani so kakemin ba? Na karyata ka fahad na karyata duk wata Kalmar so da kake fadamin baka sona banice kakeso ba "

Ya matse lips yanajin zafin maganganunta sosai ,

Afadace tace"kanku akafara soyayyane kanku akafara aure kanku ne akafara sex da zaku rika ihu kuna tada hankalina kuna konamin zuciya aiba sekun fito fili kun fada kuna making sex ba nariga na sani ba kallonta zakai tayi ba amma se anhada da ihu?"


Fahad ya bude ido yana binta da kallo yadda take mai fada sosai kamar yayarshi,

Tace"ka cigaba da abinda kakeyi da sannu duk son da nake maka zai fita daga zuciya ta"tana gama fada ta wucewarta toilet tana sharar hawaye,

Yayi tsaye yana kallon kofar toilet din last maganarta tafi masa zafi wai sonshi zai fita a zuciyarta shi miye laifinsa kwata_kwata baya sanin time da yake ihun,

Ya juya ya fita ya koma gun aysha dake dining,

Tana ganin fitowarshi tagane ranshi bace yake yana zama ta tashi tana murmushi ta fara zuba abinci a plate tana cewa"Yaya yau ni zanyi maka girki baka taba cin sanwata ba don haka zan kira mommy nace tadena kawo abinci inason nayiwa mijina da kaina"

Ba don yaji dadin maganar ba yayi karamin murmushi,,

Yace"dama kin iya girkine?"yana boye damuwarshi,

Tace"ba sosai ba ina girki a gida abbu yafi yiwa dadi"

Yace "nima zaimin dadi sosai amma kibari sai bayan week"

Aysha tace "plss Yaya so nake kaci abincina kaji tasting din inbeyi ba zan kara koyo saboda jindadin ka

Yace" to ayimin girki medadi Amarya "

Ya dauko spoon zai saka ta amsa ta ajiye tasa hannu ta debo doya da egg source takai bakinshi tana mai murmushi me sanyi yanata kallon hannun ya bude baki ya amsa yadan hada da yatsanta ,

Tai saurin janyewa tana yarfa hannun tana "wayyo zafi_zafi "

Abun yabashi dariya cos bewani ciza ba ita kuwa ta dage zafi zafi kamar gaske,

Ta dena cewa zafin tana kallon dariyarshi ,

Yayi shiru yace"princess na cijeki ko ?"

Tai murmushi tace"eh mana haka fa jiya kaita cizona a...."maganar ta fito mata ba shiri tai saurin yin shiru,

Ya zuba mata sexy idanunshi yana kallonta yace "a ina ?" Yana boye murmushinshi ,

Ta dan kalleshi ta dage kafada ta girgizakai,

Yace"sekin fada inane? "

Ta turo baki da dan murmushi akai,

yace"nan ne ko ?"yana niyyar damko breast dinta,

Ta tashi dasauri tana dariya yabita yana cewa "come back u most show me"

Suka fara zagaye falon tai nan yabita takoma nan yabi,

Faseelat da tai makeup ta nufo kasa ba dan taje dining ba don kawai tagani maganganunta sun dameshi ko kuwa soyayyarsu sukesha?

Tun

Please Login or Register in order to submit comment