Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

fara suntiri a idonta da kuka take cewa "cikina cikina aliyu wayyo Aliyu kadagani zaka kasheni wayyo Mara ta"tana ta turashi da hannunta da baya da karfi ,

Baya jinta sam burinshi yakai kololuwar dadin har yajishi dede ,

Ta fashe da kuka da karfi tana jujjuya kai" Aliyu cikina zafi wayyo Allah wayyo maman mu" kafafunta na matsanancin rawa saboda azaba,

Aliyu ba baka sai kunne yanata aiki baji bagani tanata kuka sosai amma a banza,

Bayan mintuna 15 yakara gudun tseren saboda yadda jikinshi ke kara daukar dadi ,

Ta kurma ihun da har makwabta seda sukaji dukda rana ce saboda yadda mararta tai wani irin juyi sannu a hankali numfashinta yafara barin gangar jikinta tanata lumshe ido tanajin azaba har cikin kwalwarta diff tadena jin komi ,

Vagina dinta ce ta rika fidda wani warm liquid sosai kamar ana kwararoshi Aliyu ya kara himma a time din yayi release ba tsaiko ya kuma cigaba for round two yanajin matsananciyar shaawarta dako kwana zaiyi akai bazai gaji ba,

Ya cigaba da yi yanata nishi ita kuwa tuni ta suma se bayan 20 minutes sannan yayi release yanata numfashi yana zufa dukda yadda abunshi ke motsi besa ya cigaba ba ya koma gefe ya kwanta idanunshi rumtse yana tuno yadda yaji wurin kamar ba samira ba niimar tayi yawa,

Batare daya bude ido ba ya kai hannu kan joystick dinshi dake dauke da moisture sannan ya bude ido ya kalli hannun abinda yagani ya sashi yin zumbur ya tashi zaune yana kallon hannun me dauke da jini jikinshi ya dau rawa ,

Kamar karya kalla yanajin matsanancin tsoro ya kai idonshi kan vagina din samira yadda yaga jini kwance kan katifar kamar fitsarin kwance ya razana shi yayi saurin jawota jikinshi yana dubata se time ya kalli fuskarta tana sheme agigice ya kwala kara "samiraaaa!!!!!!" da duk Wanda yajita zaisan akwai matsanancin tashin hankali ga Wanda yayi ya rika jijjigata yana kuka yana shafar fuskarta yana sambatu "wake up plsss !!!plssss kitashi bazan sake ba I'm sorry dan Allah karki tafi kibarni !!"makoshinshi da zuciyarshi na matsanancin ciwo duk dadin da yaji yafita a brain dinshi se zallar kuna da firgici da yake ciki,

Yana gigice duk tunanin shi ma ta mutu saboda yadda jikinta ke sake da uban jinin dake kwance kan katifar yanajin matsanancin tsoro ya dora hannu kan heart dinta yaji tana harbawa bal_bal _bal,

Yayi saurin ajiyeta yana riskar kuka ya wuntsilo kasa jikinshi na matukar rawa yasa vest dinshi da wando cikin tashin hankali ya zunduma mata rigarshi yayo waje neman motor yana fitowa yayi saa ya tsaida wani dabama driver bane yanayinshi ne kawai ya tausaya ya tsaya yakoma da gudu cikin gidan ya sungumota yadawo wurin motar,

Me motar ganin mace ranga_ranga tana bleeding hankalinshi ya tashi Aliyu na shiga ya jata a tsiyace da mugun gudu zuwa wata prvt hospital dake nan kusa dasu.
[12/29/2019, 8:10 PM] SHALELE😍: *for sale pay 200 and read the complete story happily 07063721063*


41


Garabasa Manzon Allah (S.A.W)yace wanda ya haddace ayoyi goma na farkon suratul kahfi Allah ze tsareshi daga fitinar dujjal,awata ruwayar yace wanda ya karanta ayoyi goma na farkon kahfi Allah ze tsareshi daga fitinar dujjal,awata ruwayar yace wanda ya karanta ayoyi ukku na farkon surar.




Saura kiris motar su tai karo da mashin da ya dauko hafset kawar samira ,da me mashin din da Hafset sukabi motar da kallo suna mamakin gudunta a haka suka karasa Hafset ta dauko kudi tabashi ya juya ya tafi ta zuge zip din hand bag dinta ta nufi ciki tun akan hanya tafara ganin digon jini a hanyar kofar ta danyi tsaye tabi jinin da kallo shine har cikin gidan jikinta sanyaye tana bin jinin da kallo take tafiya har bakin kofa, kofar kuwa na bude ta shiga zuciyarta na tsananta bugawa ashe waje dasauki kasa ta shanye aciki kuwa ga jinin nan birjik akan broking tiles dake gidan hankalinta tashe tanaso tai kuka ta karasa cikin dakin dasauri tana kwala kiran"samira!!!samira!!!samira!!!" Hawaye na zubo mata da matsanancin tsoro tare da ita ta nufi bedroom din tana jin tsoron me zata gani ,

Kanta nata bin jinin dake kasa da kallo tana shiga ta meda kanta sama idonta ya sauka kan uban jinin dake kwance kan bed ,

Ta fidda wani sautin tsoro "ahhhhhhh!!!"a tsorace tana niyyar faduwa jikinta na matsanancin rawa hannunta dake rawa akan bakinta tana kallon wurin tana kuka tabi har saman silin din gidan da kallo duk alamu sun nuna bakowa ciki tai waje da gudu jikinta na cigaba da rawa ta tarbi mashin ta haye ta nufi gidansu samira ,

Ana kiraye_kirayen sallar laasar ta isa ta sauka jikinta na cigaba da rawa ta bude jaka ta fiddo 200 tabawa dan acaban ta nufi ciki jikinta na tsuma,

Ta shiga tana kwala kiran "mama !!mama!! mama!!!"

Mama da har ta kabbara salla ta sallame ta fito dasauri gabanta na matsanancin faduwa saboda yanayin kiran tana fitowa taga Hafset ta karaso dasauri ta riketa tace"lpy Hafset ?meyafaru?"

Hafset na kuka jikinta na cigaba da rawa tace"mama ya kasheta ya kashe samira"ta kara fasa kuka,

Jikin mama ya dau rawa tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!me kike cewane hafsa? Waya kashe samirar?"

Hafset na kuka tanata hawaye tace"naje gidan samira ne shine tundaga waje har cikin gida duk jini, mama bakiga jini akan gadon samira ba" ta cigaba da kuka,

Hankalin mama yakara tashi tace"itafa samirar tana ina?"

Cikin kuka Hafset tace"bakowa cikin gidan ai"

Hankalin mama tashe tace"samira bata mutu ba bata mutu ba wlh"tana hawaye masu zafin gaske ,

Dasauri ta koma dakinta ta dau waya tayi dialing number babansu samira tanata ringing shiru baa daukaba kasancewar suna salla takara dialing kusan 4 times duk no response ta fito a hirgice tana kai kawo tsakar gidan tanajin kamar ta fita ta sameshi gun aikinsa ,

Hafset tai zaune tana cigaba da kuka sosai take cikin tashin hankalin jinin data gani bata taba ganin jini irin haka ba ,

Bayan mintuna angama salla babansu samira ya fiddo wayarshi da yaji tanata vibrate yaga 5 missed call na mamansu samira memakon ya kira seya nufi gidan dasauri,

Yana shiga maman samira tayo wurinshi hankalinshi ya tashi sosai ganin suna kuka ita da hafset,

Mama na kuka tace"Malam dan Allah ka kirawo Aliyu kaji ina yakaimin samira ta"

Yana mamaki yace"lpy wai me yafaru ne?"

Tana hawaye tace"Hafset ce taje gidan koina duk jini kuma samirar batanan "

Hankalin baba ya tashi dasauri ya fiddo waya yayi dialing number Aliyu tanata ring baa dauka ba yayi ta dialing zuciyarshi cike da tsoro da fargaba shiru bai daga ba,

Ya dauke wayar a kunne ya bita da kallo,

Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun yaki dagawa ko ta mutu"

Cikin jarumta baba yace"ki kwantar da hankalinki insha Allah lpyarta lau mujira kiranshi"

Mama ta koma daki tai zaune kan kujera tai tagumi tana kuka,

Baban ya kara kiranshi shiru cikin rashin abinyi ya fita waje


Bangaren Aliyu kuwa a kidime suka karasa wata prvt hospital ya fito da Samira rungume jikinshi ya shiga daita ciki yana kuka,

Cikin sauri nurses suka amsheta suka shiga daita domin ceto rayuwarta ,

Aliyu ya jingina da bangon dakin yana kuka jikinsa duk jini yana regretting kusantarta da be kusanceta ba da duk haka bata faruba ,

Nurses sun girgiza sosai ganin jinin dake malala ba tsayawa suka sa mata jini bayan sun samu jinin ya tsaya dasauri wata ta fito wurin Aliyu yayi saurin mikewa dede saboda ganinta gabanshi nurse din tace"patient dinka na bukatar jini ya kamata ka kawo jini ko mutanen da zaa samu wurinsu anan bamuda jini Leda daya ce ansaka mata kuma tana bukatar ukku da gaggawa"

Hankalin Aliyu yakara tashi yace"muje aduba nawa asamata "

Suka nufi laboratory Sam jininshi baiyi dede dana Samira ba hankalinshi tashe ya fito yana sabbin hawaye ya fiddo wayarshi da tundazu take aljihunsa amma besan tana ring ba yaga missed call birjik na baban Samira gabanshi nata faduwa zaiyi dialing wani kiran nashi ya shigo ya dauka ya kara a kunne,

Cike da tashin hankali baba yace"Aliyu ina samirar kuna ina?"

Yana hawaye yace"muna asibity bata lpy"

Baba yace"meyasa meta ne?"

Aliyu yace"nima bansaniba "

Baba yace"kuna wane asibity ne?"

Aliyu yayi mishi kwatancen asibitin baba ya kashe yakoma gida ya dauko mama suka nufo asibitin,

Shi kuwa Aliyu abokinsa usman ya kira da yaronsa dansu temaka masa sannan ya kira mamanshi yana kuka yake fadamata ta nufo asibitin itama,

Su mama ne suka riga isowa asibitin suna shigowa suka sameshi jikinshi duk jini cikin tashin hankali mama tace"ina samirar tana ina?"

Ya nuna mata room din da haryanzu likita da nurses basu fito ba kanshi kasa yanajin kunya,

Mama ta zauna kan seat ta dafe goshi tana kuka tana sallallami ,

Suna haka su usman suka iso kusan time guda akaje aka dibi jininsu tare da na baba ,

Bayan 30 minutes likita da nurses suka fito har an saka mata wani jinin Aliyu yabi bayan likitan dasauri yanaso yaji miye ke damun rabin ranshi his swampy Samira,

Bayan likita ya zauna Aliyu yashigo office din hankalinshi tashe ,

Hannun likitan akan table ya kuma dorashi a gemu yana kallon Aliyu da mamaki yace"have a seat"

Aliyu ya zauna a tsorace yanajin ciwon abinda ya aikata kafin ya tambayi likita abinda ke damunta likitan yafara magana hannunsa still a gemu yace"mijinta ko?"

Aliyu ya daga kai ,

Likitan ya lumshe ido ya bude yace"meyasa kaje mata haka bakasan cewar idan mace na da juna biyu ba musamman karamin ciki baa too much sex daita saboda hakan kan iya kawo zubewar cikin?"

Hankalin Aliyu ya kara tashi idan akwai abinda yafi so yanzu shine haihuwa yaji likita na maganar bari zuciyarshi na harbawa dasauri yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun wlh bansan tana da ciki ba dana sani da ban kusanceta ba kana nufin samira tayi miscarriage? "

Likita yace"yess ta samu miscarriage na two weeks pregnant shine ya haifar da bleeding dinta and sannan dama tana da wata problem mahaifarta bata da kwari tayi weak sosai ko da ba sex ba daukar abu me nauyi ko yin tsalle_tsalle kan iya haifar da zubewar cikinta don uterus dinta is very weak"

Aliyu ya dafe kai yana sabbin hawaye danasani da jin haushin kansa yanajin kamar shiya zubar da cikin da kansa,

Likitan yana kara duba file dinta yace"u have to be very very careful matarka batada mahaifa me kyau irin mahaifarta ana samun tsawon lokaci baa haihu ba saboda koda cikin be shiga ba yin sex nasa sperm din kin zama ciki yarika yo waje shiyasa irinsu suke dadewa basu samu ciki ba kuma suna saurin samun miscarriage"

Abinda basu sani ba baba na bakin kofar dakin yanajin duk tattaunawar tasu saboda Aliyu na tahowa yabiyo bayanshi da niyyar shigowa yaji mike damunta yana zuwa bakin kofa yafara jin bayanin likita se yayi tsaye cos be kamata ya shiga ciki ba,

Zuciyar Aliyu na cigaba da kuna cikin gargadi likitan yace"sometimes irinsu basa haihuwar kwata_kwata but kafin hakan ya faru da wuya ,ya kamata ka kiyaye bukatarka karika bata isashshen time na Hutu yadda mahaifarta zata rika hutawa hartayi conceived na ciki"

Aliyu ya jinjina kai yanajin matsanancin tsoron abun this two weeks dakyar yayi su ya wahala ya kai makura to yanzu ga maganar doctor kenan wannan dalilin ne yasa batasamu ciki ba since se yanzu da ta samu hutun 2wks akwai matsala sosai gaskiya cos jar kanwa bata maganin shaawa kuma shi bazeiya yiwa samira kishiya ba domin yana matukar sonta kuma bayan hakan baze iya adalci ba domin ko duk wacce yaji tafi mai dadi dole ya karkata can ,

Likita ya rubuta drugs da allurai da zaa rika mata a paper ya mika masa yace"kayi hakuri komai zaizo dasauki idan har an kiyaye Allah yabata lpy"

Baba na jin haka ya juya ya tafi yanata dogon tunani akan abinda zaije yadawo a zaman auren Aliyu da samira,

Aliyu ya amshi takardan ya fito ya nufi dakin da aka kwantar da samirar ya samu mamansa da mama zaune ta zuba mata ido tana ta hawaye ya kalli samirar tayi wani yellow yellow tsabar rashin jini tanata baccin wahala tana sauke numfashi batare dayace komi ba ya fito mamansu ta biyoshi tana kiranshi ya juyo yana kallonta tace"kayi hakuri ka kwantar da hankalinka zata samu lpy da izinin Allah "

Ya daga kai ,

Ta kalli jikinshi tace"ya kamata kaje ka sauya sutura wannan duk ta baci"

Ya kuma jinjina kai ya juya ya fita daga asibitin ya tarbi adedeta yakoma gida tun a kofa yake kara bin jinin da kallo har ya shiga cikin bedroom zuciyarshi na zafi yaje bakin gadonsu ya zukuna ya kwantar da kai jiki ya saki kuka me taba zuciya ,


Bangaren jameela da Khalil sunsha bacci kiran salla ya tada Khalil yayi salla ya fito gidan wayam ba motsi hakan ya tabbatar da jameela na bacci ya nufi dakinta ya bude ya shiga yayi tsaye a bakin kofa yana kallonta tanata bacci yana so ya tada ta akan tayi salla yana tuno tijarar da tayi masa dazun baya fatan hakan ta sake faruwa don kuwa sosai yake jin ciwon kalamanta ba yadda ya iya ya fita yaje yayo masu take away na abinci ya dawo yaci ya fita daga gidan gabadaya ya nufi majalisarsu abokansa na ganinsa suka fara masa tsiya "ango ango ya haka kafito kabaro Amarya ita kadai? "

Yayi shiru yana murmushin dole ,

Wani yace"gaskiya yau baka da wurin zama anan ka koma ka kula da yarinya"

Khalil yayi yar dariya yace"tayi baki shiyasa na fito" se sannan suka barshi aka cigaba da labarin yadda biki ya gudana,

Gidan fahad ko da rana faseelat bata fito cin abinci ba ta koshi saboda taci sauran na safe hakan ya basu damar cin abincinsu shida aysha suna nunawa juna zallar soyayya tana rungume akan cinyarsa yana bata a baki tana bashi bayan sungama suka koma dakinshi yana aiki a system tana gefenshi ,

Yana cikin dubawa yaga 5 ta kusa yayi sauri ya rufe system din ya kalleta tanata tunani bakomi take tunani ba se faseelat don talura ba kular kazarnan kenan tana wurinta matsanancin kishi takeji saboda batason yaji wani dadinta a bed,

A hankali ya tura yatsa cikin kunnenta ,

Tai saurin kallonshi tai karamin murmushi ta sunkuyar da kai,

Yana kallon kwayar idonta yace"what are u thinking of? Umma abbu anty? "

Tai murmushi ta turo baki ,

Yace "sorry " da smiling a face dinshi yace"very soon zakigansu kinji zanje na gaido mommy nadawo"

Tai saurin marairaicewa tace"plsss yaya ina zuwa ina missing mommy"

Ya kureta da kallo yana kallon yarintarta ya saki murmushi yace"baki lpy princess kibari ki samu sauki"

Tace "lpy ta lau yaya plss katafi dani ina missing mommy ina son naganta"

Ya kuma yin murmushi yace"mommy bazataso kifito yanzu ba kiyi hakuri princess yanzu zan dawo"

Yana kallon face dinta yace"kin hakuran?"

Ta daga kai a shagwabe,

Yayi murmushi ya kamo face dinta ya mata kiss yace"yawwa kanwata sena dawo" ya sauka a bed din ya nufi kofar fita,

A hankali tace"Allah ya kiyaye"

Ya juyo fuskarshi dauke da murmushi yace"thanks "yajuya ya tafi,

Yana tafiya a mota yana tunanin aysha kwana daya tall amma sosai ta shiga ranshi yaune sukayi wuni daya zungur atare har ya fahimci wasu abubuwa game daita bata da hayaniya bata son yawan magana murmushinta yafi dariyarta yawa tana matukar sonshi maganganunta da aiyukanta sun kara tabbatar mishi da haka ya saki murmushi tuno yadda ta iya sarrafa harshe wajen yin magana me dadi da taushi yana cikin tunaninta kiranta ya shigo ya dauko wayar yaga an rubuta kanwata yayi karamin murmushi ya dauka yace"princess"

Tai sassanyan murmushi tace"ya hanya? "

Yace "lpy lau princess"

Tace"Allah ya tsaremin kai ka gaidamin mommy sosai "

Yace"I will "

Tace"bye "takashe

Yayi murmushi yanata kallon screen din wayar ya shiga contact ya sauya sunan da my princess,

Yana isa gida ya fito cikin natsatstsiyar tafiyarshi ya shiga ciki ,

Mommy na falo tana kallo ya shigo da sallama in a cool voice dinshi,

Mommy ta amsa bayan ta meda kallo wurinshi tana murmushi kallo daya tai masa tagane yana cikin farinciki sosai,

Ya karaso ya zauna kasan seat da take zaune ya tankwashe kafa daya yace" mommy ina yini "

Mommy tace"lpy lau ya kuke ?"

Yace"lpy lau"

Tana murmushi tace"ina daughter tana de cin abinci ko?"

Ya daga kai,

Tace "yawwa ka kara kulawa daita munyi waya da yanuwanta sun isa lpy dan Allah son ka kula da aysha sosai iyayenta mutanen kirkine masu mutunci "

Yace"insha Allah mommy"

Mommy tai murmushi tace"ina faseelat tana lpy?"

Yace"lpy lau itama"

Tana murmushi tace "se bayan kwana biyu akawomin ita naga diyata sosai "

Yayi murmushi kawai,

Tace"yawwa me zakuci da dare?"

Yayi shiru yace"mommy ki huta zanyimana order "

Mommy tai dariya tace"son karkadamu nafison nayi mukun "

Yayi shiru suna zaune marwan ya shigo fahad ya dago ya kalleshi ,

Marwan yayi karamin murmushi yace"Yaya inayini?"yana Sosa kai ganin yayan nashi ya nata sheki,

Fahad yace"lpy daga ina?"

Marwan yace"daga wurin girlfriend dita "

Fahad ya harareshi ,

Mommy tace"tashi kabamu wuri kaida baka da zance sena aure kowa zai kula maka da Matar"

Ya mike tsaye yana tafiya yace"mommy kumin auren kugani de har gemu zan ajiye nakoma saka tabani kaji hadisi da casbaha kullum a hannu in kuma lankwashe harshe nafara kalkala da gunna"ya karasa fita

Da mommy da fahad sukai dariya mommy tace"Allah ya shiryamin marwan matarshi nabani tausayi"

Cikin ran fahad badadi yace"insha Allah zai gyara"

Mommy tace"Allah yasa"

Suka kara fira bayan sungama ya tashi ya fita,

Time din Maghreb tayi yawuce masjid,

Jameela kuwa gab Maghreb ta farka duk jikinta na ciwo ta shiga toilet tai wanka ta fito taci abinci ana kiran salla tanaji tai zauniyarta tana kallon wani Indian series game of love,


Bayan ishai

Khalil ya nufi gida bayan ya siya masu abinci yana shigowa ya samu gidan nata baza kamshi jameela na kwance kan cushion yayi sallama ta amsa tana cigaba da latsar wayarta,

Ya karaso ya zauna yana kallon sabon dressing din jameela bumshort da vest tace"sannu da zuwa"

Yace"yawwa ya gidan?"

Ta tashi zaune tana kallonshi tace"yanzunan fita kayi kabarni ni daya?"

Yayi karamin murmushi yace "sorry kirana akayi "

Ta tabe baki tace"banji dadi ba"

Yace"I'm sorry "

Tana zaune ta kuma sauya tasha ,

A dan tsorace yana in_ ina yace"hope kinyi salla?"

Ta kalleshi ta kalli jikinta tace"dama sallar ana ganewa a goshi idan baayi ba?ko kuwa ka medani kafira ne duk kwalliyar danayi don kaine baka ko cemin nayi kyauba "

Yace"ni bance baki ba nade tambaya ne kurum kuma kema kinsan kinyi kyau sosai "

Ta turo baki tace"a,a ni bansaniba seka fada "

Ya karabin jikinta da kallo yace"kinyi kyau sosai beauty saura kiriss fa numfashi na ya dauke dana shigo na daure ne"

Tai dariya tace"thanks u muje muci abinci ko"

Ya daga kai ta dauki ledar ta nufi dining tanata karkada kugu yana biye yana binta da kallo har ta karasa ta ajiye ta kuma wucewa zuwa kitchen domin dauko plates yanata kallonta yana hadiyar miyau ta dawo ta zauna tai sarving din abincin a plate daya ta debo ta kai bakinshi tana murmushi tace"bude bakin "

Yana ta kallonta da murmushi ya bude bakin ta zuba masa aciki sannan ta debo ta saka bakinta suna taunawa suna kallon juna ta kuma debowa tabashi yana taunawa ya lumshe ido yana tuno jiya inama yaji wurin a kulle daba karamin jindadi zaiji ba,

Ta debo zata kai bakinshi tace"i love u my love"

Yanajin dadi yace"love u too"

Tace"uhmmmm!!"Tana mai wani kallo me rikita tunani,

Bayan sungama ta dauke kayan takai kitchen sannan ta wuce dakinta ta shiga toilet ta sake wanka ta fito tana yan shafe_shafe ya shigo ,

Ta juya ta kalleshi tai murmushi ,

Ya nata kallonta yazo ya zauna bakin bed ta karasa shafan ta isa bakin wardrobe ta saka rigar bacci cotton iya gwiwa ta juyo yanata kallonta tace"wai anan zaka kwana ne?"

Yace"da a ina zan kwana beauty?"

Tace"dakin ka mana kasan yau dinnan ban lpy"

Yace"plsss jameela kizo muyi kwanciyarmu a hankali zanyi bazakiji zafi ba"

Ta make kafada tace"cabbb wayo zakamin Nide aa"

Ya kalleta yace"to naji amma anan zan kwana"

Tace"plss katafi dakinka ka kwanta bayan 7days na warke seka dawo"

Yayi yar dariya yace"seven days jameela?"

Tace"eh seven days"

Yace"duk inata kallonki? Ok kizo kiyi kwanciyarki ba abinda zanmiki"

Tace"to kai ka kwana anan din fita zanyi don wlh tsoro kake bani"ta nufi kofa

Ya kalleta yayi murmushin takaici yace"dawo zoki kwanta seda safe"

Tai tsaye ya tashi yanata binta da kallon shaawa zai fita tace "seda safe I love u"

Ya juyo ya kalleta ya fita yaja mata kofar,

Ta isa tasa key takoma kan bed ta zauna ta kunna data momcy kuwa na online tai mata magana"momcy I missed u"

Mommy tai replying "ina mijinkin?"

Jameela tace"na korashi dakinshi "

Mimi tai dariyar jindadi tace"shiyasa nake sonki my love"

Suka cigaba da chart karshe Mimi ta kira suka fara vedio call sunata abubuwansu,


Shi kuwa fahad tunda yakoma gida be fita ba bayan anyi sallar ishai ne aka kawo masu dinner aysha taci kwalliya tana cikin lifaya red ya kira faseelat awaya ta fito cikin doguwar riga pink da black gyale ta dorashi abisa kai zuwa wuya tayi kyau sosai tanata kamshi tasa takalmi hills tanata kwas_kwas ta sauko,

Aysha dake gab da fahad ta hadiye miyau masu zafi tanajin kamar ta tashi kamshin faseelat kadai da taji,

Fahad ya kureta da ido harta karaso tanata sakin murmushi ta zauna sannan tace"sannu da hutawa dear"

Yayi karamin murmushi yace"hope kina lpy?"

Ta daga kai tace"kalau kamar yadda kake"

Aysha tai saurin katse firar tasu ta mike tsaye tafara sarving spoon da plates nata kara,

Hakan yasa duk sukayi shiru sede faseelat harta fahimci inda ayshar ta dosa don haka fuskarta kadai take kallo da dan mamaki,

Tagama zuba musu takoma ta zauna tafaracin nata fuska hade, faseelat ma ta dauka tafara tsakura tanata kara satar kallon fuskar ayshar,

Fahad ya dauki spoon yafaraci se sannan ya kalli aysha yana ganin fuskarta ya kula da damuwa dasauri ya ajiye spoon yace"princess bakyajin dadin abincinne kifadi me kkso na siyo miki yanzu"

Faseelat ta matse lips zuciyarta na zafi tana kallon fahad,

Aysha ta girgizakai tai shiru ,

Ya matso sosai ya riko hannunta ta daga ido ta kalleshi yace"are u OK?"

Ta sunkuyar da kai yace "OK sannu ki daure ki dan ci abincin dazun fa bakici sosai ba kirika cin abinci aysha "

Ta daga kai ya amshi spoon din dake rike hannunta ya debo yakai bakinta ta bude baki ta amsa tana taunawa tana kallonshi

Faseelat tai dogon murmushi ta cigaba da cin abincinta cos wannan karamin abune aysha tayi saboda ita zatayi Wanda ya fishi.
[12/30/2019, 9:32 AM] SHALELE😍: *For sale pay 200 through my number 07063721063 and read the complete story happily*




42_


Garabasa Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya karanta suratul kahfi ran jumaa Allah zaisa masa haske har zuwa wata jumaar.




Ya cigaba da bata abincin tana ci tana kallonshi tsananin kishinshi takeji dabataso koda ya kalli faseelat bare kuma har yana labari daita ko sakar mata fuska ,

Shi kuwa yana bata abincin yana kallon bakinta yadda take cin abincin ba karamin sa masa shaawar lips dinta yayi ba yanajin kamar yadan tsotse su,

Faseelat dake cin abinci ta dan kalleshi taga yadda suketa kallon juna ranta bace ta mike saboda yadda takeji batare da tace komi ba ta nufi sama tanajin kamar tafasa ihu ,

Tana shiga ta kulle daki ta wuce kan bed tai zaune tana meda numfashi zuciyarta na saka mata abubuwa da zatai domin in batai wasa ba yar yarinyar data raina seta sa mata hawan jini ,

Ta koma ta kwanta tana cigaba da saka da warwara ,

Aysha na ganin faseelat tabar gun taji ranta yayi sanyi ta debi abincin ta nufi bakin fahad da besan ma faseelat tabar gun ba yayi murmushi ya bude yaci ,

Ta kara debowa zata kai bakinshi ya girgizakai saboda duk abincin ya fitar masa a rai sam bayason yaga ko sau daya yar'amana ta bata rai bare harta shiga damuwa hakan bayamasa dadi sam kuma yanajin ciwon hakan,

Ta meda spoon ta ajiye ta sunkuyar da kai,

Ya leka fuskar yana cigaba da kallon bakinta tai murmushi zata kauda kai ya tarbeshi da hannu idanunshi kyam a cute lips dinta yafara kissin dinsu yanajin matukar dadinsu,

Aysha ta lumshe ido without response amma sosai take jindadin kiss din,

Seda yasha lips din sosai sannan ya janye bakinsa yanajin desire dinta,

Yana binta da kallo a hankali yace"I have something for u"

Ta dago tana dan murmushinta tace"what?"

Ya kama hannunta yace"muje kigani "

Ta tashi suka nufi harabar gidan suna zuwa ya tsaya bakin dalleliyar motar ta ash colour,

Ta kalleshi ta kalli motar,

Yace"here is my small gift for u its just a small akan taki kyautar da kikamin"

Tana ta kallon motar jin kalamanshi yasa

Please Login or Register in order to submit comment