Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Allah karki fadawa mama abinda nafadamiki sirrine tsakaninmu amana"

Hafset tace"wa?wlh ban daukaba don sena fadamata ko so kike se yagama rarakeki kinsamu matsalar brain sannan shi kuma yasamu wata tobari kiji ni nasan wacce sex ya haukatar daita dole se mama taji domin ashawo kan matsalar"

Samira na hawaye tace"inason Aliyu sosai yana matukar sona yana kuma kula dani fin kokarinshi inason na cigaba da rayuwa dashi"

Hafset tace"aiba rabaku zaai ba maybe in yaje yasamu likita in akwai yadda zaai shikenan in kuma ba yadda zaai sede ki hakuri keni namaga kokarinki sosai"

Samira ta matse lips tace"yanzu sekin fadamatan kenan?"

Hafset tace"kwarai ko daganan se gidan mama"ta mike tsaye takara kallon samira tace"kirika shan madara de da yar maltina da zuma da dan yoghurt haka don kisamu ruwan jiki da yar niima sena sake dawowa"

Samira ta bita da harara har tafita ,tana fita samirar takoma bedroom tai kwance gabanta nata faduwa shikenan kowa yasan sirrinsu yanzu zaace zaa rabasu tafara kuka itafa she love her hubby,

Hafset na komawa mama na kitchen tafito dasauri kasancewar gidan bakowa tace "hafset yaya tafadamiki kuwa ?naga kinyi saurin dawowa"

Hafset ta sunkuyar dakai tanajin nauyi tace"mama maganar nan gaskiyane Aliyu hariji ne baya gajiya da mace"

Mama tadau salati "lailaha illallah Muhammadurrasulillah S.A.W yanzu duk abinnan bazata fadamin ba wai wane irin hali samira kedashi ne?"

Hafset tace"duk takara ramewa ni dama naga tunda akai auren bata kiba se rama"

Mama tace"nasan yadda zanyi nagode sosai hafset ki gaida mamanku"

Hafset tace"tom zataji" tajuya tai tafiyarta,

Mama takasa komawa kitchen tashiga daki tai dialing number baban samira akagare take tasan yadda zaa bullowa abun,

Yana dauka tace"Malam kadawo gida akwai matsala data taso yanzu"

Baban samira yace"subhanallahi gashi kuma mun danje wani kauye amma insha Allah damun dawo zandawo gidan"

Mama tace"tom Allah yamedoku lpy " takashe kiran tanata sake_sake takoma kitchen,

Hjy abida seda sukafi awa ukku kudi nakarewa tasa wasu su cigaba sannan sukai bankwana tanajin wasai tai wanka taci gayu tasha pitted gown me hannun vest taita snapping pic ta turawa jamil HQ sannan tafita falo tanata murmusawa abinta,

Hjy rukayya na zaune itada babbar diyarta iklas tana rike da jikarta Hjy abida tafito,

Duk suka bita da kallo iklas ta gaidata "mommy ina wuni"

Tana faraa tace"lpy lau daughter ya seema ?"

Tace"lpy lau"

Hjy abida tatashi ta amsheta daga hannun Hjy Rukayya tana ma seema wasa,

Hjy Rukayya takasa hakuri tace"yaude mommyn boy ko kinsamu millions ne?"

Hjy abida tai murmushi tace"abun sirrine kawai"

Dukkansu sukayi dariya suka cigaba da fira,

*Niger*

Karfe 11 mommy ta sauka Niger wata mota tazo ta dauketa daga air port suka nufi wani local government burha Niger dake a Niger,

Wacece mommy?

Sunanta shine Hjy Amina professor ce a jamiar buk agarin kano itadin buzuwar Nigeria ce tacikin borno ,kasancewarta babbar mace me ilimi tana shiga cikin manyan mutane maza da mata ana damawa daita sosai ta fannin ilimi,sun taba wani babban taro a Niger Wanda yasamu halattar manyan mutane sarakuna da hakimai acikin taronne ta hadu da hakimin Burha Niger anan din acikin jawabanshi tagane acikin yankin burha akwai karancin makarantu after taro tasamu ganinshi tabada gudumuwar 5 millions anan harta samu number dinshi, number na ajiye ne kawai awayarta segashi zuwa Niger yakamata kuma anan yankinshi akwai buzaye sosai shiyasa ta nemeshi gashi yanzu zata zama bakuwarshi na wani lokaci,

Sunyi tafiya sosai sannan suka isa garin kusan karfe 1pm suna zuwa bakin fadarshi akai parking tafito ta dauki trolleynta taja zuwa cikin gidan ,tun kafin taisa fadawa suka zo suka amsa suka shigar dashi ciki,

Fada tafara zuwa takai gaisuwa sannan aka kaita cikin gida bangaren baki,dakin da aka kaita dagani special ne tashiga toilet tafito ta zauna tana hutawa,

Bata dade da zama ba wata babbar mace tashigo tasha doguwar rigar shadda taji aiki farace tass kyakkyawa tashigo tana faraa da sallama bakinta,

Mommy ta amsa ta cire glass tana faraa ,matar ta zauna tace"barka da zuwa Dr ya hanya fatan kunzo lpy"

Mommy tace"lpy lau inafatan duk kuna lpy?"

Tace"lpy lau sannu da zuwa"

Mommy tace"yawwa" sukayi shiru,

Wata Matar takara shigowa itama kyakkyawa suka gaisa bayan sun gaisa tace"anyi arranging dining bismillah"

Duk suka tashi mommy tabisu har wani corridor inda dining yake table din cike yake da kayan abinci iri_iri da kayan itatuwa da differents drinks sunata faraa suka zauna mommy ma ta zauna karamar cikinsu ta tashi tafara bude warmers din seda tagama sannan tace"Dr wane zaai miki serving?"

Mommy tai murmushi tace"kowane yayi tnx u"

Matar tai murmushi ta zuba mata fried rice da chicken stew da cow slow ,ta ajiye gaban mommy suna zaune sunata faraa daganinsu suna son mutane,

Mommy ta dauki spoon tafara ci dayar tasa mata drink tadanci tasha drink ta ajiye spoon sukai zaune wurin suna labarin yadda sukeson Nigeria itama tana fadin yadda aladun Niger ke burgeta,

Bayan sunsha fira suka fita suka barta mommy tashiga toilet tai wanka ta sauya kaya tayi salla ta zauna tabude system dinta tana rubutu aciki domin harta samu abun rubutawa,tagane mutane ne masu son mutane da karrama bako,

Tana cikin rubutu taji sallamar wata yarinya me siririyar murya da sanyin jiki, tai saurin kallon kofa tana kallon yarinyar,

Yarinyar dabazata wuce 15 ba kyakkyawa ce fara sall da dogon hanci da lulu eyes da cute mouth gashinta har yakai ciki tana sanye da doguwar riga baka me kwalliyar golden da stone, ta amsa sallamar yarinyar tashigo tanata kamshi da small murmushi fuskarta ta zauna kasa tace"ina wuni?"

Mommy tace"lpy lau ya school?"

Yarinyar tace"alhamdulillah abbu ne yakeson ganinki a wurin shan iska"tana maganar very silent and slow daganinta batada hayaniya,

Mommy nata kallonta tai murmushi tace"to mutafi"

Tatashi yarinyar ta mike tayi gaba tana tafiya a hankali mommy nata kallonta don ta burgeta sosai har sukaje harabar wurin shakatawar sarki dake cikin gidan,

Tana zuwa takoma gefe kusa da daddynta ta zauna,

Mommy ta zauna sarki yakara mata barka da zuwa yace"kince kinason rubutu akan buzaye to anan akwai buzaye sosai in kuma al'adu kikeso zaifi kyau kuje kauyen shinkassanne suna da rikon aladu sosai tun nada"

Mommy tai murmushi tace"nagode sosai Allah yakara lpy da arziki"

Yarinyar dake gefe tana latsar waya tana murmushi tace"abbu zanje daita nadade banjeba"

Mommy ta kalleta tai murmushi,

Sarki yace"a,a aysha kinsan baki lpy kiyi hakuri kinji?"

Tabata fuska ta turo baki tace"plss abbu "

Ya kalleta yayi shiru,

Mommy tace"school fa kobaki zuwa school?"

Aysha fuskarta ba walwala ta kalli mommy tai shiru,

Sarki yace "kitashi kije zamuyi magana"

Tatashi ta tafi tana tafiya yace"tanason karatu sosai tanason zama midwife sede ni bana barin yara na mata karatu se sunyi aure yayunta akwai nurses akwai lawyer da teacher to itan bayan hakan ma tana da problem na aljanu sometimes in ranta yabaci suna bugar daita tana dadewa kwance kamar matatta se bayan an mata rukya da tofi sannan take dawowa dede anata magani de amma haryanzu shiru but tanason karatu sosai"

Mommy taji tausayinta sosai tace"Allah yabata lpy hakan nada kyau yara suyi aure sannan karatu but in mijin be fitoba suyi karatun yafi zama hakanan saboda tun suna son abun se suzo su dena"

Sarki yayi murmushi yace"zuwa yaushe zakiyi tafiyar?"

Tace"gobe ma I'm ready"

Yace"OK da safe zakutafi sede akwai wahala zuwa wurin don zakuyi tafiya saman rakumma"

Mommy tace"ba matsala nagode sosai "taita godiya tatashi tanufi guest room ,

Kafin takai daga nesa ta hangi matan suna kasa rungume da wata tai saurin zuwa wurin se samu tayi ayshar ce sheme aljanun sun bugar daita saboda kawai bazaaje daita ba,

Dasauri taisa wurin lokacin har ummar aishar ta dauketa a kafada ,mommy tabisu har dakinta aka kwantar da Aisha akan bed tana sheme idonta lumshe kamar matatta tuni maaikatan gidan suka tafi kiran liman,

Kafin ma yazo mommy ta dauko ruwa ta karanta kulauzai da ayatul kursiyu da amana da karshen tauba da karshen hashr ta tofa ta shafa mata a fuska ,

Aisha tabude ido lokaci guda mommy takara shafa mata ta mikawa ummanta tace"abata tasha"

Suka tadata zaune suka dora mata cupyn abaki tadansha takoma ta kwanta jikinta ba karfi,

Kowa se sannu yake mata ta lumshe ido hawaye suka fara biyomata ta gefen ido suna gangarawa bayan kunne,ummanta tasa hannu tana sharemata tace"sannu aysha kiyi hakuri da larurar da Allah yadora miki insha Allah zaki samu lpy kamar baai ba"

Ta daga kai tana kwancen idanunta lumshe,

Mommy tajuya tafita tanajin tausayinta,


Karfe ukku da rabi faseelat tadawo daga school sunsha fira da alhajinta tadan kwanta kamar daga sama taji sallamar kawunsu,

Tai wufff tatashi zaune donba karamin tsoronshi takeba gabanta nata faduwa,

Shiru yanacan yana gaisawa da Ummi ,Ummi ko tai masa magana akan faseelat ranshi bace yace"kirawo min ita"

Ummi tabude murya tafara kiranta "faseelat!! faseelat !!"

Faseelat na zaune tanaji tafara yarfa hannu tace"kai!!kai!! ni wlh ana takurani "tatashi tana tukuburi ta shiga dakin Ummi, yana zaune kan kujera ta zauna kasa ta sunkuyar dakai kawai batare da ta gaidashiba,

Kawun ya kalleta yanajin matsanancin bacin rai yace" ke haryanzu baki fidda mijin ba cikin samarinki?"

Ta yamutsa fuska ta dage hanci tace"kawu kuyi hakuri zan fiddo kubani lokaci "

Kawun yace"anki abaki lokacin anki abaki nace"a fadace yana nunata,

Kanta kasa takara matsawa gefe Ummi na zaune na kallo,

Yace"kin rainawa mutane hankali anata binki to bari kiji nabaki 3wks only ki fiddo miji idan bahaka ba"

Kafin ya karasa tadago dasauri ta kalleshi jin 3wks only,

Ya cigaba dacewa"idan bahaka ba zan badaki ga duk Wanda na gadama"

Idonta cike da hawaye tace"haba kawu ni zaaiwa auren dole"

Yayi kanta tatashi da gudu tashige daki tahaye bed tafara kuka tana rungume da pillow.

Ummi tace "ai gwara kaba Wanda kaso din tunda batada niyyar fitarwa"

Yace"idan har bata fiddo dinba badatan zanyi"

Ummi tace"nagode sosai"

Yatashi yafita ranshi bace,


samira yau ko girki bata samu tayiba tana kwance cikin ikon Allah kuma shima aliyun bedawo ba kuma be aiko ba,


Karfe 4 baban samirar yadawo hankalinshi ba kwance ba yana shiga dakin mamanta ko zama beba yace"meyafaru ne ?"

Ya zauna ,mama tanata jimami tace"dazun ina zaune wata makwabciyar samira tazo tafadamin cewar samira kwana take ihu mijinta yafi karfinta,to ban yadda ba don tabbatarwa sena tura hafset tana zuwa ta sameta cikin hali kuma tafadamata desame thing dana Matar datazo abunya tadamin hankali sosai"

Yayi jimmm yana nazari sannan yace"





Yeah🤸‍♂duk old team sunfito 🤣
#team fahad
#team faseelat
#team aysha

😃ya kukaga our new aisha?koya wannan game din ze kasance?

Ga kuma new teams dinmu ,
#Team Aliyu jarumi😂
#team samira ragguwa🤣
#team mansura bewar Allah,
#team Hjy Rukayya,sabira🤣
#team Hjy abida nasan itama kunayinta🤣
And
#team jamilu HQ😂 ai dole yanada fans kuna ina yan team dinshi kubayyana kanku🤣nide I'm one of u🏃🏻‍♀


Wannan karan jigidar me tsawoce😍


inajin dadin yadda kukeson raggon miji return karku damu da process nabiyan kudin karatu haryanzu munakan free pages idan time yayi zakuga na rubuta muku process din,


Tnx 4 the love I'm grateful😍


➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*


9⃣



*GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace manzon Allah yana aljanna assiddiku yana aljanna da duk Wanda yaje ziyarar danuwansa dake can nesa saboda Allah badon wata manufa ba toshima ya tabbata acikin aljanna*




Sannan yace "ki kirata kice tataho gida"

Mama na kallonshi tace"tataho gida?"

Yace"eh hakanne dede in tazo shine zansamu mu tattauna dasu kema kuma kikara bincikarta kuma hakan zesa yadena matsamatan idan yaga tayo yaji tazo gida"

Mama tace"to shikenan Allah yasa hakan shine mafi alheri"

Yayi shiru yanata nazari fuskarshi a takure,

Mama ta dauki waya tai dialing Number samira,

Samira na kwance tajawo wayar tana ganin mama tai wuf tatashi zaune gabanta nata faduwa ta dauka tai shiru,

Mama najin ta dauka tace"kitaho gida yanzunnan"

Samira tafara hawaye bashiri tafara magana "mama dan Allah kiyi hakuri wlh zamu dedeta"

Ran mamar ya baci anason temaka mata tana kukan so tace"to karkizo din kita zama dan ubanki"kitt takashe wayar,

Samira ta cigaba da kuka sannan tatashi ta dauki hijab da wayarta da key tafita gidan tatari me napep tahau ta nufi gida,

Har ta isa gida mama da baba suna zaune suna tattaunawa ,tana shiga duk suka maida kallo gareta kanta kasa ta zauna kasan gabanta nata faduwa,

Bayan mintina mama tace"Ashe samira baki daukeni abakin komiba?kina cikin damuwa amma bazaki sanarmin ba?"

Samira tai shiru abinta tanason taji miye dalilin kirantan,

Baba yana kallonta yace"idan baki fadawa mahaifiyarki damuwarki ba wazaki fadawa bare ya temakamiki? bacin da Allah ya temakeki matar tazo tafada haka zaki cigaba da zama ai ,yanzu kiyi zauniyarki anan har zuwa lokacin da zezo yaji kikayi ba kiranki akai ba"

Ta daga kai ta kalleshi tameda kai kasa,

Yace"eh yaji kikayi kuma kokin koma in har be gyaraba to dole ya rabu dake"

Hawaye suka cika idon samira tafara tunanin aliyunta jarumin mijinta akowane fanni,

Baba yana gama fada yabasu wuri,

Mama tace"ke kina amfani da ruwan zafi kuwa da man zaitun?"

Samira ta daga kai a kunyace,

Mama tace"kinashan maganin mata dana aikamiki kosun kare?"

Samira ta daga kai ,

Mama taja tsoki tace"sunkare bazaki fadaba kede Allah ya shiryeki hmmm aiki ya sameni gashi ko kudin maganin babu dole in fita inje gidan maman mujaheed in samomiki kayan niima da karin shaawa tunda Allah yahadaki da jarababben miji"

Samira de kanta kasa mamar tatashi tafita,tana fita tadago kanta ta share wasu hawayen tanajin kunya ace Aliyu yazo an zauna dashi magana akan sex dawane ido zata kalleshi wai tayo yaji,

Tashige kuryan daki tai kwance tanata tunani har bacci ya kwasheta,

Shiko Aliyu yau costumers sun masa yawa anata shige da fice shiyasa besamu yakoma gida ba amma samirar na ranshi rashin natsuwane yasa ko kiranta besamu yayiba,

Da marece Hjy abida kamar me miji ta sake cancada ado cikin English wears tasake daukar pic tahau online,

Jamil ma time din yana online cos he's jobless sex shine sanaarshi ,

Tana hawa taduba sakonninshi yadda yayita kodata a pic data tura da safe seta sake tura wani na English wears din ta rubuta " good evening fucker"

Yana tareda wata suna bad chart yayi sauri yakoma wurin Hjy abida ,yana shiga yaga pic dinta yawani lashe lips akagare yake yasamu suhadu ,

Ya tura mata "wow my sexy mama kinyi kyau sosai, look at ur beautiful breast sunyi tsaye they're inviting me to suck them"

Tai murmushi tanajin dadin yabonta da sexy talks dinshi ta tura mai "u will very soon karka wani damu fatan kafara tanaji for me to enjoyed?"

Yana gani yayi murmushi ya tura "u will not understand zaki fahimta in mun hadu"

Tai murmushi tace"today I have a very nice day u make my day delightful "

Ya tura mata "this is just the beginning u don't know anything about me harse munhadu a bed"

Tace"sure?"

Yace"uhmmm"

Tai murmushi ta turamai "har inajin basemun haduba ahakan naji ina samun satisfaction in zaka cigaba da zama dani ahakan I will pay u monthly basemun haduba"

Ya tura mata "meyasa ke baki dokin kasancewa tare dani? kin riga kin kwadaitamin jikinki inba nasamu ba zan shiga damuwa plsss karki sauya mind dinki ina wani satisfaction ba body contact and without having sex kibari muhadu just for once and in baki samu good satisfaction ba na yarda karmu sake haduwa"

Hjy abida tace"inason kasancewa tare da kai banason nasamu kuma bazan rika samu duk time danaso ba sannan u know zina saboce tana daga cikin manyan kabairai"

Yayi tsoki afili yace"sekace wata ta Allah bayan tsinan nace "
Ya tura mata "zaki sameni kowane time kikeso kuma have faith in god Allah yana yafe komi do enjoyed ur life and make istigfarr every day Allah nason bayinsa masu sabo suna tuba" (kunji fa🤣🤔)

Tai shiru tana tunanin maganar dayake tagama fadawa shaawarshi tace"to kashirya weekend I will call u zamu hadu and kwana zamuyi"

Yayi saurin tura mata "how many days?"

Tace"just one day"

Yace"hmm I know u will change ur mind Allah yakaimu"

Tace"tnx semun hadu da dare kata nadarmin new sexy stimulation"

Yace"u don't have to ask I love u and I will do everything that will make u satisfy"

Tace"OK see u in the night "

Ta sauka online ta zauna tunanin yadda zata iya kwanciya da wani ba mijinta ba anya zata iya? Kode tayi hakuri atafi ahakan kawai?

Faseelat yau kumbure take just 3wks zata fiddo miji ina zata samu heart desire dinta in 3wks time? Kenan de alhaji zata aura? Tai sauri ta girgiza kai tafara tunanin samarinta whom to choose takasa zabar ko daya cos duk basuyi ba duk alhaji yafisu kudi and yafi nuna mata so much love and care ta cigaba da tunani,


Da marece aysha tasamu tai wanka kamar ba itaba ta zauna ta kunna data ta shiga tai searching pregnancy care ta zauna tana karantawa tanabin pics daakai ,


Karfe 8:00pm ana fitowa masallaci Aliyu na sauri ya nufi gida akan hanya yatsaya ya siye kaza da fruit sannan yawuce gida yana zuwa yasamu gida kulle da key abun yabashi mamaki yabude yashiga wayam batanan yaaje ledojin hannunshi ya ciro waya ya kirata,

Samira na zaune mama hartaje ta ansomata kayan mata ta tasata gaba seta shanye wani goran tabaje lokaci daya tanata sha kiran yashigo ta dauka jikinta mace tai shiru,

Hankalinshi adan tashe yace"samira ina kikaje batare da kinfadamin ba yanzu da darennan?"

Samira muryarta dishe tace"ina gida"

Hankalinshi ya karasa tashi yace"gida samira meyafaru? Kikatafi gida?"

Tai shiru takasa cewa komi ranta jagule,

Hankalinshi atashe murya a kasalance yace"kintafi ne saboda kingaji dani ba zaki iya daukar nauyi naba?samira kinason rabuwa dani ne?"

Tai sauri takashe wayar domin bazata iya saurare ba,

Aliyu ya dafe kai yana tunani dole yafita ya tada mashin ya nufi gidansu,

Agidansu mansura ko mansurar tanata dilka don tarbar Khalil yanzu da daren hjyar Khalil takira mama ,mama ta dauka suka gaisa tace"ina diyata insha Allah Khalil nanan zuwa gobe kamar yadda mukayi"

Mama najin matukar farin ciki tace"Allah yakaimu ya tabbatar da abinda yafi zama alheri"

Sukayi bankwana mama na sauri ta shiga dakin mansura ,tana zaune bata tashi daga inda tayi salla ba,

Mama ta zauna kan bed tana kallonta tace"mansura gobe Khalil zezo kisaki fuska plsss ki kuma yi kwalliya da gayu sosai a goben kinji?"

Mansura ta daga kai cikinta nawani juyawa harta hango tashin hankalin da zata shiga in har yaki amincewa daita,

Mama tatashi tafita ,tana fita mansura ta mike tafara kawo salloli tana adduar dace,


Aliyu na isa kofar gida ya aika yaro ayi masa sallama da baba,

Time din baban bedawo ba yaron nashiga gidan Baban yaiso bakin kofar gidan da mashin dinsa,

Aliyu yayi sauri ya zukunna kasa kanshi sunkuye yace"baba inawuni "

Baba yanata kallonshi beda wani girma dazaa masa kallon me shaawa lalle ba ajiki abun yakeba ,yace"lpy lau Aliyu kashigo ciki zamu tattauna"

Gaban Aliyu yafadi yana zukunne baban ya nufi cikin gida se bayan minutes Aliyu yatashi yabishi yashiga da sallama jikinshi sanyaye,

Yayi tsaye su mama na daki ta leko tace"Aliyu kashigo"

Ya nufi dakin gabansa nata faduwa ,

Yana shiga yasamu mama da baba da samira zaune a dakin ya zauna kasa kamar samiran kanshi sunkuye,

Bayan yan dakikai baba yace"dazunnan aka kirani akace samira tadawo gida nafara fadan hakan se mamanta tafadamin wata muhimmiyar maganar dayasa ban medo maka matarka ba"

Samira tabata fuska kamar zatai kuka jin abinda yace,

Baba yakara jimm yarasa ta ina zaifara yasamu yace"tun kafin zuwanta wata mata tazo tafadi matsalarta domin sunajin kukanta duk dare se kuma ga samirar tataho,kamar yadda tanuna bata iyawa dakai shiyasa naga yakamata mu zauna domin mu shawo kan matsalar ,yakamata karika daga mata kafa kasani idan abun yayi yawa yana zama cutarwa kuma zaman aure natsuwa akeso acikinsa ba tashin hankali ba ,yana da kyau kasamu likita kaji ko akwai temakon daza abaka gameda hakan kakuma kara hakuri kana jure wasu bukatun,wannan shine dalilin dayasa ban medata ba a gaskiya idan har ta cigaba da zama kamar da to zaka bata takardarta kanemi wata Matar saboda halittarku tasha banban ita zata rika cutuwa hakan kuma matsalace ga lpyarta"

Aliyu se zufa yake yanajin nauyin abun, samira ma zufa take Aliyu akewa magana amma jin maganar take kamar ana sokarta,

Dakyar Aliyu yace"insha Allah zan kiyaye nagode sosai hakan baze kara faruwa ba"

Baba yace"to masha Allah idan kungama abinda kukeyi seka dauki matarka Ku koma gida Allah yabada zaman lpy"yatashi yafita adakin,

Yabarsu da mama ,

Mama tace"to Aliyu akara hakuri daita insha Allah zata saba ke kuma ki rufawa kanki asiri kidena kirawo maku jamaa kina zubda maku mutunci a unguwa Allah yamaku albarka yabaku zuria dayyiba"

Duk sukayi shiru tatashi tabar dakin,

Aliyu ya dago asannu ya kalli samira fuskarta kasa tanata hawaye yatashi shima yafita yakoma kofar gida yayi tsaye yanata jin kunya wai makwabta sun San komai se yanzu yake kara ganin laifinsa na rashin controlling kanshi ya zauna yayita susukar masu diya tuntana shiru harta fara ihu,yana tuno maganar baba nacewa in an cigaba da haka seya bata takardarta besan time daya Dora hannu daya akai ba yana tsaye yanata tunani,

Mama takoma dakin ta iske samira har time din tana zaune,

Mamar tace"kitashi kibishi kutafi kinbarshi waje inkina dagewa da gyaran jikinki kidage inbahakaba wlh lokaci daya zaki tsufa tass zaki koma tsohuwa tunkan ki haihu"

Samira tai shiru, mama tace"kitashi ki dauko yan ledojin kuyita tafiya yana jira"

Tatashi tashiga dakin ta dauko wayarta da ledojin tafita agidan,

Tana fita Aliyu ya kalleta yahau mashin ta dafashi tahau suka nufi gida dukkansu rai badadi,


Niger ****mamar aysha ce zaune da mommy suna dinner tare Amarya kuma tana tare da sarki sunayi tare,

Sunacin abinci mommy na tsakura tace"ina aysha ya jikinta?"

Maman aysha tace"aitaji sauki tanacan tana sanaarta ta bincike"

Mommy tai murmushi tace"Allah yabata lpy kallo daya nai mata ta burgeni naji ina sonta sosai araina"

Maman Aisha tai murmushin jindadi tace"aysha batada matsala tanada shiga rai sosai"

Mommy tace"tana wahala sosai ciwonnan tabani tausayi kuma anata magani shiru"

Maman aysha tace"anta magani suna lafawa su dawo to antaba kiran wani me magani yace idan tayi aure kila subarta gabadaya to time din aurenne beba"

Mommy tai murmushi tace"Allah yabata miji nagari gaskiya duk Wanda ya aureta yaji dadi"

Maman aysha tai murmushi, wayar mommy tai ring tana dauka taga lovely son ta dauka takara fadada fuskarta tace"my son ya kk ?"

Fahad na kwance cikin cool and sweet voice dinshi yace"mommy I'm missing u plenty plenty"

Tai murmushi tace"I'm missing u too ina marwan?"

Ya gumtse fuska yace"don't know his where about bedawo ba"

Faraar fuskar mommy tabace tace"OK ur daddy?"

Yace"I think yana aiki a system dinsa"

Tai karamin murmushi tace"I will call him kayi bacci lpy" hartai shiru tace"au karna manta idan nadawo I have a surprise girft for u"

Yayi dogon murmushi me sauti yace"thanks u mommy Allah yamedoki lpy "

Tace"take care bye"takashe kiran,

Mama nata kallonta mommy tace"he's my lovely son shine babban dana"

Mama tai murmushi

mommy tace"inasonshi da aysha saboda halinsu seem alike shima he's silent kamarta"

Maman aysha tai murmushi tace"Allah yayarda zamuyi farinciki especially her dad yana girmamaki sosai zeyi murna in hakan tafaru"

Mommy tai murmushi tace"insha Allah nagode sosai da karramawarku gareni da mutuntawa Allah yakara mana dankon zumuncin"

Maman aysha tace"amin amin"

Suka cigaba da tsakurar abinci suna labarin yaran nasu,


Su Aliyu naisa gida samira ta sauka tabude kofa tashiga gidan tashige bedroom tahaye gado tafara rusa kuka me taba zuciya,

Aliyu na shigowa da mashin cikin gida yakafe ya kulle gidan yashiga dakin yana shiga yaji tana kuka dasauri yashiga bedroom din yahaye bed ya tadata zaune tanata kuka zuciyarshi na zafi yace"samira me kikewa kuka me yafaru again?"

Ta cigaba da kuka batako kalleshiba saboda kunya ,

Yace"kifadamin me kikewa kuka ?meke miki ciwo?"

Ta kyaleshi tanata kukanta ,

Yana rike daita zuciyarshi cunkushe ya saketa ya rufe fuska da hannuwa yafara kuka me sosa zuciya,

Jin kukanshi yasa samira tai shiru fuskarta shabe_shabe da hawaye ta kureshi da kallo ganinfa gaske kuka yake yasa tai saurin matsawa jikinshi ta....


➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



*dedicated to mansura Lady😘😘*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*Free page*


1⃣0⃣


*GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace Allah yajikan Wanda yayi salla rakaa hudu kafin laasar*





Ta rike kanshi tana hawaye tace"are u crying because of what I did to u? Stop crying plsss wlh banso hakan yafaru ba bansan yaakai naje gida ba and bansan cewa anajin kukana ba plss kayi hakuri ka yafemin nafita bada izininka ba na kuma bude sirrinka dabe kamata kowa yaji ba"

Yana kukan yayi shiru lokaci guda yafara kallonta da jajayen idanunshi da suke cike da hawaye ,

Tace"plsss I'm sorry kayi hakuri ka yafemun bazan sakeba"

Yasa hannu ya riko tata fuskar yafara goge mata hawaye yana ajiyar zuciya yace"kidena kuka ina kukane saboda kina kuka inasonki samira banason ganinki cikin damuwa namiki alkawari zan gyara bukatuna zan rika baki hutu "

Ta daga kai tanata ajiyar zuciya itama tace"kayafemun? nayi maka laifi"

Ya girgiza kai yace"bakimin komiba nasani kina hakuri ki kara akan nada plss"

Ta daga kai ta sunkuyar

Please Login or Register in order to submit comment