Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

matarka bawai daren farko ba kwana 120 da wani abu da aure amma haryanzu matarka tana kukan sex kode senazo na koya maka yadda ake sex din"

Aliyu ya kalleshi yanajin takaici da kunya ashede zatonshin yazama gaskiya anajin sun yace"kai zaka koyamun sex? Saboda kafini iyawa kome?"

Usman yace"saboda nafikan ko kanajin ihun matana da dare?"

Haushi Yakama Aliyu ya tashi tsaye seda yajuya ma sannan yace"Allah ya bamu alheri"

Usman yayi dariya yana kallonshi yace"



➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*



*Free page*



4⃣


*GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace wanda ya karanta ayoyi goma daga cikin suratul muuminun Allah ze gina masa gida acikin aljanna*



Yace"amin ade rika hakuri ana daga kafa" sosai maganar tabatawa Aliyu rai sede bejiyo ba ya nufi gidanshi,

Tunkafin Aliyu yashiga gida usman ya shigewarshi gidanshi,da Aliyu yaje bakin kofar gida ya kalli dandamalin har usman din yashige ya girgiza kai yashiga gida,

Memakon yawuce daki seya nufi kitchen again ruwan zafin daya dorawa Samira harta debe tai wanka yasake dora wasu ruwan zafin sannan yafita ya nufi dakin samira a falo yatsaya ya zare rigarshi ya koma kitchen yafara hidimar soya wainar kwai dazasu hada susha shayi,

Samira tayi sallarta ta bingire baccin gajiya awurin,


Gidan alhaji nura na nufa yaranshi sunata layi zuwa gaidashi da sunfito suke wucewa dakin Hjy Rukayya seda suka taru su shidda hudu mata biyu maza sauran kananun suna bacci hjy dukda ba diyantan kadaibane duka take koya musu karatu suka farayin addua atare sannan suka cigaba da karatu,

Dakin Hjy abida ko tana kwance da wani kunci tatashi tunda tai asuba takasa rumtsawa ,

A kitchen kuwa kukune harsu biyu sunata shirye shiryen hada masu breakfast,

Karfe 7 saura 20 suka gama karatun suka shafa duk yaran suka nufi dakunansu domin yin shirin school se sannan Hjy abida tafito tashiga dakin su boy tatadoshi tafara shiryashi ,


Shima alhaji nura yanacan yanata shirin tafiyarsa,

Acanma gidansu faseelat tanata sauri domin tafiya school itadin bameyin breakfast bace cos tanaso tai loosing weight dukda de batada kiba over ruwan tea ne data hada da citta da mint leaves da girfa da Zuma sune ta zauna yin break dasu'


Karfe 7 duka ilahirin familyn alhaji nura sun hallara akan dining kowane yanacin abinci dasauri domin tafiya ,su kuwa Hjy Rukayya da Hjy abida duk tsakura sukeyi fuskokinsu duk bawalwala,

Alhaji nura ya duba agogon hannunshi ya kalli yaran yace"u r late kutashi kutafi "

Suka mike kowa ya dauki school bag suka fita sunawa mummies dinsu bye bye, suna fita suka shiga mota driver yaja suka fita gidan,

Basu dade da fitaba ya kallesu yace"zanyi tafiya zanje kwatano 2wks zanyi Ku kula da yara kuma duk abinda ake ciki kurika sanarmin awaya akwai cheque na 100k guda biyu na ajiye kuyi amfani dasu in kunada bukatar wasu kumin magana koda transfer ce zanyi maku"

Muryar Hjy abida sanyaye tace"Allah ya kiyaye yabada saa"

Yace"ameen"batare da yako kalleta ba,yatashi ya nufi sama,

Hjy Rukayya tatashi tabishi kasancewar girkinta ne,Hjy abida tabi bayanta da kallo ,

Tana shiga dakin harya saka babbar rigarsa ya dauki jikka ,jikinta sanyaye taje zata amshi jikkar ,

Ya kalleta yace"I'm in hurry ki barta"

Ta matse baki tace"to Allah ya kiyaye ya bada saa yadawo dakai lpy"

Yace"ameen "yafita dasauri yana gudun kar faseelat tawuce school,

Yana zuwa faseelat na fitowa da motarta daga gate din gidansu tai murmushi takashe motar tafito Tasha makeup tana sanye da atamfa riga da sket ,sket din ya matseta sosai tà dora gyale a kafada tai daurin ture kaga tsiya domin shine tafiso tafiyi tayi kyau sosai tun kafin takai bakin motar yafito saboda driver dake ciki ,

Kafin taiso take aika mishi da wani sexy look da cute smiling zuciyarshi takara narkewa sosai ,

Tana isa yaja ajiyar zuciya kamshinta yana rikitashi sosai ,ta kalleshi tace" dear shikenan zaka tafi kabarni "

Yayi murmushi yace"sorry my dear "

Tai karamin murmushi me daukar hankali tace"to Allah yakaimin kai lpy ya medoka lpy ya tsaremin kai don Allah ka kulamin da kanka sosai"

Dadi yakasheshi yana matukar farinciki yace"amin "yasaka hannu aljihu ya fiddo nata cheque din daya rubuta mata 200k ya mika mata yace" kiyi manage "

Ta kalli cheque din ta yamutsa fuska tace"ni banason kudin kai kawai nakeso"

Da murmushi fuskarshi yace"I known ki amsa its small gift from me kuma kinsan kyautar masoyi Santa akeyi"

Tai murmushi ta amshi cheque din tace"nagode sosai ni zantafi ina sauri kar nayi late"

Yace "OK ki kulamin da kanki"

Tai murmushi tace"bye" tajuya takoma mota tashiga tabar layin shima driver yaja suka tafi air port,


Karfe 8 Aliyu yagama shiri samira nata barci kamar karya tadata yaje bakin gadon yafara mata susar kafa,

Ta janye kafar tabude idonta dake cike da bacci,

Aliyu ya sakar mata murmushi yace"ina kwana ya jiki?"

Ta turo mishi baki tace "kayi bacci kuwa?"

Ya lumshe ido yace"nayi bacci my swampy fita zanyi breakifast dinki na ready me zakiyi da rana?"

Ta kalleshi tace"me kakeso? "

Yanata mata his killer smile yace"kome kikeso just tell me ko akwai abinda zaakawo?"

Tai shiru tai nazari tace"vegetable jellop rice zanyi zaa kawo grean beans peas carrot da meat "

Yace "OK go back to ur sleep sena dawo"

Ta daga mai hannu tana mai bye bye ya mata kisss a forehead yafita,

Ta saki ajiyar zuciya ta lumshe ido inde baya gidan tanajin comfort sosai,

Yafita ya nufi wurin aikinshi,

Around 9 oclock gidannan me bulo na nufa gidan anmishi kwal an shareshi wata babbar mace tana zaune bakin kofar dakinta tana tsintar shinkafa,

Se sannan budurwar nan tafito da alamu a time din tatashi bacci,

Matar da daganinta babarta ce saboda yadda suke dan yanayi ta game fuska jin fitowarta,

Yarinyar taje kusada ita ta zauna gefe tace"mama kawo nayi"

Maman ta balla mata harara tace"naki nabaki mansura kinriga kinsan da aiyuka gidannan kika shige kikayi kwanciyar ki se yanzu da nake niyyar dora girkin rana sannan zaki fito"

Mansura ta sosa kanta damuwa karara fuskarta tace"kiyi hakuri mama wlh daga sallar asuba bacci ya daukeni kiyi hakuri "

Maman tace"naji tashi kibani wuri banason aikinnaki kibari kawai in an girka kinfito kici"

Mansura ta tashi zatabar gun ,maman tace"kitafi ga dumamenki can ki debe inba hakaba wlh da almajiri yayi bara zan mika mishi shi"

Batare da ta kalleta ba ta nufi dan kitchen din nasu tafito da tuwo guntu biyu acikin roba ta nufi dakinta maman nata balla mata harara ,

Tana shiga daki ta ajiye tuwon tafara hawaye tanajin tausayin kanta tana kallon tuwon masara da miyar kuka tsanwa shar daita ,(Allah sarki dama haka rayuwar take wani nacikin walwala wani cikin matsi)

Ta tisa abincin gaba taita kallo ba yadda zatayi tasa hannu ciki ta guntulo tuwon ta lunkuma baki tana taunawa tana hawaye tana cine dole don kar yunwa ta kamata,

Batako karasa cinyewa ba ta zare hannu tai sagale da hannun tanata tunani,

Tana haka taji sallamar kawarta aminiyarta Fatima,seda taji wani dadi domin itakadai takeba labarin problem nata kuma hakan narage mata damuwa,

Fatima tashigo tana faraa ta gaida mama ,mama ta amsa tawuce tashiga dakin da yanzu yazama na mansura ita kadai,

Tana shiga duk annurin fuskarta ya bace ta zauna kusada mansurar ta dafata murya kasa_kasa tace"kawata lpy miye kikewa kuka?"

Mansura ta share hawaye tace"kinsan matsalata fati banajin dadin zaman gidannan ko kadan mama ta tasoni gaba saboda maganar aurennan"

Fatima ta bata fuska babu dadi tace"kiyi hakuri mansura aure lokacine kema in lokacin naki yazo zaayi"

Mansura tace"mama takasa fahimta kullum setamin gori kannena biyu sunyi aure sun barni ina zaune kamar nice zankawo mijin"

Fatima tace"kiyi hakuri ki kara addua kuma kidena damuwa da fadan mama itama damuwa ce tasanyata yi miki haka kidena sa kanki damuwa"

Mansura tace"har abun yana bani tsoro kamar ni nafi kowa bakinjini duniya bawanda ya taba zuwa kofar gidan nan yace ayi masa sallama dani sede wadanda zaa turo wurina kuma da sunxo basu kara dawowa"


➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*


5⃣




*GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yayi alwala ya kyautata alwalar bayan yakare yace Ashhadu an lailaha illallahu wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadun abduhu wa rasuluhu,Allahumma ja'alni minat tawwabina waja'alni minal mutadahhirina,zaa bude masa kofofin aljanna guda takwas yashiga ta wacce yaso*




Fatima tace"kiyi hakuri lokacin aurenne bezoba dayazo zaayi dukkansu wadanda sukazo suka tafi ba mazajenki bane shiyasa ,ki kara hakuri bagani ba na girmeki amma haryanzu banyi auren ba saboda lokaci beba"


Mansura tace"aike kina da samari suna zuwa miki fira a kalla zakiji dadi da wadanda sukace suna sonki niko fa sede naga wasu na fira amma bandani"

Fatima tace"ba gwara saboda ba aurena sukeson yiba da auren nawa sukeso da tuntuni nayi toni abun bemin dadi kuma ina fitane kawai saboda naje na amshi abinda na amsa kiyi hakuri kawata watarana se labari"

Mansura tace"toyazanyi dole nayi hakurin, kila saboda ina mummuna baka shiyasa bansamu mijinba tunda su su Bilki da saliha sunyi fari"

Fatima tace"kai mansura shi baki ba mutum bane? kidena sa hakan aranki"

Mansura tace"hmmmm"

Fatima tace"eh karkice komi kita addua addua makamin mumini"

Mansura tai shiru Fatima tace"anjima zanzo kirakani gidan wata kawata barka kishirya da marece haka"

Ta daga mata kai batare da tace komi ba,

Sukai jungum_jungum kamar masu zaman makoki,

Agidansu faseelat ko Ummi da kanta take aiyukanta domin yara biyu kadai gareta daga omer se fasselat kuma abbansu ya rasu bata sake wani auren ba,

Da kusan goma sha daya na safe Aliyu ya koma gida time din har samira tatashi ya sameta tana breakfast tadago ta kalleshi tai yake tana gudun ya nemi sex,

Yayi murmushi ya ajiye veggies dayazo dasu yace"my swampy ya gajiya ?inafatan kinji sauki"

Tai sauri ta girgiza kai ,

Yayi dariya yace"ki kokari kisamu sauki saboda dare nayi hakuri a ranan"

Ta kalleshi ta turbune fuska ,

Yatashi yace "zan koma ki gasa jikinki sosai" yajuya ya tafi, tabishi da wani kalar kallo tana sonshi sosai amma duk lokacin da yake sex wani tsanarshi takeji aranta saboda azabar datakeji,

Tagama breakfast tadora sanwa,

Agidan alhaji ko Hjy Rukayya na komawa daki takoma ta kwanta,

Itako Hjy abida hayewa tayi a gado ta kunna data tashiga internet ita da kanta takeyin downloading xx ta kalla sometimes vedio clip 4mnt idan tana cikin saurin shaawa amma in bata kamata ba over, full vedio take daukowa tabude taita kallo hartayi releasing amma fa datayi shikenan kuma ba natsuwa ,wap tashiga majority tafi kallon hardcore donshine tarasa shine yafi bata shaawa she decide zata sauya method acikin WAP different types of sex and style ne hardcore ,swinger couple,les,group sex ,oral and so on ,

Ta kure wurin da kallo tarasa na zabe se kawai tayi deciding tafara bin kowane tasamu Wanda zata rika samun enough satisfaction kuma bawani faduwar gaba,

Tashiga swinger couple tai downloading wani vedio 4mnt clip saboda ita duk safiya jinta take daban tafara kallonshi,

Abun yatada mata shaawa ya kuma sa mata son sex da yaro bawai babban mutum ba tanata kallon couples din hartayi released sede desame thing da hardcore,faduwar gaba,

Taita jan tsoki tai lamo seda tagama duk tsiyayewa tasamu gaban nata yadena faduwa sannan tashiga les ,tabude ga naked pic nan birjik na mata tai download wani full video tafara kallo farko abun bewani burgeta ba amma daga baya har seda tai release saboda kallonsu sede fa desame thing da faduwar gaban datakeji tayi tsoki ta ajiye wayar ta rumtse ido tanajin bacci,

Badadewa bacci me nauyi ya dauketa ,tana baccin tafara mafarkin suna sex da wani matashi yanata cinta tana zunduma ihu saboda dadi hartayi released se bayan ta farka ne ta fahimci mafarki ne tayi tana tsoki a zuciyarta tace"inama zansamu saurayinnan a reality dako nawane zan rika bashi in rika samun biyan bukata ta ,tundade ba abinda yakemin dadi inba sex dinba " tai shiru tana tunanin rashin kyautawar hakan tace "ni bazan iya rabuwa da alhaji ba ina cikin wannan daular shi kuma besan yadda ake sex ba kwatakwata gwara na samu wanin Allah ai gafurur rahimm ne kuma zan rikayi ina istigfaree tunda ba yadda zanyi lalura ce tasa hakan" takarayin shiru afili tace"yanzu fa ko istimnain nanfa haramunne"tabata fuska kamar zatai kuka tace"ya Allah ka gafartamin astagfirullah" tai zaune tana istigfaree kamar wacce tai tuban gaskiya sannan tatashi tayo wanka ta zauna taci gayu tatsaya kallon kanta a madubi tanada kyau amma yaushe rabo alhaji nura yace tayi kyau tuntana Amarya yaushe rabo yarika mata sambatu yana nemanta akai akai tunda ta haihu,

Ta turo baki gaba kamar yarinya tace"tunda baka yabawa zansamu me yabawar kaima ai kanada yanmata aibakomi bane donmu ma munyi samari"

Tagama surutun tafita falo ,Hjy na zaune tana kallo ,basuda wani aiki seci bacci Hutu available ga abinci sunaci me gina jiki tome zehana suji shaawa ? ,hjyar ta kalleta tace "abida kinfito"

Ta zauna kan kujera tace"eh wlh se yanzu"

Duk sukayi shiru basa fada amma kuma ba sakin jiki da juna,

Alhaji nura yana hanya yana latsar waya hotunan faseelat kawai yake kallo yana kara sonta da shaawarta har harsasowa yake yadda zasuyi sex at first night dinsu ,harsuka isa kwatano driver yazo ya daukeshi ya nufi company nashi,

Faseelat ko karfe 3saura tadawo gida time din antashi tana dawowa takira alhaji yana cikin company suna magana da wani yaware gefe guda ya dauka ,

muryarta very low tanajin bacci tace"dear ya hanya?inafatan kaisa lpy?"

Yayi dogon murmushi me sauti yace"lpy lau sede haryanzu bansamu na hutaba shiyasa kkga bankira kiba I'm sorry"

Tai murmushi me sauti tace"ayya plss kasamu kadan huta kaji ?banaso kana wahala"

Yace"OK dear nagode naji kamar kinajin bacci ki kwanta ki barcinki"

Takarayin murmushi tace"missed u"

Yace"missed u too"

Takashe kiran ta lumshe ido ba jimawa bacci ya dauketa,

Shi ko Ya koma yacigaba da abinda yakeyi ,

Bangaren Aliyu da rana be koma cin abinci gida ba saboda karya takurawa swampy dinshi sede ya aika aka amso mishi,

Agidansu mansura suna cikin cin abinci wata mata tashigo gidan babbar macece dazata kai 55 bakace amma marar jiki tashigo da sallama ,

Mama tatashi tana murna tace"maraba da Hjy saratu kishigo maraba"

Hjy saratu nafara a tabi bayan mama sukashiga dakinta,

Mama tace "yau kuma antuna dani"

Hjy saratu tace"abubuwa sunyi yawa wlh yanzuma naje can bakin layinku shine nace bazan wuce ban shigoba"

Mama tace"aiko naji dadi sosai bari akawomiki ruwa"tafara kiran mansura "mansura mansura !!!"

Mansura na daki tafito tashigo dakin tana ganin Hjy saratu ta zukunna kanta kasa tace"ina wuni"

Hjy na kallonta tace"lpy lau mansura"

Mama tace"yi sauri kije gidansu Fatima ki amsomin pure water "

Tace"to"tatashi ,

Hjy saratu daketa kallonta tameda kallon wurin mama tace"dama ta barshi tafiya zanyi driver najira na"

Mama nata faraa tace"a,a dan Allah kibari kisha ruwa banisa yanzu zata dawo"

Hjy tai murmushi tace"ina yaba hankalin mansura tafi duk yarannan hankali"


Mama tai murmushi,

Hjy tace"ni ina sonta wlh kibani number dinta mana zanbawa Khalil surika gaisawa in sun dedeta Kinga semuyi tuwona maina"

Mama tai murmushi tace"aibata rike wayama in hakan tafaru zanji dadi sosai"

Hjy tace"to shikenan zandeyi mishi magana yazo yaganta sudedeta in munyi maganar duk sadda zezo zan kira layinki "

Mama tace"nagode sosai Allah yasa alheri ya sa su fahimci juna"

Hjy tace"amin" mansura tashigo da pure water ta zukunna ta ajiye tafita,

Hjy tabita da kallo harta fita ta dauki pure water daya ta fasa tafara sha tana tunani itade tanason danta ya auri yarinya me tarbiyya da kamun kai kuma mansura tai mata tunda take zuwa gidan bata taba gaisheta a tsayeba batako hada ido daita,

Tasha ruwan ta mike tadau jikkarta tace"to natafi se Allah yasake medoni tundake bakya zuwa"

Mama tai dariya tace"tunda kinzo yau ba"

Suka fita har bakin kofa mama tai mata rakiya tadawo cikin gida tanajin dadi,

Mansura na daki tashiga ta sameta kwance akan gado ko abincin bata samu taci ba ,

Ta zauna bakin gadon mansura tatashi zaune ta sunkuyar dakai kasa,

Mama tace"mansura kwanan nan yaran Hjy saratu zezo kugaisa dan Allah kafin yazo kisamu ki gyara jikinki in kuma yazo ki sakarmasa fuska"

Mansura tace"to insha Allah "

Mama tace"yawwa Allah yamiki albarka naga bakici abincinki ba kitashi kici "

Ta daga kai,mama tajuya tafita,

Mansura ta yamutsa fuska kamar tai kuka hakanan ranta kebata shima guduwa zeyi , batare da wani murna ba tajawo abincin tafara ci jiki sanyaye,


Hjy saratu nakomawa gida ta cigaba da hidimarta can bayan laasar Khalil yashigo he's desame da previous Khalil dogone baki me kananun ido da madedecin baki hancinshi yadan bude kadan yanada kunnuwa banbancin shine wannan kam wayayyene daga suturar jikinshi ma zaka fahimci hakan,

Hjy na aiki taajiye ta kalleshi tace"Khalil muje ciki inason magana dakai "

Yace"to Hjy" yabi bayanta har daki ta zauna shima ya zauna a kujerar dake kallonta,

Hjy ta kalleshi tace"dazun naje gidan asiya kullum naje ina kara lura da kyan halin yarta shine naimaka shaawarta nasan zata kasance tagari me biyayya gareka"

Tunda tafara Khalil yabata fuska yanajin badadi yace"Hjy nifa banason auren hadinnan kibari nangaba kadan zankawo miki Matar danakeson aure"

Hjy na kallonshi tace"kana daita ne?"

Fuskarshi bace yace"banda ita amma zansamu hjy"

Hjy tai karamin murmushi tace"kaje kaganta ni nayaba da hankalinta nasan zatai maka"

Badon yasoba yace"to Hjy zanje inna samu time"

Hjy tace "yaushe kenan?"

Yace"sena samu lokaci"

Hjy tace"ka shirya jibinnan kaje naga kanason kamedani shashasha"ta zazzaro mai ido,

Ya kalleta yace "Allah yakaimu " yatashi ya fita yana tukuburi ,shifa bakowace mace ke burgeshi ba musamman ma inba fara bace beson bakar mace Sam shikuma gashi wulik dashi,

Da laasar din Hjy abida na zaune garden din gidan harta sake wani wanka da drink hannunta tana kurba tana kan lilo tana shillawa tana duba waya,

Tana shiga wani group taga wata number taturo link nawani group waishi *duniya ce* da naked pic ajikin dp din mutanen group din sukayi wa wadda taturo caaa suna zagi da nema mata shiriya admins din gidan sukai waje daita,

Tana lilawa tashiga kan link din taga akwai mutane sun kai 50 acikin group din ba tsayawa tashiga,

Tana shiga messages dinsu dasuke fira suka fara shigomata sunata maganganun batsa mata da maza,

Baai minti 5 ba wata taturo message "washh ahhh I'm honey who will save me plss 😋"

Hjy abida ta zaro ido waje tana mamakin group din kusan irin Wanda take nema ,

Wani sugar boy ya turo"PC me nima I'm in the mood my 🍌 is erect"

Waccan dabata da suna tace"yawwa sugar boy I hope zaka iya dani so that I will have good satisfaction "

Wani jamill yace"how old are u plss?"

Taturo "25 old"

Yace"noo I'm not in nafison sugar mommy that will take good care of me well_well"

Sugar boy yace"sugar mommies akwai dadin harka and suna tarairaya fiye da babies but d babies are hot wooo"

Waccan tace"sugar boy😕 u keep me waiting ba"

Yace"sorry I'm coming🏃🏻‍♀"

Ya gudu ,jamil dake online yafara antayo blue films acikin group din different style different types,

Hjy abida tafara bude wasu tana kallo duk hardcore sunfi yawa ,takasa hakuri tai replying akan wani "I love it"

Jamil daya gani tai save dasunanta abida yayi murmushi yabita PC yafara tura mata wasu hardcore din masu zafi,

Tana kan mood saboda kallon bf dinda take kiranshi yashigo ta what's up dp dinshi me kyau he's fine and sexy fari matashi yadan aje gemu kadan,

Tanata kallon pic din har kiran yadatse tafita a group din zata shiga taga message dinshi saman messages nata ta tsaya takara kallon dp dinshi yana cikin kananun kaya red Riga da jeans milk color ya mata kyau sannan tashiga message din yaturo vedios sun kai 5 a karshe ya rubuta "hello my beautiful abida"

Tai saurin typing ".....


➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*


*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*


6⃣


*GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya kare alwala yace subhanakallahumma wabi hamdika ashhadu an lailaha illa anta astagfiruka waatubu ilaika, zaa rubuta wannan acikin wata takarda ai mata stamp bazaa budeba se ranar alkiyama zega alherin dake cikinta*



Tai saurin typing "tnx u I missed this "

Jamil na kwance yace"missed what?"

Hjy abida tai murmushi tace"kaine a dp?"

Yatura mata "yeah"

Ta tura smiling face tace"u r handsome"

Ya tura mata "tnx u may I know u?"

Tace"sure but kafinnan I want to ask u some questions"

Yace"feel free kiyi tambayarki"

Tadanyi jimm yace"ask me plsss"

Tatura mai "plss meyasa kallon bf kesani faduwar gaba after satisfaction?"

Yana kwance yayi murmushi ya tura mata "mezesa kitsaya jindadi da kallon bf? ai zaki kalla ne kawai kisamu style"

Tai murmushi tace"meyasa nakejin hakan?"tasake meda mai question din,

Yace"maybe sex din kadai kike bukata ko kuma shine kadai tunaninki"

Ta turamai "tnx u"

Yace"plss zan iya saninki? Ni sunana jamil HQ ni kwararre ne wurin cin hq na mata"

Tai dariya tace"awane gari kake?"

Yace"Kano"

Tai hamdala a zuci tace"katuromin AC number ka"

Jamil dadi ya kasheshi hannunshi na rawa ya typer ac number dinshi yaturamata,

Tana zaune tai masa transfer ta 50k daga account dinta,

Yana rike da wayar yaji bigil message yashigo jikinshi har rawa yake ya duba yana dubawa yaga 50k ya zaro ido yatashi zaune yace"eyeee"

Yakara dubawa sosai still 50k ce ba 5 ba,

Dasauri yakoma what's up yatura mata godiya"thank u my abida Allah yakara budi nagode sosai "

Hjy abida tace"karka damu kai saving number dita kuma wannan kudin nabaka ka gyara kanka nanda wani lokaci zakaga kirana inaso kanunamin kai kwararre ne a sex din"

Dadi ya kashe jamil he can't wait for the day anbashi 50k kyauta inaga yayi service dagani zeci kudi sosai ai dole yazo yafara shiryawa ranar kafin tazo ,

Yatura mata "I will amma inason nasanki inason nasan wacce zanyi serving"

Tai murmushi tace"I'm Hjy abida I'm 34yrs zaka sanni soon kuma u will be surprise "

Yatura mata "muah abida I like d name and dagaji u will have taste nakagara ranar tazo inason nakira ki namiki godiya kuma naji muryar my lover zaniya kira?"


Tai murmushi itama tanason taji muryarshi tace"call me"

Dasauri yashiga calling ya danna mata kira ringing biyu ta dauka tai shiru,

Yasaki ajiyar zuciya murya very cool yace"my abida I'm very happy da haduwa dake just now only harkin mamaye zuciyata inajin dama nasameki yanzu nagode for the money "

Tai murmushi me daukar hankali tace"don't worry kuma feel free duk time da kakeson kudi kamin magana inaso kagyara kanka sosai for me to enjoyed"

Yayi sexy smiling dayasa Hjy abida jin kamar taganshi fili ta rungumeshi yace"noo wadannan sun isa ba tiger ba har abinda yafi max duk zansha dasu ,kinada sweet voice u know what ? Jin muryarki kadai yasani samun erection"

Tace"mee too I'm honey inason samun me debemin kewa inason abinda zesani satisfying with out faduwar gaba"

Yace"kina Kano? I will come "

Tace"yeah amma ba yanzu ba ni I have my rules kafin mufara kasancewa tare zamuje asibity muyi blood test gabadaya if u r free daganan semu fara enjoying life I hope hakan yayi maka?"

Yace"sure sure"da confidence,

Tai murmushi me sauti dayasa shi fitarda liquid tace"OK don't worry ur self zaka sameni soon kazama ready kowane time I love u "

Ya saki ajiyar zuciya yace"love u my sugar"

Tace"take care "takashe kiran yayi ihu yanajin dadi ya sauke ajiyar zuciya yafara lissafin wane magani ze nema ready for sex da takirashi ya banbama sannan yaje,

Itako tana kashe kiran tai murmushi tace"I hope yanada horsepower kar ace raggo ne kamar alhaji agari"

Zuciyarta ce tafara nusashsheta akan kartai haka yayinda wata ke ingizata ta yamutsa fuska tace" nifa I'm tired Allah yazaace ina 34 amma harnayi expiring andena yayina duk gyara duk kyauna na banza ai bazeyiwu ba"

Taja tsoki ta sauka a lilon takoma daki tatube tashiga bath room,

Hjy Rukayya bewar Allah inde taga batada abunyi bataba shedan damar shiga zuciyarta yana mata wasa da tunani seta samu abunyi ko karatu kowani zikiri ko wani abun yin tana dakinta tana duba littafin bugyatul musulmin tana kara sanin abubuwa masu kyau ga musulmi,


Bayan ishai wani saurayin faseelat yazo tana cikin motarshi fuskarta takure saboda baya sakin hannu shide aure_aure, wayarta tafara ringing tana dubawa taga dear ,tasaki murmushi ta kalli saurayin nata tace"excuse me"

Tafita a motar ta nufi gida bayan tadau wayar,

Saurayin nata yabita da kallo yanajin mugun kishi yaja motarshi yayi gaba,

Faseelat nata waya da alhaji dake kwance daidaya a hotel yanata kurarata,

Tana shiga dakinta ta zauna tace"dear kana ganin kyauna sosai Allah yasa bayan munyi aure karka sauya inajin dadin ana yabona wai haka kake yabon matanka sosai?"

Yayi murmushi yace"noo dukkansu basu kaiki kyau ba kuma basu kaiki matsayi a zuciyata ba shiyasa naki yabon is different da nasu"

Tai dogon murmushi ta lumshe ido tabude murya ma ke tace"ni yargata ce har na kagara nashigo gidan amma dear bazaka ajemu gida daya ba ko?"

Yace"ina zasu takuramu ai kefa ur special to me kin mamaye koina bazanso ki takura ba"

Tace"ihnnnnn thank u"da wani irin voice

Ya danyi shiru yace"kibani dama mana naturo gidanku yakamata ace

Please Login or Register in order to submit comment