Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ya dauko waya yakira number ya omer ze fadamasa baki da baki dama abinda yasa be fadamasa ba saboda yafara jin ta bakinta tukun,

Ya omer ya dauka da sallama bakinsa,

Fahad ya amsa yace"yaya ina wuni ya aiyuka da hidima?"

Omer yace"lpy lau alhamdulillah"sannan kuma yagane muryar fahad saboda sanyinta,

Fahad ya cigaba da cewa"ni ne fahad da nanemi izinin neman kanwarka mun riga mundedeta inaso abani dama naturo magabata na"

Omer yayi murmushi cos daren da sukai mgna be tafiba seda yabi bayan fahad yaga gidansu washekare yafara bincike kansa yabon da aketa masa yasa yaji yanason faseelat ta aure shi ,

Cikin farinciki yace"Allah ya tabbatar da alheri kabani lokaci zansamu kawu muyi mgna Allah ya kaimu"

Fahad na farin ciki yana kuma ganin saukin kan omer yace"nagode sosai se anjima"yakashe kiran,

Yana kashewa ya nufi gida yana tariyo murnar faseelat dinshi,


Faseelat na shiga gida ta rungume Ummi tana ta murna,

Ummi tace"ke sakarni karki karye ni kinji"

Faseelat taki sakinta tana cigaba da faraa,

Ummi tace"wai minene?"

Faseelat tace"Ummi fahad ze turo maganar aurenmu"tanata washewa,

Ummi tace"oh ko nauyi bakiji se murna "

Faseelat tace"Ummi ke cefa nide kikira kawu ki fadamasa inasonshi sosai "

Ummi tai murmushi tace "zan kirashin shikenan tafi daki kije can kita murnar "

Faseelat ta saketa tashige daki ta haye bed tanata sauke numfashi tana lum_lumshe idanu,

Ummi ma tana cikin farin ciki saboda burinta kawai yanzu taga ta aurar da faseelat ta dauki waya takira kawu manu tana son ganin shi yace yana kan hanyar zuwa,

Bayan omer yayi waya da fahad seya kira kawu domin yaji ina zesa meshi suyi mgnar kawu yace ya sameshi gida don yanakan hanyar zuwa gidan,

Bayan kawu manu yaje suka shiga daki da Ummi bayan sun gaisa tafada mishi abinda ake ciki ,

Ya danyi farin ciki sannan yace"yanzu de zansa amin bincike nima kuma zanyi binciken da kaina"

Suna cikin tattaunawa omer ya shigo ya zauna bayan ya gaidasu kawu yace"maganar auren faseelat ce kakeson ganina akai munyi magana da umminka subamu lokaci ayi bincike"

Omer da shima kagare yake faseelat tai aure hankalinshi ya kwanta yace"kawu ai yamin magana kafin yafara nemanta tun ranar nabi bayanshi naga gidansu nayi bincike akanshi sosai yana da kirki da hali nagari sede akara binciken sosai"

Kawu yace "na yadda da kai omer nasan bazaka yadda akai kanwarka ga mutumin banza ba don haka base nakara bincike ba afadamasu su turo koda gobene mu a shirye muke sede inason ganin faseelat din inji ta bakinta idan tana son shin dan karta dawo tace batasan zancen ba"

Ummi na murmushi tace"tana sonshi wannan din dazun sora kiris a karasa min kasusuwa"

Sukai yar dariya omer yatashi ya shiga dakinta tana kwance se aikin murmushi take yace"kee !tasonan"ya juya

Ta tashi tabishi gabanta na faduwa tana shiga taga harda kawu gabanta yakara faduwa sosai ta zauna ta natsu ,

Kawu yana kallonta yace"shi wannan din kinason shi?"

Tai saurin daga kai kanta kasa,

Kawu yace"to tashi ki tafi"ta tashi ta fita tana murna,

Kawu yace"banason bikin yawuce one month banason firacen kofar gida"

Ummi tace"Allah de yasa alheri"

Sukace"ameen" suka kara tattaunawa sannan kowa ya tafi,


Faseelat na komawa daki tasamu miss call din alhaji tai tsoki tanajin haushi Sega kiranshi yashigo ta dedeta ta dauka tana nishi a sannu,

Hankalinshi tashe yace "dear sannu sannu ko Allah yabaki lpy"

Da muryar marassa lafiya tace"ameen!!!" Takashe kiran ,

Takoma tai kwance tana shawara ba Wanda zata fadawa yace tabar aiki a cikin gidansu se bayan biki sunji don kar a samu matsala suce basu yarda ba,


Bayan azahar omer yakira fahad ya sheda mai zasu iya turowa ko gobe ne shi ko fahad yace insha Allah a goben ma zasu turo,

Suna gama waya yaje yasamu daddy yafada mai yadda sukayi ,

Daddy yayi murmushi ya dafashi yace"son yarinyar nan ta kamaka sosai"

Fahad yayi murmushi yanajin kunya,

Daddy yakarayin murmushi yace"gobe zaa kawo laifen da nasa amin har lefen gobe zaa kai da sadaki da komai gobe zaabiya shikenan hankali ya kwanta"

Fahad nata farin ciki ya rungume daddy yace "nagode nagode daddy I love u"

Daddy yayi murmushi sosai ya shafi kan fahad yace"Allah ya maka albarka "

Fahad yace"ameen"suna haka marwan ya fito daga part dinshi yanata raba ido yayi waje fuska kumbure,


Fahad ya nata murna daddy yace"goben bayan fidda rana seka saka ayi maka naka invitation nawa zansa amin"

Fahad yace"thank u thank u daddy "


*******


Da misalin 2:30 Mimi tadawo gida granny tayi mamakin ganinta don wani time tanayin sati harfi bata dawo ba,

Taita murnar ganinta batare data tambayeta dalilin dawowarta ba tashiga hada mata kayan makulashe takawo mata ta cika cikinta sannan ta wuce part dinta ta haye gado domin ko salla ba koda yaushe takeyi ba,

Bayan ta hau takira Jamila ,

Jamila ta dauka da muryar Jan hankali tace"my momcy kindawo?"

Tace"eh kizo yanzu "

Jamila tace"OK ganinan tafe"takashe kiran

Tana kashe kiran ta kira Khalil domin ya kaita unguwar,

Khalil kuwa yana zaune yana jiran Hjy tagama shiri yakaita family house dinsu domin tafada masu maganar auren shi,

Jamila na kira yatashi ya fita dasauri domin ya kaita ,Hjy tagama shiri wayam ba Khalil ta kirashi awaya tanata ring be dauka ba ta girgiza kai tafita driver yakaita,

Khalil na zuwa lokacin har jameela takara tsara makeup tafito tana baza kamshi tashiga motar ,

Kamar kullum idan yaji kamshin turarenta yana shiga yanayi ya lumshe ido ya bude yace"my beauty kinyi kyau sosai "

Tace"Allah "tana mai wani kallo ta kara turo kirji tana taunar cingum,

Ya daga kai domin bakinshi yakasa cewa komi ,tai murmushi me sauti " ehennn thank u"

Yakara kallonta sannan yatada mota suna fira jefi_jefi ya tsaya bakin bakery ya sai masu cake dasu ice cream ya fito suka karasa gidansu momcy yayi parking ya kalleta yace"da yaushe zan dawo ?"

Tace"immmm"ta kalli time tace" 6 haka"

Ya fiddo ido yace"har 6?beyi yawa ba"

Tai murmushi tace"beyiba seka dawo" ta dauki ledar ta shige,

Ya nata kallonta harta shige sannan ya tafi daukar Hjy yasamu harta tafi seya wuce duba gidajenshi don zaben Wanda zasu zauna,

Jameela nata dokin ganin momcy ta leka ta gaida granny ta wuce part din Mimi tana kwalamata kira tun a bakin kofa "momcy !!momcy my sweetie"

Mimi tafito tana faraa tana dan hararanta Jamila ta ruga da gudu taje ta rungumeta Mimi ta lumshe ido tanajin tashin desire,

Jamila na sauke numfashi tace"I missed u momcy and every thing"

Mimi ta kankameta tafara bin wuyanta zuwa wurin kunnenta tana sunsuna tace"I missed u too"murya very silent,

Yanayin yadda take mata yasa jameela shiga yanayi itama,

A sannu mimi ta dago kanta fuskarta rike da hannunta sukarika yiwa juna kallon masoya masoyan irin Wanda sukayi nisa da zurfi a cikin shaukin so,

A time daya suka fara matsawa da baki suka fara kissing juna suna zarewa suna kallon faces dinsu suna sake jona bakinsu tare,

A hankali Mimi tafara yawo da hannunta ta koina ajikin jameela,

Jameela ta rika sauke numfashi sosai tanajin dadi,

Mimi ta juyata ta baya ta rungumeta ta zagayo da hannunta ta dorasu akan breast dinta tana matsasu tana fidda sauti kamar wadda tasha yaji,

Jameela ta lumshe ido tameda hannu baya ta dora a gashin Mimi tana shafawa,

Tsayuwar ce tai masu kadan suna rike da hannun juna suka haye bed a hankali suka rika wurgi da suturar jikinsu kasa sannan suka fara rikita juna suna ta nishin dadi,


Khalil duk gidan da yaje seyaga jameela tafi karfinshi yafison ya kaita tangamemen gida shine dede daita suyita enjoying life abinsu,don haka yawuce wurin dillalin unguwa zai siyar da gidajensa biyu in an samu me so ,

Dillali yace yanaso cos yana siye se yakara masu kudi ya siyar,

Sukaje yaga gidaje yace sunyi yatafi kiran shedu shi kuma Khalil yakoma gida ya dauko papers ya kuma dauki abokinshi daya sukaje akasiyar da gidaje 3millions sannan suka fara neman katon gida da zasu siye a hakan inma da kari shide kawai jameela ta ganta cikin katon gida,


Abokinshi ya mishi jagora a new GRA wani babban gida an gina kuma anfasa shiga batare da jinkiri ba suka siye suka shiga gidan suka fara dubashi 4bed room da babban mainfalo ga stores kitchen da sauransu ga fili a harabar gidan harda dan karamin garden a baya,

Ya nata farinciki ganin gidan ya masa suka tafi wani ventures suka sa ahada musu lefe nagani na fada,

Sannan suka wuce chamber dinsu da friends suka zauna tsara yadda bikin ze kasance,


Da marece faseelat tanata tunanin fahad tai dialing number dinshi ,

Yana cikin aiki a system kiran yashigo ya dauka yanajin dadi yayi shiru,

In sweet voice tace"good evening my hubby "

Dadi ya mamayeshi ta kirashi mijinta yasaki dogon murmushi me sauti yace"fine"

Tai murmushi tace"kafadamin abinda kace zaka fadamin dazun"

Yace"na manta"

Tace"ihhnn ihnn "tana shagwaba tace "nide kafadamin "

Ya danyi murmushi yace"may be i wanted to told u that u look pretty good "

Tai dogon smiling tace"thank u amma ban kai kaba u r beautiful handsome sosai "

Yace"kamar ke "

Tace"above me"

Yace"yanzu ina aiki zan kira ki anjima"

Tabata fuska tace"bazaka zo ba?"

Yace"noo se kuma gobe I'm afraid karki gaji da gani na"

Tafashe da dariya yayi shiru yana saurarenta kome tayi yana matukar burgesa,

Ta tsakaita tace"bazan gaji ba babu ranar da kuma zanji haka maybe de kaine kakejin haka"ta mairaice

Yayi murmushi yace"ban fada ba u don't know my feeling for u only time will tell"

Tai murmushi tace"I'm grateful"

Suka cigaba da fira can zuwa yace"u see kin mantar dani aikina bye"bejira cewarta ba yakashe kiran,

Tabata face don bata gaji da firar ba, ba yadda taiya tatashi tafita ta dora musu girkin dare,



Yau ba karamin dadi jameela ta jiyar da momcynta ba hakan yasa Mimi jindadi sosai da sosai suna zaune naked a saman bed mimi rungume da jameela tanata kuma lasar duk inda ya mata ajikinta tace"Amarya ni kinsan gudunmuwata?"

Jameela ta girgiza kai tana lafe jikin Mimi hannunta kan nipple dinta tana zagayasu tana wasa ,

Mimi ta yatsina fuska taturo baki tace"akwai wata maman mujaheed danaji wasu friends dina suna yabon kayanta tana meda tsohuwa yarinya dis_virgin zuwa virgin ke komi ta nayi a sokoto take na amshi number ta nayi saving ranan ma senaga muna wani group daita dade zan siyamana ne for our enjoyment amma yanzu zan se kayan gyaranki ne inason ki kima ki daraja sosai ki kuma mallake wancan shashashan ya rasa gane koda uwarshi"

Jameela nata murna take dariya tace"yawwa momcy yadda zan juyashi son rai kome nace shi zayayi"

Mimi ganin yadda take murna ta harareta tace"ina kishi fa"

Jameela tai mata wani kallo tace"before yafara shan gyaran kece zaki fara kema zakiji daban"takashe mata ido

Mimi tace"ni nama fasa"

Jameela tace"haba my momcy haba my sweet milk"takashe mata ido ,

Mimi tai dariya ta dauki waya ta latso number maman mujaheed 0806 6726866 ,

Ba jimawa ta dauka da muryarta ta yan sokoto tace"assalamu alaikum"

Mimi tace"waalaikumussalam ina yini sister ya aiyuka?"

Maman mujaheed tace"lpy lau"

Mimi tace"sister friend dita ce akaiwa fyade gang rape yanzu kuma bikinta ya tashi kuma shi Wanda zata aura be sani ba shine nakeson ki temakamata da abubuwan da zata hade sosai takoma kamar budurwa in a week "

Maman mujaheed tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun Allah ya sakamata yabi mata hakkinta ki fadamata ta kwantar da hankalinta da yardar Allah inde tai amfani da kayana zata hade sosai cikin sati akwai Wanda ko a ranar tayi amfani da shi zata game damm bazaa samu kofa ba Akwai set din ( viginity )wanda zanbata cikin sati 1 zata game gam gabanta ya tsuke

Set din Akwai ( garin viginity ) wanda zata rinka diba tana sa madara ko nono tana sha zai ciko da naman gaban ta ciki da waje bucket 1 5k yake
Sai sabulun da zata rinka wanke gaban ta dashi akalla sau 3 kullum da ruwan zafi sai wanda zata rika turarawa gaban ta na tsugunni sai na matsi da Zan hada mata duk acikin wannan set sanna zan baki wani pill wanda zata sa agaban ta kamar saura kwana 3 da kwana 2 da daren da za'a kaita,

Ina tabba ta miki hjy mimi gaban ta zai tsuke ya ciko ya game gam ita ma kanta zata ji yanda zai canza akan 20k"

Mimi kudin sun mata sauki tace"sister kibani account number zanturomiki kudin idan sunyi aiki zaki karajin alert nawa ina kano yaushe zansamu kayan?"

Maman mujaheed tace "gobe kayanki zasu iso kano kuma nagode zan turomiki no din Allah yabasu zaman lpy"

Mimi tace"ameen nagode"takashe kiran ,

Ta kalli jameela tai murmushi tace"dama nafadamiki inajin anata yabon kayanta"

Tai murmushi tace"banda kamarki"

Immediately maman mujaheed ta tura musu number itama nan take tatura mata 20k kamar yadda sukayi yarjejeniya,


Mimi ta kalli jameela tace"idan kinfara using dasu in kinji ba sauyi zan nemi wata yar sokoton kinsan kayansu nada kyau"

Jameela tai lamo jikinta tana tunanin itafa ba virgin bace ko ? Se yanzu tunanin ma yataba zo mata ta tabe baki ,

Mimi ta tura hannu kasanta suka kuma komawa round,

Seda suka murji juna kafin karfe 6 sukayo wanka ta sake kwalliya karfe 6 Khalil yaiso shida friend dinshi ,

Friend din nata kallonta yana yaba kyawunta suka medata gida ya nata dan janta labari tana meda mishi jefi_jefi,

Suna ajiyeta tashiga gida friend din ya kalleshi yace"kai abokina zaka huta wurinnan wannan kyau haka kamar matan hurul'in"

Khalil ya kwashe da dariya yanajin matukar dadi yace"baka da kirki"

Abokin yace"gaskiya kayi dacen mace full option Allah kasa mu a damshenku"

Khalil yayi murmushi kawai suka koma chamber,


Da dare faseelat tagama komi ta hau internet tana tunanin yakamata tafara hada kanta kafin Ummi tafara mata nata a Facebook tana ganin wata yar sokoto sakeena hassan maman mujaheed kenan taji ana yaba kayanta ta dauki number ta kirata ,

Maman mujaheed ta dauka suka gaisa tace"aure na zaayi sis inason kayan da zan ruda mijina kuma yanzu sauran 2wks bikin nawa"

Maman mujaheed tace"Allah yabaku zaman lpy sis akwai kayan mata kala_kala zan hadamiki hadin amare akan 15k "

Faseelat tace"sis kaya nakeso masu kyau Wanda zai manta kanshi da zaran ya sanni"

Maman mujaheed tai murmushi tace"mu albarkar kawai mukeso shiyasa bamu tsawwalawa kayana masu kyau ne sosai ina me tabbatar miki zaki sake nema na"

Faseelat tace"toya zaayi kibani account number dinki kenan zanturomiki 15k din yaushe zan samu?"

Maman mujaheed tace"gobe dama zanyi aike idan kayan sunzo zaa kiraki kije ki karba"

Faseelat tace"to nagode ba matsala kituromin no din zanyi saving number dinki"

Maman mujaheed tace"to yayi Amarya"takashe kiran ta tura mata number faseelat ta tura 15k dinta ,

(Kayan maman mujaheed yar sokoto masu kyau ne suna aiki sosai tested and trust nide yanzu banda inda nake siya se gunta kayanta ingantattune na sokoto harma dana kasashe kude Ku neme ta ga number ta 0806 672 6866)


Bata dade da gama waya da sakeena ba alhaji nura yakira yanata karajin tausayinta kwata_kwata yau beci wani abincin kirki ba,

Basu jima ba sukayi bankwana yabarta akan zatai bacci,


Ita kuwa takira fahad suka soye ,bayan sungama waya Ummi tashigo dakin faseelat tatashi zaune ,

Ummi tace"yi kwanciyarki dama fadamiki zanyi nayi waya da wata kawata zata aikomin da kaya from Niger republic dan Allah idan kayan sunzo kiyi kokari kiyi amfani dasu har masu kare kafin bikin wadannan kayan suna da kyau suna karawa mace daraja sosai"(nace batasan faseelat boss bace hartayi order nata)🤣

Faseelat kanta duke tanajin nauyi tace"insha Allah Ummi zanyi"

Ummi tace"amaryar fahad to seda safe"a zolayance faseelat tai dariya ta rufe fuska,

Da daren zainab tabi shawarar faseelat duk yadda takejin ba dede ba seda tabar sabeer yayi kuma taji dadi dako bayanta be nufa ba ,


Wanshekare


Tunda safe faseelat ta kira fahad ta gaidashi takoma tai kwanciyarta,

Shiru bata fito tafara shirin tafiya school ba Ummi tashigo ta sameta kwance tace"wai ke lpy yau bazaki je school dinba?"

Cikin dubara tace"gyaran school din zaayi duk an sallami yaran anbasu hutu "

Ummi tace"koda naji amma baki fadamin ba"

Faseelat tace"eh mantawa nai"Ummi bata sake cewa komi ba tafita faseelat takoma ta kwanta Sega kiran bawan Allah alhaji nura ta kure wayar da kallo tanajin tausayinshi sannan ta dauka murya dishe,

Jiki mace yace"dear ya jikinki?"

Tace"dasauki"a sannu


Ya rumtse ido ya bude yanajin kamar ya tsinko ciwon daga jikinta ya meda a jikinshi yace"dear inaji bazan iya karasa 2wks dinnan batare da naga jikinki ba zansamu nai komi na taho sauran zan wakilta wani"

Faseelat tace"plss kayi zamanka zanji sauki in Allah yaso"

Yayi shiru yace"sannu dear se anjima"

Tace"ihm"takashe takoma baccinta,


Da karfe goma su kawu manu sukaje nemawa Khalil auren jameela cikin mutuntawa akabashi ita aka kuma sa rana ranar asabar tasama kwana 12 kenan,


Su fahad duk sun fita aiki se karfe 3 aka kawo lefen,time din sundawo lefe yayi kyau tsadaddun kaya 2 set ,

Bayan laasar da daddy da abokinshi da yanuwanshi suka tafi maganar auren gidan kawunsu,


Tarba ta musamman akayi musu domin kawu yasa an musu special sanwa ansiyo lemuka tsadaddu bayan sunci sunsha suka fara abinda yakawosu kawu yasha mamaki harda lefe lalle a shirye suke nan kuwa suka bada kudin neman aure da sadaki jimla millions 5 nanda sati biyu desame day dasu Khalil,

Suka shafa fatiha su kawu sukayi musu rakiya suka tafi,

Kawu yatafi gidansu faseelat yafadawa su Ummi yanda ta kasance sunyi murna sannan suka fara shirye_shiryen biki,

Faseelat na labe naji takoma daki tana murna sosai ta haye bed tanata mulmula tana jindadi ta dauko waya dasauri ta kira fahad shima yagama samun mutuntawar da aka musu yaji dadi ya dauka ,

Tanata murna tace"kullum kana surprising dina I so much love u nakasa ta yadda zan misalta maka farin cikina inasonka sosai"

Yayi murmushi yace "love u too wifey"

Tai murmushi ta cigaba da janshi da labari yana meda mata ,

Da marece tasa aka amso mata kayan data yi order tafara kwankwada ,

Itama jameela nata sun iso tafara sha da matsa na matsawa can da ishai Sega Umma da nata guzurin tabata takuma yi mata nasiha akan ta hakura idan tanashan kayan kartarika dabiar banzarta har ayi auren in tanaso tai mutunci ,jameela ta amsa tace"to"kawai ummar na tafiya tafara shan wasu tana turo baki,


********


After 3 days



Masoyan soyayya sukeyi sosai musamman su fahad domin ko faseelat kullum kafin yakira ta kira sosai yake jin dadin hakan kuma takara kama zuciyarshi,

Suma su Khalil kamar zeyi hauka akan jameela domin ko sekara kyau takeyi saboda supplement datake amfani dasu ,

Shi ko alhaji nura ya shiga damuwa duk ya rame ko baccin kirki bayayi masoyiya ba lpy ranar laraba da daddare yakira faseelat kamar kullum,

Ta dauka murya dishe,

Shima duk ya galabaita yace"dear ina kan hanyar dawowa gobe nakasa natsuwa nakasa samun lpy saboda rashin lpyarki"

Faseelat tace"zan samu sauki kabari ka karasa aikinka karkayi asara"

Yace"kinfimin kudi faseelat zan iya bada komai nawa akanki ina sonki sosai dear "

Faseelat kamar zatai kuka tace"kayi hakuri kabari zansamu lpy mana"

Yace"a,a zantaho nagama komai ai Allah yabaki lpy"

Taita begging karya dawo ya nace sukayi sallama akan zai taho goben,

Sam batai bacci ba tanata tunanin haduwarsu da alhaji da abinda zata ce masa,

Tunda asuba jirginsu alhaji ya taso beko fadawa su Hjy Rukayya ba,

Yau din dagaske faseelat din bata lpy saboda zullumi tatashi sukuku bata iya kiran fahad ba har 9 sannan ya kirata yana office time din,

Faseelat ta dauka tai shiru,

Hankalinshi adan tashe yace"wifey lpyarki lau ?meke damunki?"

A hankali tace"fever da ciwon kai"

Yace"sannu wifey "da tausayi ya cigaba da cewa"anjima zanzo duba ki "

Tace"thanks bye "takashe domin batajin dadi sosai,


Karfe 11 saura jirginsu alhaji yazo yawa drivernsa waya ba jimawa yakawo mai mota ya amsheta yayi driving zuwa kofar gidansu faseelat,

Faseelat na kwance kiran alhaji yashigo cikinta har juyi yayi ta dauka takara a kunne,

A hankali yace" ina kofar gida" daganan be sake cewa komi ba yakashe,


Tatashi ta zunduma katuwar hijabi har kasa takara marairaicewa sannan tafita ,

Ummi na ganinta tace"ke ina zakije haka? "

Tace"Ummi alhaji ne yazo"

Ummi tace"to seme kikayi kamar zakiyi kuka?"

Faseelat tace"tausayinshi nakeji"

Ummi tace"zancen banza da kina sonshi kika ki aurenshi kede tsoron karyace a biyashi kudinshi kikeyi jeki sekin dawo"

Faseelat tafita tanata marairacewa,

Tabude kofa tafito alhaji dake cikin mota ya kura mata ido yana kallonta seyaga ta rame kuma tayi haske rana guda da batayi bacci ba ya ramar daita gashi duk tayi wani alamar tausayi duk seta koma marar lpyar,

Harta karaso bakin motor yana ciki ya duka ya bude mata tashigo jikinta sanyaye,

Tana shigowa yace"sannu dear"

A hankali ta dago ido ta kalleshi ganin ramar da yayi yabata tausayi tasan yana mata son gaskiya batasan time data fara hawaye ba tai sauri ta rufe fuska da tafin hannu tana kuka sosai,

Ya rumtse ido yanajin ciwo har cikin kokon zuciyarshi cikin dauriya shima yanajin kamar yayi kukan yasamu yace"kiyi hakuri dear zaki samu lpy"

Tanata kuka yana rarrashi ta cire hannunta akan fuskar ya mika mata handkerchief ta amsa tafara share hawayenta,

Tana jan majina ta kalleshi tausayinshi yasa wasu hawayen suka kara gangarowa murya na rawa tace"alhaji muna cikin tashin hankali"

Yace"tashin hankali kuma dear bayan rashin lpyarki?"

Ta daga kai,

Hankalinshi tashe yace"minene ke faruwa dear ki sanardani"

Takara sharbe hawaye ta kalleshi tace"su kawu sun min miji har sun samun rana nanda 2wks har ankawo lefe"ta kuma fashewa da kuka,


Kunnuwan alhaji nura suka dau kara "kuuuuuuuuuuuuuu!!!!!.......
[11/30, 9:32 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI RETURN*
➰➰➰➰➰➰➰➰




From the writer of the previous story

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*


*Wattpad@mumies122*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*dedicated to mansura Lady😘😘*


*Free page*



2⃣8⃣


*GARABASA👉🏼 An tambayi Manzon Allah (S.A.W) me yafi saurin kai mutane aljanna? Se yace tsoron Allah da kyakkyawan hali*



*Shafin naki ne MARIYANASIRUMAR on wattpad*



Sam yadena ji ya rumtse idanunsa ya bude zuciyarshi na lugude yasa duka hannuwa biyu yafara kwakwale kunnuwansa shiru sunki dedetuwa yasa hannuwa biyu ya rufesu sosai idanunsa rumtse for minutes sannan suka dena ya zare hannayen duk jikinshi na rawa ya meda kallo gun faseelat tanata sharar hawaye wasu na zubowa,

Bakinshi da duk ilahirin jikinsa na rawa zuciyarshi kuma na harbawa yace"d..d..dear kina nufin da gaske ne abinda kunnuwana suka jiye min kina fada?"

Ta daga kai kanta duke tana kuka,

Zuciyarshi ta harba yaji kamar an soka mai kibiya ya dafe heart din jikinshi na cigaba da rawa yana kallonta yace"wannan shine dalilin rashin lpyarki ?wannan shine dalilin da yasa ramarki ?meyasa baki fadamin ba tuntuni wlh da ko awoyi bazan kara ban dawo a ranar ba shine kike cewa karna dawo nayi asara?ga babbar asara nan zanyi rashinki shine babbar asara a rayuwata"

Faseelat nata kuka batace komi ba wani mugun tausayinshi takeji tana regretting yaudarar shi,

Idanunshi cike da hawaye fitowa kawai ne basu samu sunyi ba yace"meyasa su kawu zasumin haka ?sun san irin son da nake miki ku...."se tari ya sarkeshi

ta dago kai dasauri tana girgizashi,

Hannunshi dafe da heart dinshi yasamu tarin ya lafa muryarshi na rawa yace "sena aureki faseelat bawanda zai rabani dake kece rayuwata ina tsananin sonki"

Ta daga mai kai tana cigaba da hawaye,

Yana dafe da heart idonshi rumtse se ajiyar zuciyarta dake shiga kunnanshi yake tunanin yadda zai iya jure babban rashi haka tuno yakin dake gabanshi yasa ya bude ido dasauri ya dorashi kanta tanata hawaye tana kallonshi da tausayi,

Da jarumta da sauri_sauri yace"kibani adireshin kawun zanje na sameshi"

Gabanta yayi mummunan faduwa karyaje ya harmutsa lamarin se wani tunani yafado mata don haka tai masa kwatancen unguwar,

Tana gama fada ya zare hannunsa daga heart dinshi dukda tana ciwo sosai yace mata"ki kwantar da hankalinki kome zai daidaita kinji wipe ur tears kishiga gida zanje na sameshi"

Ta kara share hawaye tabude kofar tafita tana rufewa ya tada motar da gudu ya nufi gidan kawu,

Itako ta kwasa da gudu cikin gida saura kiriss Ummi ma takwasa aguje daki riketan da faseelat tayi ne yasa tai dogon tsoki tace"wace irin dabiar banza ce wannan?"

Faseelat na nishi tace"Ummi ki temakamin plsss ki kira kawu kice masa ko alhaji yazo gunsa karya amince ni bani naturasa ba nadeyi masa dubara ne don murabu lpy"

Ummi tace"kamm wato karya kk masa kkce zaai miki auren dole kenan?meyasa baki fadamai gaskiya ba?"

Faseelat na begging tace"dan Allah Ummi ki temakamin wlh harya dau hanya yanzu ya isa gidan"

Ummi taja tsoki tace"shasha zakisa mutane suyi karya kyau ma ko baki sonshi kawun yasa dole ki aureshin muga tsiya se kije ki daukomin wayar"

Faseelat ta baza daki da gudu ta dauko wayar ta dawo hannunta na rawa ta latso number kawu tai dialing sannan ta dorawa Ummi a kunne,

Ringing biyu ya dauka da sallama bakinshi Ummi ta amsa tace"akwai wani alhaji da yarinyar nan taciwa kudi yayi tafiya yanzu yadawo tashe da mai ansa mata baiko to dan karyarta ta nunamai auren kune kuka mata zabin saboda tacimai kudi sosai"

Kawu yace"subhanallahi"

Ummi tace"dan Allah kabashi hakuri sosai kuma ka nuna auren hadinne kamar yadda tace din don karya dawo neman

Please Login or Register in order to submit comment