Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

khalil kayi kadan kamedani akuya na rantse da Allah seka sakeni niba jakka bace ba"

Khalil yayi karamar dariya yace"sakeni jameela "

Tace"bazan sakiba azzalumi dan akuya Allah yaisa zaluncin da kakemin"

Ranshi badadi Yace"naji sakeni"

Tace"bazan saki ba kabani paper ta kawai"

Ya kama hannunta ya matse tai saurin sakinshi tana kuka tana kallon hannun yayi tafiyarshi dakinshi ,

Taita luliya hannun tana sharar hawaye ta fita ,

Karfe 8 Mimi na bakin asibitin tanata jiran jameela har 20minutes tana niyyar tafiya Sega jameelar idanun ta jawur,

Mimi ta kalleta tace " kuka kika zauna kikai tayi ne ko ?bakiyi bacci ba bayan nace ki kwantar da hankalin ki "

Jameela ta matse lips tace"harna shirya zan fito Khalil ya danneni da tsiya yayi sex "

Momcy tace"balai fyade yayi miki zakice kinga wlh duk time daya kara yimiki haka kitafi gida inyaso seya sakeki haka kawai "

Jameela tace"nace ya sakeni yaki ni wlh nagaji"

Mimi tace"to dama tunda yana jindadin abun ai bake ba saki seya gama kwakureki tukun duk bake bace ba kina zamanki lpy waike aure hmmm ni zomushiga we're late ma"ta jawota jikinta suka nufi ciki very small asibity ce sukabi wata hanya segasu wani daki mata kusan biyar jere duk yawancinsu crista se dayace Hausa sunata jira,

suka zauna jiran likita cos Mimi bazata jira layiba zata kara masa suyi subar wurin,

Can Sega likitan Christian ne ya fito da hand glove duk jini ya nata zufa ya tsaya gaban wata yare hankalinshi tashe yace"follow me"

Budurwar tabi bayanshi dasauri hankalinta tashe ,

Ta na shiga tai tozali da friend dinta data rako sheme kan bed ta mutu,

Ta buga tsuwwa a kidime tai wurinta tana kiran " Jesusoooooo Mary Mary don't go and leave me alone !!!"tana cigaba da tsuwwa "Jesus come formy rescue ooo !!!"

"Doctor !!!!doctor plsss don't tell me my friend is died!!!!"

Tunda tai tsuwwa su jameela sukai wuff suka mike tsaye suna raba ido zuciyoyinsu na faduwa jin ana kiran Jesus da died yasa sukai waje hannunsu cikin na juna jikinsu na rawa,

Seda suka fita Mimi ta fara babbakar dariya tace"kur'an seda hanjina suka juya karki damu nasan inda zamu nan dinma lpy lau suke aiki maybe yau basu fito a saa ba akwai wani likita mutafi gidanshi yayi yagama ki koma gida "

Jameela haryanzu zuciyarta harbawa take ganin jinin kadai ya razanata bare ihunnan irin nasu se wanda ya tabaji,

Jikinta sanyaye tace"momcy idan na mutu fa?"

Mimi ta kalleta tace"bawata mutuwa lpy lau zaki fito"

Jameela tace"nide aa momcy inajin tsoro ni I'm not ready to die inason rayuwa ta "

Mimi tai shiru in cool tace"yanzu ya zaai?"

Jameela tace"I prefer na haihu danai loosing life dina"

Mimi tace"haihuwar ma ai mutuwa ake"

Jameela tace"Nide nafasa "

Momcy tace"to shikenan mommy jameela Allah ya raba lpy musha suna"

Jameela tai mata wani kallo Mimi tai dariyar rainin wayo tace"sorry ai very soon zaa fara ce miki mommy"

Jameela tai shiru Ina dalili mutuwa yanzu tuntana yar 18 dinta,

Mimi tai dariya tace"shiga mota mutafi in ajiye ki nawuce school tunda kintsorata"kuma itadinma tsoronne fal ranta

Suna isa jameela ta fita tashiga gida itako ta nufi school tana kagare tabawa amisha labari,


Jameela nashiga gida ta baje falo ta fara rusa kuka bayan ta dora duk hannuwa akai daga baya tai sheme ta cigaba,

Ta jima tanayi sannan Khalil yashigo gidan samunta haka ya girgizashi dasauri ya karasa wurinta ya tallabota jikinshi, jikinshi na rawa yana"lpy jameela miya sameki minene?tashi mutafi asibity"

Idanunta jawur tace"mugu azzalumi ka cuceni Khalil kamin ciki Allah yaisa na wlh banyafeba"

Jikin Khalil yayi mugun sanyi ya matse lips zuciyarshi na tsananta ciwo yana kallonta tana cigaba da kuka bakinshi na rawa yace"ci..ki?"

Tace"Allah yaisa"cikin kuka,

Ya karasa zamewa yayi zaune kanshi na juyawa zuciyarshi na zafi ya kurawa cikinta kallo ciki? ajikin jameela?me zata haifamasa? se hawaye zarrr yana tausayin abinda ke cikinta,

Tana jikinshi ta cigaba da kuka shima yanata hawaye bawai cikin ke bayaso ba irin rayuwar da jininshi zaiyi maybe tunyana ciki takasheshi da kayan maye cough syrup sigari da kwayoyi .
[1/22, 9:14 PM] SHALELE😍: 64



Ta tashi ta shige daki dasauri ta bude lokar ajiyarta ta dauko kwalbar cough syrup dinta ta daga ta shanye tana meda numfashi ta kunna sigari takoma kan bed ta zauna tana sha tana fidda hiyakin tana lumshe ido,

Khalil na zaune jikinsa duk ya mutu yana tunanin rayuwar gaba yadda zata kasance,

Ranshi cunkushe ya tashi ya bita dakin yana shiga hiyaki da warin sigari sun cika dakin zuciyarshi na bugawa dasauri ya isa gabanta ya amshe sigarin ya taketa da kafa yana matse face dinsa,

Jameela ta kalleshi idanunta jawur tace"banason haka banaso"

Ranshi na suya ya zauna gefenta yana kallonta yace"jameela ki tausayawa abinda ke cikinki mana kidena shaye_shayennan saboda karya taba lpyarsa"

Tai banzar dariya tana lumshe idanu tace"ina ruwana banason komai ke cikina bana son Wanda yayisa ya lalacemana ni ina ruwana"


Hawaye masu zafi suka zubomasa yace"naji jameela bakyasona amma dan Allah ina rokonki kiso abinda ke cikinki kibarshi ya fito duniya cikin koshin lpy "

Taja tsoki tace"dama zai zube dana huta"ta tashi ta bude lokar ta dauko wata kwalbar Khalil na binta da kallo ta murda murfin ta daga kwalbar zata sha,

Cikin hanzari Khalil ya buge kwalbar tafadi tafashe ranshi bace yace"ke karkiga ina lallabaki na rantse da Allah idan wani abu ya samu cikinnan wlh sena nunamiki waye Khalil se kin dandana gudarki"

Jameela tai tsaye tana kallonshi ranta bace tace"aini kariga kacuceni kagama da rayuwata"

Yace"eh an cucekin keharni zaki fadawa na cuceki ?kina yariska sauran titi"

Ran jameela bace take kallonshi itafa bata yarda ita yariska bace tana hawaye tace"ni ba yariska bace Kaine katon dan iska da kaimin ciki ka lalatamin yarintata"ta juya zata dauko wata kwalbar,

dasauri Khalil ya fiddo lokar gabadaya ya nufi waje jameela tabishi da kallo ranta bace "Khalil ka medomin kayana tunda bada kudinka na siya ba"

Khalil na zuwa bayan gidan ya daga lokar sama ya saddota duk sukayo kasa suka farfashe ranshi na suya ya koma ciki ya dauki hammer yaje bakin kofarta tana zaune kan seat ta mirror sede taji kwam_kwam yana gaggabe kubar dakinta seda ya gaggabeta sannan ya koma ta toilet ya gaggabeta itama yana huci yace"kicigaba da kawo kayan maye nikuma zan cigaba da zubar dasu kuma daga yau ko kinaso kobakiso anan zanrika kwana ke daga yau komai nawa zai dawo nan inga tsiya "

Ta nata hawaye tafashe da kuka ta haye bed tai rubda ciki tanayi tana mulmula kamar cikin ranshi ya dawo ya zauna ya jawota in cool yana cewa "jameela stop it plss dan Allah kimin wannan alfarmar kibari ki haihu idan bakison zama dani zan sawwakemiki"

Ta janye tana kuka tace" ka sakeni yanzunnan na tsaneka banason zama da kai macuci"

Ya girgizakai yana tuno time da suke soyayya tana kiranshi my Khalil ko my love and sososo, jikinshi mace ya tashi yabar dakin ,

Jameela ta cigaba da kuka Sam bazata iya hakurin wuni guda daya ba babu zuwa duniyar sama,

Tundaga ranar kullum a dakinta yake kwana hakan bai hanata shaye_shayenta ba saboda ko bata fita ba har gida ake kawomata ya kwasa ya zubar gobe adada karo wasu gabadaya rayuwar ba sauyi har gwara da da yanzu saboda sex da tsiya akeyi sannan bawata kalma medadi kowani abu kamar can baya ,

Aliyu duk yayi baki ya rame tunda ya samu sauki kullum azumi mama ta zubamai ido iyakarta addua domin lamarin yawuce tunaninta a tsorace take da nema mishi wani auren dukda tasan da wuya ma ya samu shi kuwa Aliyu kullum sakeena ce a ranshi gani yake ko digon soyayya bai nunamata ba tasha wuyarshi ne kawai ta mutu auren ya fita a ranshi kwata_kwata yanajin tsoron sake illata wata, duk da hankali bai kwanta ba haryanzu but sometimes yanajin desire hakanan yake hakuri matakin daya dauka shine azumi barin zama wuri daya da kuma cire abun a ranshi wannan ya temaka masa sosai,

Gidan fahad rayuwar sukeyi da aysha da faseelat bamewa kowa magana kullum gidan tsit se karar TV ko in wata na waya ,

Aysha bata kara gane irin son da mommy ke mata ba seda fahad benen kusan duk two days setazo tayo mata kayan makulashe iri_iri ta kawomata sometimes kuma data dawo school zaa aikomata da abinci me kara lpyar jiki da ginashi kokadan batada damuwa se kewar mijinta datakeyi saboda tana bukatarshi sosai kuma tayi missing dinshi,

Ita kuwa faseelat wannan abubuwan da mommy taitayi ne yasa ta kara jin rashin son zama a gidan hankalin mommy kankat yana gun aysha yadda ta lura kamar bata kula da kanta fiye da yadda takewa aysha ga zarya ga calls nata abun yana bata mamaki,

Bangaren fahad tafiyar kamar karin shakuwace da aysha kullum suna kan waya yana fadamata how much he missed her yana kuma tambayar babynsa ,

Gobe fahad zai dawo aysha a gidan mommy ta wuni anata mata gyara,

Masu gyara mommy ta kirawo suka gyarata tasha kunshi harda na gaba ya tsaru kamar inji ga Jan kunshi ya zanu sosai a kafa da hannuwanta tayi mugun kyau ga ciki daya kara haskata tai fresh ,

Duk da ciki mommy bata barta hakanan ba ta hada fruit da yawa tabata tasha sabida samun niima ta kuma yi mata kunun aya da dabino me karamfani duk don gyara komai yayi radam da zata medata gida harda turare tabata na musamman ne me kara dankon soyayya tsakanin maaurata sirrinsa dabanne ,

Ita ko faseelat bata wani dokin dawowarsa dukda tana lissafe da gobe ne cikin ranta ma tana saka kalar tata tarbar da zata mishi don takara fita ransa sosai,

Tunda safe aysha ke share_share goge _goge kakkabecan yi can seda ta gyara gidan tsafff dukda bawani dattine dashi ba faseelat na zaune na kallo hankalinta kwance,

sannan ta koma kitchen yi masa special abubuwa na tarbarsa tayi dambun nama tayi samosa harda su cake tayi na welcome back dinshi ta rubuta *welcome back best husband ever* tana ayyuka tana sakin murmushi yau din farincikin da takeji ta manta last tayi irinshi ta kuma San zasu raya daren suna cike da farinciki da shaukin juna,

Faseelat ko ta kanta batayi ba ba abinda zaisa ta jin haushi wannan rawan kan da take tayi miji zai dawo ,


Fahad basu taho da wuri ba se dare jirginsu zai taso da Maghreb aysha tayi masa farfesun kayan ciki da white rice da stew se pineapple drink ga fruit salad a gefe tai setting dining tai tsaye tana kallo abubuwa gasunan birjik tasan yayanta beda cin abinci but zaiji dadi sosai in ya samu hakan zai kara gane yadda take farin cikin dawowarsa,

Ta juya daki ta shiga wanka ta fito ta zauna tai wankan turaren da mommy tabata sannan tai shafe_shafe tai mugun kyau sosai ta kawo pitted gown red color ta saka duk tabi jikinta ga cikinta daya fito yakara mata kyau dan kwi_kwi dashi ta daura black dankwali ta feshe jiki da turaruka sannan ta tsaya tana kallon madubi ta saki sexy smiling tana marmara ido tace"welcome back yayana "ita kanta tabawa kanta dariya tai dariya ta juya ta kara turare dakinta da turarensu na buzaye ta sauke numfashi tagaji sosai ta dauki wayarta ta fita falo ta zauna tana ta kiranshi amma bata tafiya,

Tana zaune Sega faseelat ta fito duk da ba wani dokin dawowarsa take ba tasha kwalliya ta saka atamfa orange da ratsin baki ta cunno kallabi a goshi tayi kyau sosai tanata taunar cingum ta fito ta zauna ko kallon bangaren aysha batai ba,

Aysha ta dan kalleta ta dan turo baki ta yamutsa fuska bata taba ganin masifaffiya da daukar kai irinta ba ta tabe baki,

Shiru fahad har 9 bai dawo ba tanata kira not available duk ta damu ,

Karfe goma saura yan dakiku Sega kiranshi ya shigo ta dauka dasauri tana sauke numfashi in cool tace"yaya kabani tsoro inata kira shiru"

Ya saki murmushi me sauti yace"I'm sorry my princess se yanzu mukaiso very soon zakiganni"

Tai murmushi me sauti tace"thank god I'm very happy kayi sauri plsss"

Yayi murmushi yace "wait me kika tanadamin?"

Tace"komai yayana kasan u r special inaji da kai sosai"

Faseelat ta tabe baki ta bude ido tana kallonta tana jin mugun haushi,

Yayinda ayshar hankalinta kacokam na kan wayar,

Fahad ya saki murmushi bayan ya lumshe ido ya bude yace"nasani aysha tnx u ganinan tafe "

Tace "Allah ya kawomin kai lpy" tana dafe da wayar,

Yayi murmushi me sauti ya kashe kiran yana kagare yasata idonsa suna cikin motor shida driver suna hanyar zuwa gidan,

Aysha ta lumshe ido ta rungume wayar she can't wait taganshi shes very eager,

Marwan ne yasha ya bugu sosai memakon ya nufi gida ya nufo gidan fahad megadi ko ya wangame masa gate ya shigo ya fito a motar yana buge yana layi ya nufi kofa yafara kokarin budewa,

Da gama waya aysha taji ana kokarin bude kofa zuciyarta seda tabuga saboda dadi ta mike tana kallon kofar maybe dama yana cikin gidan ya kirata ta nufi kofar da gudunta tana matukar murna,

Faseelat ta meda hankalinta kan kofar tana kallon aysha,

Dasauri aysha ta bude kofar jikinta na rawa hannunta bude don yiwa fahad welcome hugging marwan ya fado kanta suka zube kasa seda kugun aysha ya amsa marwan na kanta ya kureta da jajayen idanunshi yana kallonta,

Faseelat ta zaro ido tana kallon wurin ganinnsa ba fahad ba,

Aysha na ganinshi zuciyarta ta yanke tafadi tafara kokarin tureshi tana hawaye can dama mugun tsoronsa takeji bare yanzu,

Marwan kau yana samanta tunda jikinsu ya hadu yaji wani shock ga kamshin turarenta me rikitarwa yana cigaba da mata kallon shaawa joystick dinsa na harbawa yasa hannu ya kwashe kitson daya rufe mata ido daya,

jin hannunshi jikinta da erection hankalin aysha yakara tashi luu kanta yayi kasa ta some ,

Faseelat tafashe da dariya tana rumtse ido tana budewa tana rufe baki tana dariya,

Marwan yakai hancinsa wuyanta yana shakar kamshinta yafara kai mata kisses yayo kasa yana kaiwa breast dinta dake cikin riga kissing yana murzasu,

Faseelat nata gaggabar dariyarta tana fatan shigowar fahad time din but in her mind inde baishigo ba taga kuma marwan na niyyar yi mata naked zata janyeshi,

Marwan na cigaba da yiwa breast dinta kiss yana mulmula yana cikin maye da alamu sun tafi dashi,

Dedenan su fahad suka shigo gidan motar na tsayawa ya fito beko dauki jaka ba yana kagare daganin aysha seyaga motar marwan yadanyi tsaye yana kallonta to meyazo yi da dare? Bekai komiba yayi tsoki ya nufi ciki yana farinciki,

Yana karasowa bakin kofa ya ganta hangame ga marwan kan aysha yana squeezing da kissing dinta,

Zuciyarshi tai mummunan bugawa tana cigaba da bugawa dasauri jijiyoyin kanshi duk sun fito yana cije lips jikinshi na mazari dasauri yakarasa ciki yanajin mugun tsanar marwan ya kwashesa da hannu daya ya makashi a bango kan marwan ya bugi bango ya fado kasa some,

Jikin fahad na rawa yana kallon aysha ya rufe idonsa da hannu daya hawaye masu zafi suka fara tsatstsafo masa zuciyarshi na zafi kamar wuta duk ya rasa kuzarinsa ya zube kasa ya fashe da kuka me taba zuciya daban tausayi yanajin balain kishi,

Faseelat tunda ya shigo takara volume din dariyarta tana babbakawa tana kwantar da kai jikin seat tana dagowa yadda yashigo rikice ya mugun bata dariya bawai tausayi ba kukansa kanshi bai bata tausayi ba se dariyarta take ,

Sam fahad besan daita falon ba baiji ko dariyarta ba yana rufe da fuska yana kuka kunnesa ya jiyo dariyar faseelat ,

Be yadda ba don baya cikin natsuwarsa ya cire hannuwa daga fuska idanunshi na cigaba da zubarda hawaye masu zafin gaske ya saukesu kan faseelat tana zaune tana kwasar dariyarta,

Wani mugun tsanarta ya darsu a zuciyarsa yakara fasa kuka ya rufe fuska yana girgizakai ,

Faseelat ta rage dariyar lokaci daya ta gumtse tana kallonshi amma bataji tausayinsa ba tatashi ta nufi fridge ta dauko ruwa ta nufosu fuskarta daure,

Tana zuwa ta tsaya gaban aysha tafara bude robar ,

Fahad yayi saurin cire hannu idanunshi jawur suna cigaba da zuba yana binta da kallon tsana bakinshi na rawa yace"karki mata komi kibar wurinnan"yanajin kamar yayita kwallo daita gabanta zaa ketawa matarshi haddi amma tana dariya tana jindadi,

Faseelat tai tsaye tana kallonshi se kuma ta karasa budewa ya jawo aysha dake sume ya rungume jikinshi yana hawaye yace "bata bukatar temakonki faseelat gabanki zaaiwa aysha haka kina jindadi faseelat baki da imani kokadan"

Faseelat ta tabe baki tana kallonshi gani takeyi baiji kaso daya nabakinciki da takeji ba duk time da yake tare da aysha,

Yana kuka zuciyarshi na zafi yace"kitafi gida na sakeki"

Faseelat ta kara tabe baki bataji dadi ko rashinsa ba dan sakin ta nufeshi da niyyar janye aysha ganin haryanzu jikinshi na rawa baya cikin hayyacinsa,
Ya kara kankame aysha jikinsa,

Faseelat tace"koda ka sakeni kabari na temaka mata wlh ni I'm not selfish ina da niyyar temaka mata koda bakanan bawai saboda kai zanyi ba"

Yana jefamata kallon tsana yace"u r not human being marar imani I hate u so badly kibarmin gidana banason kara ganinki a rayuwata"

Tana kallonshi hawaye suka zubomata tace"nasani ka tsaneni fahad shiyasa ka iyayin kwana ukku kana cikin gidannan baka lekani kaga lpyata ba shiyasa ka fifita aysha a kaina"

Tana hawayen ta saki murmushi tace"its unbearable pain ko?kasamu beloved wife dinka ana squeezing dinta "ta matse lips ta kalli sama tana shanye hawaye tace" bai kai yadda nakeji ba duk lokacin da kake tare daita nabari ne kazo ka dandana ciwon kaji yadda yake sannan look at urself haryanzu kana cikin shock jikinka na shivering "

Hawaye sunki dena zubamasa ga abinda ya tarar ga tarin bakincikin faseelat wai wannan incident din zata kwatanta da kishi kanensa akan matarsa amma tana zaune tana kallo tana jiran yazo yagani yaji ciwo maganganunta na kara sa masa tsanarta yace "madwoman"

Ranta bace tace"ka kirani da komenene I don't care kuma naji dadin abinda ya faru duk time dana tuna wulakanci da kakemin kaima zaka tuno wannan ranar "

Ta cije lips tace"ka sakeni ko? Zan tafi kamar yadda ka bukata minti biyar bazan kara cikin gidanka ba amma nadena tsanarka nadena jin haushin kowa ina maku fatan alheri da karin dankon soyayya"tana gama fada ta saki ruwan hannunta ta juya sama ,

Kan fahad na kasa ya cigaba da hawaye tabbas wasu mata mahaukatane don ya sheda haka a wurin faseelat,

Faseelat ta wuce sama dasauri seda ta shiga daki ta kalli agogo taga 10:30pm ta dauko gyale da key din motarta ta dawo falo ta dauki wayarta tazo ta gittasu ta fita ta shiga mota ta nufi gida

Yana cigaba da kuka aysha na jikinshi ya Ciro waya ya kira mommy ,

Suna rungume da daddy harsun kwanta kiran ya shigo suka kalli wayar ta zare jikinta ta dauka ganin fahad yasata yin murmushi ta dauka muryarshi na rawa yana kuka yace"mommy kizo dan Allah I need ur help"

Tunda mommy taji muryarshi zuciyarta ke bugawa jin yana kuka yana kiran temako bakinta na rawa idanunta jawur tace"fahad... Fahad meyafaru kana ina?"

Yakara fashewa da kuka yace "mommy kizo gida plssss" ya cigaba da kuka,

Mommy ta saki wayar jikinta na rawa tana hawaye tana fadin "innalillahi wainna ilaihi rajiun!!? "tatashi,

Daddy ma zuciyarshi na harbawa yace" meyasameshi ne?"

Tana hawaye da girgizakai tace"bansaniba amma lalle akwai babban abinda ke faruwa"

Ta zari hijab ta dora kan sleeping dress dinta ta nufi kofa dasauri ,

Jikin daddy duk ya mutu zuciyarshi cunkushe ya tashi dasauri yasa riga ya biyo bayanta.
[1/22, 10:02 PM] SHALELE😍: 65


Yana fita harta shiga mota tana firgice dasauri yaje bakin motar ya leka yace"ki dawo gefe plss bazaki iya driving ba"

Ta kalleshi tana zubda hawaye ta fito dasauri ta koma gefe a kagare take taga meke faruwa gidan fahad ,

Daddy ya shiga motar ya fara driving dasauri gateman ya bude musu yana fita yakara kugawa motar wuta,

Mommy ko dafe kanta dake ciwo tayi ta lumshe ido zuciyarta na harbawa sosai ,

11 saura faseelat ta isa gida tana zuwa takashe motar ta nufi kofa memakon ta jita rufe tajita bude ta tura ta shiga da sallama ta nufi dakin Ummi direct ,

Su Ummi sunata labari da ya omer yaki tafiya sugama wannan su jawo wancan faseelat tashigo dakin da sallama,

Ya omer na gefen kujerar da Ummi ke zaune kanshi jikin seat yayi saurin tashi zaune yana kallon faseelat,

Ummi ma ido waje take kallonta,

Tai tsaye kanta kasa tana rike da key din motarta,

Ya omer yace"ke me kikazoyi cikin darennan?"

Ta dago ta kalleshi ta dan kalli Ummi da gabanta keta harbawa tai shiru,

Ya omer yace"ba tambayarki nake ba?"a tsawace,

Tana in_ina tace"ya sakeni"

Ummi ta dau salati "lailahaillallah muhammadurrasulillah (S.A.W)"ta rike haba da hannunta ,

Ya omer na jefa mata banzan kallo ya jawo hula ya saka tare da cewa" karya kike wlh mutafi gidan ko sakinki yayi yau zaki koma"

Faseelat tai saurin dagowa ta kalleshi tana turo baki,

Ummi tace"aa omer dakata ke mi kk masa ne?"

Faseelat tace"ni ban masa komi ba"

Omer yace"Ummi karya take wlh fahad bazai taba sakinta batare da laifi ba ta wuce mutafi tabashi hakuri"

Ummi tace "a,a tunda dare yayi kabarta ta kwana har gobe sekaje kasameshi kaji abinda tayi tunda kaji tace bakomi to batada gaskiya "

Faseelat tai saurin kallon Ummi idonta cike da hawaye ita bata ganin laifinta kokadan tadesan fahad dama yadena sonta,

Omer na binta da harara tamkar ya zaneta ya tashi tsaye ya kalli Ummi yace"seda safe "ya juya ya fita yana kara bankawa faseelat banzan kallo,

Yana fita Ummi dake cigaba da kallon faseelat tace" zonan"a hankali,

Faseelat na tafiya kamar wacce kwai ya fashe mata taje ta zauna kasan kujerar da Ummi ke kai,

Ummi tace"faseelat kin kyauta kenan duka aurenki wata hudu da satika amma kin kasoshi minene kikayi da zaisa mijinki sakinki faseelat? "

Hawaye na zubarwa faseelat tace"Ummi wlh yadena sonane kawai matarshi kadai yakeso"

Ummi tace"amma kinsan ba sadaka akabashi keba da baya sonki dabai aureki ba kin riga kinsan kome kikayi masa ni sede ince Allah ya kyauta kuma gobe omer zaije yaji komi"

Ummi ta tashi ta nufi bedroom,

Faseelat tana hawaye tai shiru to mezece ta masa?cewa zaiyi tana gani kannensa ya shigo zaiwa matarsa rape kome? Ta tabe baki ta tashi ta nufi dakinta ta haye gado tai kwanciyarta,

Ummi ma kwanciya tayi amma takasa bacci saboda tashin hankali,

Su mommy nashiga gidan ta fito ta nufi ciki dasauri,

Daddy ma ya fito yana fitowan yaga motar marwan yanata mamaki ya nufi cikin gidan,

Mommy na shiga gabanta yakara yankewa ya fadi ga marwan kwance jini na dan fitowa a kanshi ga aysha sheme jikin fahad daketa kuka haryanzu fuskarshi tayi jawur,


Memakon tai wurin marwan se tayi wurin aysha domin tafi santa yanzu fiye da ya'yanta,

ta tafi wurin aysha dasauri tana innalillahi ta jawota jikinta tana hawaye tana dubata ,

Daddy ma ya shigo ganinsu haka ya girgizashi yayi wurin marwan ya dagoshi yana dubashi baya ko numfashi,

Mommy na kuka ta dago ta kalli fahad daya rufe fuska yana kuka tace"meyafaru ne son meyasame su? "

Fahad be iya cewa komi ba se kuka bayan tashin hankalin first night dinsu se wannan sukafi dagamai hankali a rayuwarshi,

Daddy ne yayi karfin halin kiran doctor yana kidime ganin marwan nata zubar da jini,

Mommy da fahad nata kuka daddy sede ya kallinan ya kalli nan yarasa mezeyi har likita ta iso ,

Itama likitan wurin aysha tayi saboda itace tafi bukatar temako saboda cikinta ta kamata tare da mommy suka kaita bedroom tafara dubata cikin hanzari,

Mommy ta zauna gefe ta dafe kai tana cigaba da hawaye,

Can zuwa aysha ta saki doguwar ajiyar zuciya se kuka idanunta kulle tana girgizakai tunaninta haryanzu marwan na kanta,

Mommy tai saurin riketa tana hawaye tace"sannu daughter"

Likitan kuwa tana ganin she's safe ta juya falo daddy ya meda marwan kan kujera three seater yana kwance taje dasauri tafara dubashi,

Daddy na zaune gefe yana kallonsu cike da tashin hankali kanshi kulle ya rasa gane meke faruwa ,yayinda fahad na cigaba da hawaye fuskarshi rufe a inda yake tundazu,

Likitar ta samu yafara numfashi ta rubuta wasu drugs da drips daddy yafita ya siyo ya dawo akadaura wa marwan sannan takoma ta daurawa aysha,

Aysha nata hawaye masu zafi tana tuno yadda marwan ke kissing dinta mommy nata sharemata hawayen tanajin tausayinta sosai

Drip da akasa mata ne yasa bacci ya dauketa, doctor din ganin komi yayi dede ta kalli mommy tace"Allah yabasu lpy dr"ta juya ta fita falo ta kara duba marwan tace"Allah ya sawwake idan drip din yagama shiga se a cire masa ya kula da magani sosai saboda ciwon sa "

Daddy ya kalli

Please Login or Register in order to submit comment