Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ganin lpyrta ya taho da namanshi balangu da zafinshi meyawa ga nutri yogurt da fresh yogurt yana zuwa kofar gidan ya tura yaro da kayan ya kuma ce yafadawa samira yana kofar gida domin tafito yadan ganta yawuce,

Mama na zaune cikin yara yaron yashigo da kayan ranta bace tana tabe baki tace"kai jekace ance tayi bacci "ta amshi kayan a yamutse ta ajiye gefe,

Samira na kwance daki tanaji batasan time da hawaye suka zubomata ba ta riga ta kula tun asibity mamar nada wani kudiri,

Yaron yakoma ya fadawa Aliyu bai dauka komiba yajuya ya tafi dukda yaso ya ganta don yaji dadin yin bacci hankali kwance,

Ba yadda ya iya ya tafi gida ruwan kanwa kawai yasha ya kwanta gidan ya mishi kunci saboda rashin samirarsa,

Khalil ko yagama tura abinci shiru ba jameela ya koma dakinta don yaga ko har yanzu kukan take ya kara bata hakuri yana zuwa ya sameta kwance ga kwalba akan bed ,

Idanunshi jawur ya juya ya fita ya koma dakinshi ya kwanta yafara tunanin hjy ba yadda batai ba akan karya auri jameela don sunsan yarsu ba kamila bace shiyasa zasuma bashi kyauta amma yakiji zuciyarshi na zafin rashin bin shawararta da umarninta da yabi da haka baifaru ba ya tuno zabin hjyar wato mansura ranar da yaje gidansu ta fito cikin shigarta ta kamala da hijab tafiyarta a natse a kamilance ya tuno yadda ya mata wulakanci yanata mata kallon raini da maganganu marar dadi zuciyarshi na ciwo yanajin dama hannun agogo ya dawo baya ,

Maganarta tafado mai da yace mata miye raayinta akanshi? tace"ni me biyayyace ako da yaushe"

Ranshi ya cigaba da suya inama hannun agogo ya dawo baya ?ai kwamma ya auri me munin da rashin wayewar akan auren kyakkyawa irin jameela Wanda ko amfanuwa bayayi da kyawun nata se jefi_jefi,

Kusan karfe Tara da rabi faseelat ta bude daki ta doshi falo don hada tea tasha ta kwanta dukda tana tsoron haduwa da abinda zai bata mata rai,

Tana fitowa kamar yadda tai tunani Sega aysha kwance jikin fahad sunata kallonsu falon tsit,

Dasauri batare data kara kallonsu ba ta nufi kitchen fahad tunda yaji motsin saukowarta ya meda kallo gunta kallo daya yamata ya meda idonshi akan TV ya cigaba da kallonshi,

Ta shiga kitchen ta hada tea din tana jin haushin zuciyarta kanme zatai tawani sauri seyagane ta damu zuciyarta ta bata ta zauna falon tasha tea din yasan bata damuba ta hada tea din takoma falo ta zauna kujera kusa dasu tana sha tana kallon TV tamkar bataga mutane falon ba aysha tanaso ta juyo taga me faseelat keyi a falon amma ba halin juyawar,

Shi kuwa fahad hakan ya matsanancin kona masa rai cos ya riga ya saba tanajin kishinsa,

Tagama shan tea dinta ta meda cup din kitchen bayan ta wanke ta ajiye ta koma ta wucesu ta hau sama ,

Yanata kallon bayanta tashige dakinta ya kara shaka sosai ai at least ta kulashi koyi masa magana amma ko daya batai ba ya daure ya share hakan da tayi takara koyamai yadda zaiyi shima,

Suna haka yacewa aysha "aysha muje na rakaki ki kwanta dare yayi"

Tace"to"ta tashi suka shiga part dinta ta hau bed ya rufamata bedsheet bayan ya mata addua tanata kallonshi yayi murmushi yace"seda safe"

Tameda mai murmushi yakashe mata haske ya fita ,

Yana fita aysha taji badadi karde ya tafi can gun faseelat ,

Shi kuwa kayan kallon yakashe da haske ya rufe kofa yawuce part dinshi yakara shan magani ya kwanta ya rumtse ido yana tunanin halin faseelat itama kenan fushi tayi dashi kenan? Lalle kuwa tana da aiki don bazaije wurinta ba kotazo seya nunamata kuskurenta sosai sannan ya hakura,

Goma saura babansu zainab ya dawo yana shigowa ya nufi dakinshi saboda yaci abinci yunwa yakeji sosai,

Mama tashigo ta samu harya fara cin abincinshi batare da ya jira tai masa serving ba kamar kullum,

Seda ya koshi yasha ruwa sannan ya kalleta yace"na kwaso yunwa da yawa yau dinnan a kuma matukar gajiye nake sosai"

Jikin mama sanyaye itako abincin daren takasa ci saboda batun zainab ba yadda ta iya tasan idan yaji kila ko baccin kirki bazaiba amma dole ta sanardashi domin asamu mafita muryarta sanyaye tace"zainab na nan ta dawo gida"

Yace"kamaryaya?"yana neman Karin bayani,

Ta girgizakai tace"tace sabeer dinne ke zuba mata sleeping pills a lemu yana amfani daita ta baya tace bata ganeba seda wurin yafara mata ciwo sosai"

Lokaci daya kan babansu ya fara ciwo jikinshi ya mutu zuciyarshi na zafi yace "shi sabeer din?" Yana mamaki,

Mama tace "shifa zainab bazata masa karya ba saboda tanasonshi sosai seda nai dakyar ma tafadamin baida hali samm"

Baba yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! Wane irin balai ne yashigo cikin alumma tabbas duniya tazo karshe"

Mama tace"maganar ta girgizani ina tausaya mata"

Baba ya girgizakai yace"cikin raina inajin kamar nine mai laifin dana aura matashi dukda seda nai matukar buncike amma ji nake kamar ban cika nauyin da ke kaina ba"

Mama tace"kadena tunanin haka Allah ya tsaro mafita yanzu zamu nema"

Yace"wace mafita ?ai yade riga ya cuceta sede yabata takardarta ko yaki ko yaso"

Mama tace"gaskiya, saboda zama dashi ma haramunne "

Baba yace"zan nemeshi gobe yazo ya sameni idan kuma baizo ba ni zanje na sameshi da kaina"

Mama tace"Allah yakaimu lpy"

Yayi shiru ya nata tunani,

Aysha fahad faseelat zainab sabeer samira dasu mama duk basu samu baccin kirki ba saboda tunani,


Washegari


Bayan fahad ya dawo masallaci ya shiga dakin aysha tana kan carpet tana azkhar idanunshi sunyi kumburi rashin samun isashshen bacci hakan ya mata dadi gano bai kwana da faseelat ba sede kuma tanajin tausayinshi inama yazo wurinta,

Tace"yaya ina kwana ya jiki? "tana kallonshi,

Yayi murmushi yace" kintashi lpy ya jikinki kema?"

Tai karamin murmushi tace"aini naji sauki"

Yace"nima naji sauki ai"

Tace"senaga kamar bakayi bacci ba"

Ya fiddo ido yana murmushi yace"baccin gaske kuwa nayi matsalar kawai rashinki kusa dani "

Tai murmushi ta sunkuyar da kai kasa,

Yace"me zakici nayi sauri nayi kafin natafi aiki?"

Ta girgizakai tace"ni zan dafa kaje ka shirya"

Yayi murmushi yanajin tsoron tashin ciwonta da overn gishiri yace"aa kiyi kwanciyarki kihuta"

Ta turo baki tace "nifa na iya girki kabari nayi mana"

Ya kalleta yayi shiru,

Tace"plsss yaya "

Yace"OK ayimana Wanda yafi wancan dadi"yana murmushi harya hango gishiri over a abincin,

Tai murmushi tatashi ta cire hijab ta wuceshi ta nufi kitchen,

Ya girgizakai yawuce domin shiryawa ko tsayawa kallon sama baiyiba saboda karma yaji yanason ganin yanda tatashi,

A hanzarce aysha tayi musu farfesun kifi da fried yam takai dining tashiga wanka tana fitowa dasauri segashi yafito,

Ta kalleshi ta kalli karamin tawul dake jikinta tai kasa da kai ,

Yabi kyawawan cinyoyinta da kallo har zuwa saman tawul din dake kan kirjinta yanajin desire yayi murmushi yace"ina dining"ya juya ya fita,

Tai sauri ta dauko pitted gown tasaka ta fesa turare batako tsaya shafa mai ba ta fita dasauri kanta ba dankwali gashinta baje ,

Tana fitowa ya bita da kallo harta karaso gabanshi kallonta kawai yake yi sam bata da wani kiba cikinta lafe kamar baasa mai komi ta karaso dasauri tafara serving dinshi,

Ya nata kallonta ta zuba mai ta ajiye gabanshi sannan ta tsaya zuba nata,

Yanajin tsoron abincin ya debo yakai dede baki ba yadda ya iya ya turashi ciki a tsorace,

Wani mugun dadi ya ziyarci brain dinshi har kunnensa na motsi idonshi kulle yace"hummmm!! yummy so delicious "

Dadi ya mamaye aysha wannan shine abinda tai buri rannan amma faseelat tabata mata show, tai dogon murmushi ta zauna ta debo kifin tasa baki itama ta yaba yayi taste sosai,

Yana cikin taunawa wani tunani ya fadomai to gishirin fa aljanu? Meyasa basu saka ba a yau?gabadaya heart din shi tagama gane gaskiya,


Ya bude idonshi ya dora su kan aysha hankalinta gunshi tana kallonshi,


Ganin kallon da yake mata yasa ta sunkuyar da kai,

A hankali yace"aysha miyasa kikamin karya?"

Ta dago ta kalleshi tai shiru takasa gane meyake nufi,

Ranshi na baci yace"ran da kikayi girki faseelat tabata mikishi jiya shine kika rama ko?"

Tai shiru,

Yace"why kika zuba mata donki rama shiyasa kikace aljanune ihmm!!?"

Ta girgizakai tace "kayi hakuri"

Yace"banason haka aysha meyasa bazaki hakura ba ?"

Takara cewa "yaya kayi hakuri"

Yayi shiru ya cigaba da cin abincinshi,

Ta ajiye cokali tana yamutsar fuska,

Ya dago ya kalleta yace"just eat ur food banason ranki ya baci nade fadamiki ne kidena biyemata"

Taki daukar spoon din,

Ya tsaya da kai spoon bakinshi yace"I'm begging kiyi hakuri karsu taso nakasa fita office" yana murmushi,

Tai karamin murmushi ta turo baki ta dauki spoon ta cigaba da ci,

Yana koshi ya tashi dasauri ya dauko brief case dinshi tana kan dining ya fito ya mata waving yace" bye!!sena dawo "

Tace "Allah yabada saa" ta daga mai itama tana murmushi,

Ya fita ya nufi office hankalinshi kwance,

Time din faseelat ta fito batama tashi barci da wuri ba se yanzu ko wanka batai ba da kayan bacci jikinta da niyyar ta samesu kan dining suna breakfast ta zauna suyi tare don takara bashi haushi sede she's late har yawuce ta kalli aysha ta komawarta sama takara kwantawa bacci ,

Khalil baiyi break ba saboda baijin son komai ya fita aiki ,

Itako jameela yau ta tashi da wuri saboda yunwa amma har Khalil yabar gidan baiko damu da tadata salla ba can dama dan besan tana shaye_shaye bane shiyasa, Wanda ke cikin maye inashi dama ina salla, Allah yace kada ku kusanci salla kuna cikin maye,

Seda yafara zuwa ya gaida hjy tade bishi da ido kurum amma tuni tagane bayajin dadin zama da jameela batace komi ba nata ido yatashi ya fita,

Jameela ta soya kwai taci tasha peak milk ranta kuntace ta kira Mimi,

Mimi ta dauka ,

Jameela tace"momcy dan Allah kizo akwai maganar da zamuyi raina bace yake sosai akwai problem"

Mimi tace"I'm sorry tunjiya kakus bata lpy ko bacci banyiba she's seriously ill kibari idan taji sauki zanzo"

Jameela ta marairaice tace"mommcy I'm in need of u"

Mimi tace"nafadamiki matsalata yanzu kibari zanturomiki no din kawarki amisha setazo ta debe miki kewa"

Jameela zatai mgna Mimi ta kashe ta tura mata no din amishar,

Badadi ranta sotake suyi mgna da Mimi amma gwara ko amishar ce tazo suji dadi ta rage zafi tai dialing no dinta,

Ringing biyu amisha ta dauka cikin sexy voice tace"hellowwww!!!"

Jameela tace"hiii jameela ce "

Amisha tace"wow my sugar friend ya akai?"

Jameela tai kasa da murya tace"plss I want see u inason ganinki plssss"

Amisha tai sexy smiling tace"karki samu damuwa ganinan zuwa"

Jameela tace"thank u!!! I love u I'm waiting" takashe kiran,

Amisha dake kan wani katon bed a rufe ta fito daga duvet ashema naked take tasaka rigarta ta fita a dakin tashiga dakinta don shiryawa zuwa gun jameela,

Baban zainab kuwa karfe bakwai ya kira sabeer seda tai ringing biyar sannan ya dauka zuciyarshi na kuna,

Baba yace"kazo gida ka sameni anjima da karfe 5"

Sabeer yace"to "jikinshi a mace yanajin bazaije ba dawane fuska zai kallesu,

Karfe 10 faseelat ta fito hartayi wanka tahada tea da toasted bread tasha dukda ga abincin aysha amma takici ta koma daki ta kira no din zainab a kashe ranta badadi ta yamutsa fuska,

Karfe 11 saura amisha ta isa kofar gidan jameela ta fiddo waya ta kirata just minute Sega jameelar ta bude tanata sakin murmushi,

Amisha tai mata sexy looking tashiga ciki,

Jameela ta kulle kofar ta rungume bayanta tana sauke numfashi,

Amisha tai murmushi ,

Jameela ta saketa ta kama hannunta tace" mushiga ciki"

Suka wuce ciki sunata wa juna sexy kallo kowace hannunta kan kugun daya suka shiga tun a main falo amisha ta ajiye jikkarta ta cire takalmi da gyale suna karasawa ciki ta cakumi breast din jameela tana matsasu tana kallon kwayar idonta,

Jameela takara turosu tana lasar lips da fidda ajiyar heart ,

Amisha dake kwararra a harkar batare da ta cirewa jameela kaya ba ta fiddo breast din a saman rigar tana cigaba da matsasu ,

ganinsu tai saurin kai baki samansu tana masu tsotsar fita hankali jameela tai saurin kai hannu kan breast din amishar dayan kuwa tana lalubarta,

A haka har tsayuwa ta gagaresu suka haye saman bed sosai amisha ta rikita jameela ta nunamata da banbanci sosai tsakaninta da Mimi,

Bayan komai ya lafa suka rungume juna suna meda numfashi sunata dariya suna maganganun banza,

A hankali amisha ta sauka tana naked tana tafiya tana juya komai na jikinta ta shiga falo ta dauki sigarinta ta kunna ta dawo tana sha da kuma wata yar kwalba hannunta,

Ta kwanta tana cigaba da zukar sigarinta,

Jameela tabata fuska tana yarfa hiyakin tace"banason warin cigarette "

Amisha ta meda kallo gunta ta naimata narkekken kallo tace"da kinsan sirrinta da kinrika Shanta ko da yaushe "

Jameela tace"miye sirrin?"tana yamutsar fuska,

Amisha tace"yaye damuwa da gusar da kowane bakin ciki ke har niima tana karawa😂🥴"

Jameela tace"ko?"

Amisha tace"sosai kuwa kuma zakijiki daban da kinsha kayan harka"

Jameela tace"but tana da hatsari kuma a kowane package suna rubuta smoking is injury to health and doctors confirm that the smokers are liable to die young "

Amisha ta babbake da dariya tace"kinsan ko tun yaushe nake cigarette smoking? "

Jameela ta kada kai tana kallonta,

Amisha ta sauke numfashi tace" its almost....




*I don't across something li this before tundaga fara rubutuna zuwa yanzu my buk is not for free nayi Allah yaisa amma dukda haka se an karanta after that kuma azo ana zagina da yimin tsinuwa kanme? nace ki karanta ne koko biya kikayi kika karanta? Kanme zakirika karanta abun Allah yaisa dabaxai amfaneki da komi ba kuma kizo kina rokawa yaran wani gurbacewa naki yaranfa? Su kuma ki roki Allah yashiryesu ko?😃 so funny*

*my fans bantaba haduwa da mahaukaciya irin wagga ba dukda ina samun mahaukatan dake bina suna zagi jefi_jefi amma ba kamar wagga ba that's y zanturomuku charts dina da ita kutayani ganin ikon Allah😂*


[1/7, 8:06 AM] +234 806 349 3674: Assalam alaikum . Ina rokon Allah yanda kike rubuta batsa a novel dinki Allah ya sa a samu Wanda zai lalata tarbiyyar yaran ki insha Allah. Idan ke me shiryuwa ce ki daina rubuta batsa Allah ya shirya ki, idan ke bame daina bane Ina rokon Allah ya la ance ki ya Kuma tarwatsa maki zuria Kamar yanda kike kokarin lalata tarbiyyar yaran al ummar musulmai. In Allah ya yarda bazaki Gama da duniya lfy ba matukar Baki tuba ba.
[1/7, 8:10 AM] +234 806 349 3674: Sannan saboda iskanci a farkon rubutun ki Sai ki dinga kawo wasu hadisai da waazi. Ai ba a hada waazi da batsa guri daya. Amma tunda kin zama shaidaniya Allah ubangiji zai Mana maganin dabbobin writers marasa ilimi da tarbiyya irinku
[1/7, 8:10 AM] +234 806 349 3674: Allah ya Isa!
[1/7, 8:10 AM] +234 806 349 3674: Allah ya Isa!!
[1/7, 8:11 AM] +234 806 349 3674: Iyaye suna kokarin tarbiyyar yaran su amma kuna gefe kuna taimaka wa wajen yada barna da fasadi a doron qasa
[1/7, 8:14 AM] +234 806 349 3674: In kina da aure Allah ya Hana ki kwanciyar hankali a gidan mijin ki
[1/7, 8:14 AM] +234 806 349 3674: Idan Kuma Baki da shi Allah ya Baki Dan iska me son batsa irin ki Sai ki qarata can
[1/7, 8:30 AM] +234 806 349 3674: Damn disgusting writer kawai!
[1/7, 8:30 AM] +234 806 349 3674: Ji marubuta irin su ayusher muhd, nabila rabiu, safiya huguma, billyn Abdul masu mutunci da nagarta
[1/7, 8:30 AM] +234 806 349 3674: Wadanda suke isar da sako cikin fadakarwa da ilimantarwa ba irin ki ba
[1/7, 11:10 AM] SHALELE😍: Ke baiwar Allah kinsan fassarar aslm?
[1/7, 11:10 AM] SHALELE😍: To kina rokonmin aminci ne
[1/7, 11:11 AM] +234 806 349 3674: Come on get out!
[1/7, 11:11 AM] +234 806 349 3674: Mara kima kawai!
[1/7, 11:11 AM] SHALELE😍: And zan baki shawara idan zakiyi addua kirika mekyau
[1/7, 11:11 AM] +234 806 349 3674: Duk me rubuta batsa bashi da kima a idon jamaa
[1/7, 11:12 AM] SHALELE😍: Kintaba jin wani malami yayi waazi ya rokawa diyan wasu gurbata? Babushi da Wanda yayi dashi akeyi
[1/7, 11:13 AM] SHALELE😍: Ki natsu kiyiwa kanki hisabi akan adduar gurbacewar diyan wasu saboda kema kina haihuwa
[1/7, 11:15 AM] SHALELE😍: Kuma idan kinga wani na aikata badedeba kiyi addua kema Allah ya kareki da zuriarki bawai kina rokamai tsinuwa ba
[1/7, 11:17 AM] SHALELE😍: Ni banda lokacin sauraron voice dinki nade baki shawara ne akan adduoinki akaina bazance komiba sede kisani adduarki bazatamin komiba se abinda Allah ya tsaramin ke bake kadai ba ma da duk mutanen duniya zasuyi desame thing to ba abinda zaifaru dani se abinda Allah yatsaramin
[1/7, 11:18 AM] SHALELE😍: Kema kina bukatar adduar shiriya cos kema batattace Allah ya shiryaki



*its just the beginning bana ganin batsar da nike rubutawa don haka ba abinda zan fasa, tun ina free pages kunyi kungama my buk da hadisi nafara kuma dashi zan karasa insha Allah, don na rubuta abu aiba cewa nayi ki dauka duka ba seki zabi na zaba kibar nabari in kuma ke tunkiyace ba seki kwashe duka ba dame kyaun da marar kyaun duk kihada ki canye ba shikenan ba🤣ana mugun tarede dukda haka 😂😂tunda abun yazama ciwo bazaa iya hakurin dena karanta buk dina ba😉*



So funny🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
[1/7, 11:37 PM] SHALELE😍: Pay 200 and read 07063721063



50



Manzon Allah (S.A.W)yace me kula da mata marassa aure Wanda mazansu suka rasu da jawarawa da talakawa kamar meyin jihadine a tafarkin Allah.



Tace"its almost 10yrs tun bansan dadin drugs ba nafara shan taba kawai don ta debemin damuwar zuciyata shekara goma ai yaci ace na mutu kuwa ko?"

Jameela ta tsaya kallonta jin 10yrs,

Amisha takara zukar taba tace"before inajin gwara mutuwa da rayuwata amma yanzu inajin dadin rayuwar sosai kuma cigarette bataimin komiba sedai taimakamin "

Jameela tace"lokacin da kike shekara nawa kenan?"

Amisha ta wurgar da cigarette data shanye tace"imm maybe 8yrs kofiye "

Jameela ta zaro ido tana mamaki,

Amisha ta kurbi drugs na hannunta tace"duniyata daban take data kowa cike take da firgici da
Abubuwan ban mamaki nayi rayuwar kunci before yanzu inayinta jindadi "

Jameela tace"nima tawa tanaso ta sauya zuwa marar dadi daga medadin nayi aure don in huta don in samu saukin matsin iyayena amma yanzu anan haryafi matsi mijina yana fadamin ni yariskace me zaman kanta kuma karyane da ciwo sosai"

Amisha tai dariya tace"such a small issue yake dagamiki hankali?"

Takarayin dariya tai rolling idanu tace"nikuwa da ina da iyaye dazanyi musu abinda suke so kuma koya suke zanso zama dasu"

Jameela tace"banganeba ke daga sama kkfado?"

Amisha tai murmushi me ciwo tace"miye maraba ?nataso a kaskance a wulakance beauty"

Jameela ta kasa cewa komi ,

Hawaye suka zubowa Amisha tace"an tsinceni acikin bola acikin datti da kazanta a inda ake watsar da abubuwa maras amfani anan aka tsinceni,nataso cikin gidan marayu na wasu shekaru kafin uncle ismaeel ya daukeni farko ina tunanin zanji dadin rayuwa nafita daga gidan marayu amma tunani na badede bane domin ko uncle matarshi batada hali me kyau bata daukar dan wani nata "

Ta numfasa tace"shi ya kasance matafiyi bai cika zama gida ba yana kwashe 3month kofi baya gida idan yadawo ma baya samun lokacinsa wannan yasa anty batool bata samun kulawarsa bata samun duk abinda miji keyiwa matarshi yaranta biyu namiji da mace seya tafi dasu kasar waje wurin danuwansa suna karatu a can akabarni dagani se ita acikin gida ,bana fuskantar hantara ko zagi da komi kuma ina zuwa school me tsada sede itace tabatamin rayuwata bansan komiba zata kirani ta fiddo breast tace insha mata inashan bansan komi ba amma inaganin tana nishi da rumtse ido just like she's feeling pain,bayan wani time kawai seta kirani ta bude kafa tace in tsotsa bansan yadda abun yakeba inajin kyama amma zanyi cos na dauketa kamar uwa"

Taja ajiyar zuciya tace"kwanci tashi na fahimta nashiga rudani nashiga damuwa ina kuka nikadai babu wanda zan fadawa har na kula a TV anashan cigarette for relief nafara sha aboye da kudin breakfast nawa kafin taganeni ,data gane memakon tahana kawai seta kyaleni itade fatanta insama mata natsuwa tun bana jindadi harna fara ji ina girma ina kara son abun har yazam na saba daita nima in baayi ba banajin dadi cigarette kuwa itama ta zamarmin jikine idan bansha ba ban samun natsuwa ahaka ina school kawayena na shan drugs nima naji ina raayi nafara sha anty ba ruwanta innadawo a buge hakanma dadi yake mata zatabini daki tai yanda taso dukda yadda nasan komi nata bana rainata bana kuma samun so much money a gunta sede kayan gyaran jiki itada kanta take siyomin saboda ta more farko inajin tausayin uncle amma daga baya banajin tausayinshi time dana fara samun desire sena gane anty tana hakuri cos tanada desire sosai, yaranta in sunzo Hutu lpy lau muke dasu basa gane komi kuma basa gane da wani abu tsakaninmu a takure zamu zauna harsu tafi sannan mu cigaba da jindadi inason anty dukda abubuwan datamin dabazasu gogu a brain dina ba tun yarinta amma inajin dadinta last yr yaronta ya dawo from school I'm surprise dana ganshi cikin dakina in midnight time iyayenshi na tare bantaba sex ba se akanshi yana rikicewa yana kuma yimin kyauta dukda bana enjoying dinsa saboda yayi gadon mamansa now na zama les addicted in banyi bama bana samun kwanciyar hankali yadda kikasan namiji yanajin shaawar mace haka nakeji idan naga macen datamin bana tunanin zanyi aure rayuwata bana tunanin akwai wanda zaikoyi shaawar aurena bakomi ataredani,wani lokaci ina tunanin ni shegiyace and sometimes kuma senaji inason sanin mahaifiyana koda karuwace I will be so happy"

Hawayene Kebin fuskar jameela na tausayin Amisha tana hawayen take tuno ummanta ba irin son da bata nunamata ba amma bata komi don jindadinta wani lokaci ma tana mantawa daita kawai jindadi tasa agaba ita me iyaye nagari kenan ga wacce ke neman nata koda karuwaine,

Amisha ta karasa kwankwade drug dake hannunta ta wurgar da robar tace"shawarata shine ki kula da iyayenki iyaye rahma ne da dasu daban tsinci rayuwa haka ba kuma ki daure ki zauna da mijinki ko da badadi yafimiki aure rufin asirine"

Cikin kuka jameela tace"I don't love him banasonshi bana jindadin komi nashi"

Amisha tace"try and start zakisoshi u know something about me? Inason gaskiya inason sauyawa wani lokaci koba yanzu ba"

Jameela tace"to yanzu ya zanyi ni?"

Amisha tace"show him some love and take good care of his desire kidena barinshi koda bakisonshi kuma kirika abinda yakeso ni gashi I don't enjoyed sex amma ahaka nake barin taufeek yanayi not because I love him kawai saboda iyayensa I value them over ke kuma zai ragemiki wani abu cos of dat"

Jameela tai shiru bata tunanin zuciyarta zata rika hakuri da Khalil saboda wani tsanarshi takeji,

Amisha ta tashi tawuce toilet few minutes ta fito duk ruwa jikinta tayi wanka tana saka riga tana lumshe ido tace"i have to go zan koma school"

Jameela tai karamin murmushi tace "se yaushe kedin ta dabance naji dadinki matuka"

Amisha tace"any time amma not in the night cos that time I'm with my sweet anty "

Jameela tai murmushi tana kallon jikinta no wonder komai nata very attractive ashe tana da mai kula da ita,

Ta tashi ta jawo Zane tai daurin gaba ,

Amisha ta kalleta tace"nice"tana wani matse lips,

Jameela tai dariya tace"muje in rakaki kuma inason nafara shan cigarette cos labarinki yakaramin damuwa"

Amisha tace"u r welcome"tana dariya,

Suka fita falo kwali guda amisha ta mika mata da lighter sannan ta sargafa jikkarta ta tafi,

Bayan tafiyarta d first thing da jameela tafarayi shine kiran ummanta bayannan kuwa ta kunna taba tafara zuka da alamu maganganun amisha sun shigeta sosai,

Ba dadewa Khalil ya shigo gidan hakanan yaji bai lpy yadawo ya kwanta ya huta,

Da shugowarshi yaci karo da jameela da daurin gaba da taba tanasha tana kwarewa amma sha take kamar dole,

Jikinshi na rawa ya buga mata tsawa "jameela!!"

jameela tai saurin juyowa tana kallonshi ranta bace take kallonshi ,

Cikin bacin rai ya tafi ya amshe tabar ya tumurmusheta da kafa ranshi na suya yace"jameela so kike bakincikinki ya kashenine daga wannan se wannan se yaushe zangama gano munanan dabiunki?"

Ta kureshi da kallo ,

Cikin takaici ya cigaba da cewa "kullum bakincikinki karuwa yake a zuciyata kinaso kisamin ciwon kwalwa"

Tace"wai Khalil ya kakeso yau kace wannan gobe wancan idan kagaji dani fine kawai kabani paper ta na kara gaba"

Yana mamaki yace"kinaso in sakeki ko?"

Tai shiru bakinta ture har gwara takoma gidan su yafi

Yace "to bazan sake kin ba saboda batsari na bane amma nayi regretting aurenki bazan dena regret ba har karshen rayuwa...." Kukan daya kwacemai ne yasashi nufar bedroom dinshi zuciyarshi na tsananin zafi,

Duk jikinta ya mutu ganin kukanshi abun basauki namiji da kuka lalle abun da girma,

Tana yamutsa fuska tabishi dakin yana zaune kan bed ya rike

Please Login or Register in order to submit comment