Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kai da duka hannu biyu yana kukan,

Taje ta zauna kusa dashi na second sannan ta dora hannu a cinyarshi tace"kayi hakuri kadena kukan nadena shan tabar "

Bai dena kukan ba tace"zan gyara abinda bakaso zandena"

Ya bude fuska idanu jawur harda majina ya kalleta ,

Ta langwabe kai tace"kayi hakuri dan Allah"

Ya juya ya cigaba da hawaye komin gyaranta bazai manta masa baya ba bazaidena ganinta marar tarbiyya da mutunci ba,

Ta tashi ta wuce daki takwashe tabar da amisha tasha da drugs ta saka a dustbin tashiga wanka ta fito ta sa kaya ta nufi kitchen tanata tunani tafara girki don Khalil yaji dadi,

Aysha ma 12 ta shiga kichen tai musu tuwon shinkafa miyar busashen kifi kusan 2 saura tagama tai wanka ta tsaya jiran mijinta,

Sabeer sukuku yake duk yau gab zasu tashi office ya samu fahad ,

Ya dade zaune a office din baice komiba,

Fahad yace"lpy kazo kayi zaune idan akwai maganar da zakayi kafada kafita inyi aikina ina sauri kafin a tashi"

Sabeer ya mishi wani kallo sannan yace"plss I want a favour from u"

Fahad yace"ehen"yana kagare ya tafi,

Sabeer yace"nayiwa zainab laifi nasan ban kyauta ba inaso katura faseelat ta bata hakuri ta shawomin kanta"

Yana mai wani kallo yace"faseelat ce ta nema maka soyayyarta?"

Sabeer yamasa wani kallo ranshi bace yace"dont tell me nonsense plss don nazo neman alfarma gunka?"

Fahad yace"eh bakace karta kara zuwa gidanka ba yanzu kuma kazo kana neman alfarma kasan yadda maganarka taimin zafi kuwa? Toba ruwan matata acikin aurenku kaje kabata hakuri da kanka tunda kai kasan meka mata"

Sabeer ya mike a fusace yabar office din,

Fahad yabishi da kallo yayi tsoki ya cigaba da aikinshi,

Suna tashi yawuce gida komai ajiye a dining seda yafara leka aysha sannan yaje yawo wanka suka hau dining ko two minutes basuyi da fara cin abinci ba faseelat tai joining dinsu ,

Ya kalleta ya dauke ido aysha kuwa haushi kamarme,

Faseelat tafara serving kanta ta dan kalleshi tace"barka da dawowa honey "

Yayi mata banza yana cin abinci,

Tai murmushi ta tabe baki ta zauna tafara cin abincin tana yamutse_yamutse irin badadin nan,

Fahad bai kara kallonta ba bare yaji bacin rai aysha ma so daya ta kalleta ta cigaba da cin abincinta,

Yayi saurin gamawa ya tashi ya koma dakinshi,

Yana tashi aysha ma ta tashi tabar wurin,

Faseelat ta karasa cika cikinta ta tashi ta shige dakinta tana ta murmushi,

Bayan laasar Aliyu ya tafi gidansu samira dubiya duk yau bai leka ba se yanzu ,

Seda ya siyi kaji da malt da peak sannan ya tafi yana zuwa yatura kayan ciki kamar jiya yace afadamata yana waje,

Aka kuma amsar kayan mama tace ace bacci take again,

Da yaron yadawo yafadamai ranshi baimishi dadi ba amma still ya tafi akan zaidawo anjima da dare,

Karfe 5 tayi baban zainab yadawo gida shiru ba sabeer har 5:30 sannan ya dauki waya yakirashi sede switch off yakeji yakashe wayarsa ,

Ran baba bace ya nufi gidan amma gateman yace bayanan dole ya hakura yadawo amma dole zaibawa zainab takardarta kota karfine.

Da dare Aliyu yakoma gidansu samira memakon samira ta fito se babanta ne ya fito yayi saurin sunkuyawa suka gaisa sannan ya mike,

Baban yayi shiru na mintoci yakasa cewa komi,

Tunda Aliyu yaga haka gabanshi yafara faduwa yanata fatan alheri ya fito a bakin baban,

Can zuwa Baban yafara bashi hakuri yace"kayi hakuri Aliyu nasan kana son matarka kana kuma kula daita sosai amma kuma zama da kai yanzu lalurace saboda lpyarta"

Tamkar ana zubamai dalma a kunne yake jin maganar harwani shock take bashi, beyi tunani ba beyi zato ba,

Baba yace"kayi hakuri ka sawwakemata kaje kasamu dede kai tunda ita bata lpy itama Allah ya hadata da dede ita"

Aliyu yayi saurin yin kasa zuciyarshi na tsananin zafi a rikice yafara rokon baba"dan Allah baba kuyi hakuri insha Allah zan sauya zama na daita bazai kara shafar lpyarta ba"

Baba yace"Aliyu kila ka manta yadda mukayi dakai can baya time da samira ta gudo gida abu harya kaiga miscarriage yanzu gwara Ku hakura da juna Allah yahada kowa da rabonshi "

hawaye na zubarwa Aliyu yace"baba kuyi hakuri dan Allah nasan ban kyautaba kuma zan gyara"

Baba yace "aa Aliyu kadeji bayanin da likita yayi don Allah ka hakura daita kakawomin takardarta "

Aliyu yayi shiru jikinshi na rawa zuciyarshi na tsananin ciwo rabashi da samira tamkar raba hanta da jinine,

Baba yace"kayi hakuri ka dauki kaddara ka kawomin takardanta Allah yabaka wacce tafita"yajuya ya shiga gida,

Sam samira batasan yazoba ma bare tasan me sukeyi amma hakanan de sukuku take tunjiya,

Aliyu yana hawaye ya hau mashin dinshi ya nufi gun mamanshi yayi kuka koyaji sauki,

Yana shiga gidan yashiga dakinta tana zaune kan seat suna kallo ya zauna kasa ya dora kai saman cinyarta yasaki kuka meban tausayi,

Jikin mama yayi sanyi hankalinta ya tashi tafara shafa kanshi da rarrashi,

Ya cigaba da hawaye yana sheshsheka yace"mama so suke su rabani da samira baba yace nakawomishi takardarta"

Mama tace"saboda me meka musu?"hankali tashe

Yanajin nauyi yace"saboda nafi karfinta wlh mama baasanina tai miscarriage ba"

Mama tace "toba tsautsayi bane meyasa bazasu dau hakuri ba kuma duk yadda sukeson ta haihu ai kafisu san hakan yanzu kayi hakuri gobe zanje gidan nasamu mamarta muyi maganar kuma zan tura kawunka yaje yabawa Babanta hakuri kadena kuka duk ka rikice karwani ciwo ya sameka"

Yayi shiru yana ajiyar zuciya,

Mama tace"kayi hakuri kaida samira mutu karaba insha Allah "

Ya dade wurinta tanata rarrashin dannata anan yaci abinci sannan ya wuce gida yabarta da kannenshi sunata tayashi bakinciki,

Mansura kwance take dakinta tana waya da alhaji jafar thermocool dinta labari kawai yake zubawa sede tace"um!!eh!!aa"shine firar har suka gama tana samu yakashe ta rumtse ido tana tunani itade fatanta ta koma baka cikin yan kwanakinnan da allurarta ke cika month,

Gidan fahad a lokacin dinner faseelat tasha kayan haushi domin da aysha taga bayaci abaki tarika bashi shi kuwa ya rika amsa yana cinyewa yana narkemata ,

Suka gama cin abinci suka koma falo kallo ,

Ita kuwa faseelat ta haye sama sundade suna fira sannan ya rakata ta kwanta yatafi shima ya kwanta,

Jameela kau yau daren na musamman ne har kayan tsumi tasha sede da daren duk yadda taso Khalil yaki kusantarta saboda duk duniyar bayajin dadinta tana rungume dashi har bacci ya dauketa ,

Da asuba yana tashi ya tadata salla seda ta tashi sannan ya tafi masjid yana tafiya takoma ta kwanta bacci na cinta yana dawowa ya sameta kwance ya mata wata faska ranshi bace ,

Tai zumbur ta mike zaune tana mai wani kalar kallo kamar idanunta zasu fado lalle raini yafara shiga tsakaninta da Khalil harda duka daga ta lafa jiyannan kadai,

Yace"kitashi kitafi kiyi salla seki dawo kita baccin asarar"yanajin haushi,

A masife tace"bazanyi ba nace bazanba wato Khalil ka rainani har duka na zakafara !to wlh kaji na rantse yau Through out ba zanyi sallar ba inga tsiyarda zakayi kuma wlh hannunka yakara taba jikina sekayi nadama"

Yayi tsaye yana kallonta yadda takeyi kamar zata dakeshi ,tana huci ta tashi tabar dakin,

Kamar yadda tace bazatai sallar ba tana shiga dakin ta dauko drugs dinta ta shanye kwalba daya takoma kan bed ta kwanta zuciyarta cunkushe ina amfanin shawarar amisha na ta kyautata masa ta kula dashi ?gashi yafara rainata nangaba kadan se duka ai bazata kara sanyaba gwara tarika komai a tsaye karyasamu damar yi mata yadda yaso tanata tunani har bacci ya dauketa,

Shi ko Khalil toilet ya nufa yayi wanka ya kimtsa yanata yamutsar fuska dole asibity zaije yaga likita zuciyarshi ta tsananta mai ciwo.

[1/9, 1:49 PM] SHALELE😍: Pay ur 200 and read 07063721063


51


Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake da diya mata ukku ya kyautata musu ya tarbiyyantar dasu ya kula dasu har zuwa aurensu aljanna ta tabbata agareshi,awata ruwayar yace Wanda yake da diya mace bai rufeta ba bai kuma fifita da namiji akanta ba Allah zai shigar dashi aljanna.



A gidan fahad be leka faseelat ba aysha itace tai musu breakfast suna cikin ci faseelat ta fito da rigar bacci jikinta zata wuce kitchen ta gaisheshi yayi kamar beji ba ta wuce kitchen din ranta na zafi bayan ta fito da cup din tea zata haye sama kamar daga sama taji muryarshi"kishirya zan kaiku gidan mommy idan nadawo aiki da laasar"

Itama yi tayi kamar bata jiba tawuce warta kawai,

Aysha tabi bayanta da wani kaskantaccen kallo na wulakanta mata miji da tayi,

Shi kuwa bai nuna wani bacin rai ba ya cigaba da breakfast dinsa,

Tun karfe bakwai babansu zainab yake kofar gidan sabeer ya riga yagama gane sabeer bashi da gaskiya kuma bazaizo ba kamar yadda ya bukata,

Takwas dede megadi ya wangame gate sabeer ya fito zai wuce office se ganin motar baban yayi yana jikinta jingine,

Gabanshi yayi mummunar faduwa cikinshi ya juya kunya nauyi duk sun tarar masa dakyar ya fito zufa nata tsatstsafo masa kamar Wanda ya hadiyi kunama jikinshi a mace yaje gabanshi ya zukunna bakinshi na rawa yace"ba...ba ina ...kwana"

Baban yanata kallonshi kokadan bawanda zai yarda sabeer zai iya aikata wannan aika_aikar amma gashi yanayinshi ma zakasan baida gaskiya,

Bai amsa ba yace"kayi mamakin ganina ko?"

Sabeer yayi shiru yana cigaba da zufa,

Baba yace"turawa kayi aka nemo maka auren zainab yau kuma nida kaina nazo neman takardarta "

Wata zazzafar zufa takara keto masa jin furucinsa,

Baba yace"nayi mamaki matuka kuma bazan dena mamaki da abinda kayi ba inason ka saki zainab kabani takardarta salin alin"

Bakinshi na rawa yace"dan allah ..kayi..hakuri ..baba ..sherin shedan ne hakan bazai kara faruwa ba"

Baba yace"kadena bani hakuri ka saketa kawai kaganni wurinka ko ?memakon naje gun wadanda suka nema maka aure nayi hakanne don na rufa maka asiri kar duniya tasan halinka marar kyau nasan iyayenka basusan halinka ba banaso suji wannan mummunan halin naka shiyasa nazo nida kaina ka rubuta mata takardarta kabani yanzu "

Hawaye masu zafi suka zubowa sabeer kanshi sunkuye yace"baba wlh inason zainab kuma duk wannan yafaru a rashin sani don Allah kubarmin ita"

Baba yace "naji amma kagama auren ya ta kabani sakinta ko kuma daganan in wuce gidan iyayenka "

Sabeer yayi saurin dago kai da hawaye a fuskarshi,

Baba yace "eh su zasu tirsasaka kabata takardarta idan kuma kaki sena shigar da kai a kotun musulunci kaga ko kai bazaka so haka ba" yana maganganun ne a sanyaye shima duk jikinshi sanyaye yake sabeer akwai girmama manya amma na banza tunda baya tsoron Allah ,

Badon sabeer yaso ba ya tashi ya koma mota ya ciri paper a jotter ya Ciro pen yana hawaye zuciyarshi na suya ya rubuta mata saki daya,

Ya fito idanunshi jawur yaje ya mikawa baba papern,

Baba ya amsa ya duba yaga saki daya tall ya linke takardan biyu yasa aljihu yace"dama kai mata ukku saboda kunyi bankwana da ita har'abada sannan dole kai kuka don baka fara kwasar abinda ka shuka ba ina baka shawara ka gyara rayuwarka don tayi kyau kayi kyakkyawan karshe kuma kayi gaggawar tuba wurin ubangiji don ba karamin sabo kaita aikatawa ba"

Yana gama fada ya bude motar shi ya shiga yabar kofar gidan,

yabar sabeer tsaye yana hawaye juyawa kanshi yake tayi yana tuno soyayyarsu da zainab da rayuwar aurensu juwwar tai masa yawa bai koma gun motar ba ya koma cikin gida ya zube falo ya saki kukan danasani ,(its not late sabeer Allah ya rufa maka asiri ya suturtaka da yaso daya bayyanaka kowa yasan mummunar dabiarka Wanda ko bayan ka tuba bazaa dena nuna ka daita ba har jikokin ka zasu taso da tabonka)

Khalil asibity yaje likita ya bashi shawarar cire tunani da kuma gujewa duk abinda zai bata masa rai don gudun heart attack ko hypertension ya kuma bashi drugs da zasu ragemai ciwo da temaka masa,

Ya amsa ya nufi gidan hjy don gaidata yana zuwa suka gaisa sannan ya tashi zai fita,

Hjy tace"Khalil wai mike damunka ne?duk kanata rama miye matsalarka?"

Jikinshi sanyaye yace"bakomi hjy "

Hjy tace"hmmm Khalil akwai abinda ke damun rayuwarka bakaso nasani ne de"

Hawaye suka zubomai yace"hjy just pray forme"

Ran hjy badadi tace"kullum ina maka addua Khalil kafadamin mike damunka "

Yayi shiru zai fadamata jameela tana shaye_shayene? ko zai fadamata bata ibada? ko zai fadamata ba budurwa ya aureta ba ?ko zai fadamata tana planing don karta haihu dashi ?ko zai fadamata bata komi don jindadin shi Wadannan abubuwan sune damuwarshi,

Hjy tanata kallonshi tace"to shikenan Khalil idan bai kamata na sani ba base kafadamin ba ina rokon Allah yaye maka abinda ke damunka ya haskaka maka rayuwarka yabaka duk abinda kakeso yasa kagama da duniya lahiya"

Yace"ameen hjy nagode sosai "

Tai shiru yace"zan tafi aiki sena dawo"ya tashi ya tafi yabarta da tunani tana jin damuwarshi har cikin zuciyarta(uwa kenan)

Karfe 10 maman Aliyu ta isa gidansu samira da tsarabar fruit hannunta,

A mutunce maman samira ta tarbeta suka shiga ciki suna gaisawa samira ta fito daga dakinsu tazo ta zauna kasa murya sanyaye tace "mama ina kwana?"

Maman aliyu tace"lpy lau samira ya jiki?"

Tace"dasauki "

Mama tace"sannu Allah ya kara miki lpy"

Samira tace "amin"ta dan zauna sannan ta tashi tafita memakon takoma dakinsu seta zauna bakin kofa tanaso taji idan zasuyi wata magana data shafesu saboda hankalinta yaki kwanciya,

Tana fita maman Aliyu tace" jiya Aliyu yajemin yana kuka sosai yace baban samira yace ya bawa samira takardarta ya dagamin hankali nima, nasan yara halinsu se hakuri amma dan Allah ayi hakuri ayafemai idan yayi wani laifi zai gyara wlh yanason samira nima inasonta saboda tana da hankali sosai ,nazo bada hakuri ne da neman alfarma wurinku"tana maganar da begging da tausasawa,

Maman samira tace"Aliyu yaron kirki ne kuma yana kokarin kula da samira amma yafi karfinta zamansu da akwai cutarwa tun kafin wannan lokaci kwanakin baya wata makwabciyarta tazo tunda safe cikin jin tausayin samira take fadamin kwana take ihu da Neman dauki saboda yadda yafi karfinta"

Maman Aliyu jin maganar tayi daban cos batasan danta na da tsananin shaawa ba har haka,

Samira ko tunda taji maganar mahaifiyar Aliyu ta tashi tabar wurin tana kuka sosai dama zuciyarta tanata bata haka amma bata yarda ba,

Mama ta cigaba da cewa" tazo akan ko akai samira gun wanzami ya dubata abun na basu tausayi sosai ita da mijinta to bayan kwana biyu saiga samirar ta gudo saboda hakan mun zauna da Aliyu kuma yace zai gyara amma kuma bazeiya ba tunda haka yake samira gatanan de kullum a rame taki kara komi tunda tai aure se kasusuwa bayan tayi miscarriage dinnan likita ya tabbatar mahaifarta bata da kwari idan yana jimai daita ahaka bazata samu haihuwa ba kinga ko akwai cutarwa zamansu gwara ya saketa ya samu wata me lpy ya aura"

Mama na jin matukar kunya da haushi yadda batasan duk wannan ba tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun wlh bansan duk hakan ba nade san dalilin barinta amma danasan Aliyu mabukacine aida tuni ya kara aure saboda dama irinsu se mace fiyeda daya da akwai cutarwa sosai amma dukda haka ina rokon kuyi hakuri seya kara aure su cigaba da zamansu tunda sunason junansu "

Maman samira tace"a,a hjy yadeyi hakuri ya bata takardarta karin aurenshi bashi zai hana ya rika kusantarta ba kuma ga halittarta gatashi ba daya ba yade sawwakemata yasamu dedeshi wacce zata iya da bukatunshi"

Maman Aliyu tai shiru suna da gaskiya amma kuma yakamata suyiwa yaran adalci tunda yasan problem dinta yanzu kuma zaiyi aure dole zai kula ,

Maman samira tace"badadi amma hakuri zaai haka Allah ya tsaro dama zamansu bame dadewa bane "

Mama tace"toh!! Allah yasa haka shine mafi alheri Allah kuma yabata lpy yabasu hakurin jure rashin juna"

Mama tace"ameen"

Maman Aliyu tace"to zan koma Allah ya bata lpy"

Mama tace amen ta fito yi mata rakiya suna yin can tsakar gida samira ta fito tashiga dakin mama ta dauko wayar ta tai saurin komawa dakinsu tana kuka shabe_shabe da majina ta saka no din Aliyu ta kira,

Aliyu na shagonshi yana sukuku kiran yashigo ya dauka ,

Samira tana sheshsheka tace"Aliyu!!!!"

Yace"swampy zuciyarshi a karye"

Samira tace "dan Allah karka sakeni dan Allah aliyuna zan juri komi inde zan cigaba da zama da kai koda bazan haihunba dan Allah karka sakeni inason ka sosai bazan iya rayuwa babu kai ba"

Zuciyar Aliyu raunane yanajin zafin kukan samira da maganganunta masu karya zuciya yana hawaye yace"bazan iya ba samira inasonki sosai fiye da kaina don Allah kibawa mama hakuri suyi hakuri subar minke zan kula"

Samira na kuka tace"kayi hakuri kadena kuka insha Allah atare zamu kare rayuwa "

Yace" I wish so "yana cigaba da hawaye,

Tana kukan ta kashe kiran ta fito daga dakin fatanta maman Aliyu bata tafiba se cin karo tayi da mama na dawowa zata shiga dakinta,

Mamar tai tsaye tanawa samira kallon mamaki ganin hawaye shabe_shabe fuskarta,

Samira tai saurin zuwa ta zukunna ta rungume kafar mama tana kuka tace" mama dan Allah kuyi hakuri karku rabani da Aliyu dan Allah mama"

Mama na binta da kallon takaici tace"amma bakida hankali ko samira?"


Kuyi hakuri da wanga typing yana kwana hannunane wansafe nai post to banyi ba jiya kuma yau inaso nayi nasamu namaku wanga kuyi hakuri dashi my real fans🥰
[1/10, 1:11 PM] SHALELE😍: Pay 200 and read 07063721063



52



Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya fita neman ilimi yana kan hanyar Allah harse ya dawo.



Samira na kuka tace"mama dan Allah karku rabani dashi wlh inason shi "

Mama tana mata wani kallo tace"ke dan baki da kunya ni kike kallo kina fadawa kinason mijinki? Ana nema miki lpy da kwanciyar hankali kinaso ki koma can ki cigaba da karewa yanzu ke inbaki haihu ba shi ina ruwanshi aurenshi zaiyi ya cigaba da samun zuria ke kuma sede kiga anayi,kishiga hankalinki samira kuma kar in sake in karajin kinyi maganar Aliyu a gidannan "tana gama fada ta wuce kitchen abinta,

Samira tai zaune wurin tana kuka gabadaya ta manta duk wani ciwo da zafin sex na gidan Aliyu soyayyarshi kawai take hangowa,

Haka kawun Aliyu ya samu baban samira desame magana da mama sukayi ya koma ya fadawa maman Aliyu cikin jin zafi tace" aure zan mishi ba ko sisinshi wlh cikin satinnan zai samu mata yana da dangi ai da ace bare ne baida gata baida kowa wannan amma da rai na Aliyu bazai cigaba da zama haka ba ai bashi kadaine me shaawa duniya ba "

Kawun Aliyu yace"gaskiya ne kuma dama duniya lokacin da wani yaki ka wani lokacin yakesonka tunda sunce ya sakarmasu diya gwara ya saketa din yafi"

Mama tace"dole zai saketa taje tasamu Wanda ba hariji ba ko Wanda zai riketa fiyeda shi"

Yace"Allah ya kyauta"

Mama tace"ameen insha Allah gobe zan shirya zuwa sabon gari cikin yaran dangi Aliyu seya samu macen aure"

Kawu yace"Allah yasa alheri "ya tashi ya tafi,

Mama ko tafara shirin tafiya sabon gari kauyen sokoto wurin danginta,

Se karfe 12 jameela ta tashi tace fa bazatai salla ba batai sallar ba tai wanka daga ita se vest da short ta zauna kan seat tana zukar sigari tai dialing no din Mimi,

Mimi ta dauka tace"my real daughter"

Jameela tai murmushi tana yamutsa fuska tace"uhmmmm!ya kakus da jiki?"

Mimi tace"dasauki de amma de saukin bahaushe"

Jameela tace"ayya ina nan zuwa ganin ta"

Mimi tace"serious? "

Jameela tace"senazo" takashe kiran,

Tafara sauri wurin zuke sigarinta don ta tashi ta fita,

Tana cikin sha taji ana nocking tana sanye da shot din taje ta bude da yar sauran sigarinta a hannu,

Tana budewa Sega wasu dattijai guda biyu sun shigo suna ganin ta suka fara raba ido wannan ta kalli wannan wannan ta kalli dayar,

Jameela ta zuki sigari tace"lpy?"

Dayar Matar ta cika da mamaki tace"dan Allah kiyi hakuri munyi kuskurene banan zamuzo ba"

Jameela tace"to yayi "ta yadda sigarin takara gaba tanata kwarkwasa ,

Su kuwa kawayen hjyar Khalil daya ta kalli dayar tace" ba gidan bane gaskiya"

Dayar tace"nan ne wlh baki ganta yarinya ba Allah de ya kyauta ashe karuwa Khalil ya auro "

Dayar tace"ammade baisan kowa ya auro ba nikam na tausayamishi"

Sunata surutai suka fita suna fita suka fara shawarar a fadawa hjy ko ai shiru ?daga karshe sukace zasuyi shiru saboda ba abinda ya shafesu bane maybe Khalil yana sane da wacce ya auro,

Jameela na komawa tasaka gown ta yafa gyale ta fito ta tari napep ta fita ta nufi gidan su Mimi,

Ba jimawa ta isa Mimi ta rungume ta tana mata oyoyo sunata murmushi jameela ta kalli granny tace"kakus ya jikin? ashe an binciko file dinki"

Granny dukda bata lpy se da tayi yar dariya tace"dasauki"

Jameela tace"Allah yakara sauki "

Suka dan zauna sannan suka tashi suka shiga part din Mimi hannunsu cikin na juna,

Suka hau bed suna hawa jameela tafara hawaye tace"momcy yau Khalil dukana yayi don kawai jiya naje nabashi hakuri harna nemeshi"

Mimi na jefa mata mummunan kallo tace"waya aikeki ke yar dadi miji ko?"

Jameela tace"na dauki shawarar amisha ne da taki segashi yau yafara dukana"

Mimi tace"shawarar banza amisha tabaki ita da brain dinta kayan maye sun riga sun juyar daita kobaki ganin yadda take abubuwane kuma ni cewa nai kirika dan dagamai yanayi amma bance wai kirika zubda ajinki ba"

Jameela tace"ni kawai nagaji da zama dashi"

Mimi ta jawota jikinta tace"ki kara hakuri kinji na zuwa wani time inba sauyi semu san yadda zamuyi kinga yanzu in kin koma gida very soon da aurenki su Umma zasu samiki ido su matsa miki su tsaneki"

Jameela ta daga kai tana turo baki,

Mimi tace"me kika kawomin?"

Jameela tai murmushi ta dora hannuwanta biyu kan breast dinta ,

Mimi tace"wayo zakimin ko shine tsaraba?"

Jameela na murmushi tace"nasan sune sukafi kowace tsaraba a gunki"

Mimi tai dariya ta kwanta kan kafar jameela ta kama breast dinta tana tsotsa dukda sutura ajiki,

Jameela ta matse lips kamar me shayarwa ta zuge zip ta ciresu daga cikin vest ta fiddo su fili ,

Mimi ta kara damkarshi tana tsotsa ta dora dayan hannun kan daya tana matsa tana lumshe ido ,

Jameela kuwa tasa hannu ta rike mata kan nonon sosai don taji dadin tsotsa kamar tana bawa danta ,

Mimi kuwa ta cigaba da tsotsa Sam ta mance da jinyar kaka seda suka samu satisfaction sannan suka goge da tissue suka fito gun granny tana kwance tana kallon TV dake jikin bed dinta suka zauna sunata bata dariya,

Da rana Khalil yadawo gidan tsit ba motsin komi dakinshi yawuce ya watsa ruwa ya dawo ya shiga kitchen yahada tea yasha da drugs dinshi sannan ya nufi dakin jameela domin yaga wane hali take ciki yashiga ya leka bakowa harze wuce thinking that tana toilet se kuma ya dawo ya nufi toilet zuciyarshi na zafi ya murda shima wayam ya karasa hangameshi amma ba jameela ba labarinta ya fito ya koma falo ya zauna ya sunkuyar da kai jikin seat yana hawaye,

Ukku saura Aliyu ya nufi gidansu yana zuwa kanwarsa takawo mai abinci yafara tsakura kokadan abincin baya masa dadi,

Mama tashigo ta zauna gab dashi tana kallonshi tace"Aliyu kasawa ranka hakuri duk yadda rayuwa tazo haka zakai hakuri ka dauka cewar haka Allah ya tsarota "

Yayi shiru yana saurarenta,

Ta numfasa tace"dan Allah kayi hakuri kasakar musu diyarsu tunda de bata lpy kuma basu son zamanku tare yanzu"

Aliyu ya saki cokalin hannunshi yana kallon mama idanunshi suka fara zubarda hawaye,

Mama tace"kayi hakuri Aliyu Allah ne yabaka samira yanzu ma shi zai baka wacce ta fita ka daure kabata takardarta dukkanmu munje munyi iya kokarinmu amma sunce de a hakura ina ganin kayi hakuri shi yafi"

Aliyu ya sunkuyar da kai hawaye na diga kan jikinshi bazasu gane ba bazasu gane rabashi da samira tamkar raba hanta da jini ne,

Mama tace"ni ai bansan kanada shaawa ba da nasani da tuntuni baakawo haka ba da tuni ka kara aure shiyasa yanzu zan nema maka aure cikin yanuwanka insha Allah ko sati bazaa wuce ba zakai aurenka ka cigaba da rayuwarka"

Ya dago ya kalli mama jin maganar aure shiru yayi yakasa cewa komi yanajin shaawa tabbas amma yanzu damuwa tayi mishi yawa da shaawar tadena tasowa sosai kuma ko zaiyi aure zaifi jindadi ace yana tare da samirarshi saboda itace zabinshi yanzu ta ina zai fara rubuta mata saki bazai iyaba,

Mama tace"Nide fatana ka rike duk wacce zaka aura da daraja kasancewa yaruwarka ce jininka idan ka wulakanta ta ko ka nuna ko in kula daita tamkar ka wulakantani ne dukda nasan kana da kyakkyawan hali amma ka karashi akan na baya"

Yayi shiru yana tunani hawayen rashin masoyiyarsa samira basu dena zubowa ba,

Mama tace"kasamu lokaci ka rubuta mata sakinta ka kaimusu Allah ya bata Wanda ya fika"

This addua bataiwa Aliyu dadi ba aiba Wanda zai fishi awurin samirarshi haka gareshi babu wacce zata fita, suna gama maganar ya tashi ya fita yabar gidan,

Da rana fahad ya dawo sukayi lunch gabadaya kuma Wanda aysha ta dafa suna cikin ci yace da sungama su shirya su fito su tafi,

Bayan sungama suka fara shirin aysha ce tafara fitowa tana

Please Login or Register in order to submit comment