Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ma ba bacci"

Tai murmushi ta rumtse ido,

Yayi murmushi ya sauke ajiyar zuciya yana ta kallon cute and innocent face dinta ya lumshe ido yana tunanin wace kyautace ta dace daita cos ya matukar yaba mata bayan pleasure daya samu yadda ta daure ta cancanci unique gift ,

Ita kuwa faseelat tana komawa ta ajiye kular ta wuce closet dinta ta fiddo wani ginseng mint tasa baki tana tsotsa ta koma kan seat ta jingina ta kira Ummi ,

Ummi ta dauka tana jindadi tace"diyata kuntashi lpy?"

Tai murmushi sosai tace"Ummi ina kwana ya gajiyarku?"

Ummi tace"ba gajiya tundaxu inata so inkira"

Faseelat tai murmushi tace"inata missing dinki shiyasa na kira"ta turo baki tana shagwaba,

Ummi tai dariya tace"nima nayi missing dinki "

Faseelat tai dariya tanajin dadi,

Ummi tace"kuna lpy ko?"

Faseelat tace"uhmmm!!"cos bataso tun yanzu tafarawa Ummi complain kwata_kwata bataso tasata damuwa ,

Ummi tace"to aita hakuri kuma aita biyayya Allah ya baku zaman lpy"

Tace"amin"sukayi bankwana ,

Takashe kiran tafara kiran friends dinta sannan takoma bacci da tunanin kazar da mommy ta aikowa aysha a ranta abun yatsaya mata lalle dole ta tashi tsaye,


Bangaren su ango khaleel kuwa bacci yayi dadi dagashi har ita bawanda ya tashi,

Har karfe 10am rana tayi tangaram sannan ya farka jameela nata bacci ya kalleta ya meda kallo a window yaga haske yayi wuf ya tashi yaje yayo alwala ya kabbara salla bayan yagama yayi addua sannan ya juya yana kallon gadon jameela baccinta kawai takesha dama bata damu da sallar ba kuma ta saba tashin rana ga gajiyar biki suntaru,

Ya nata kallonta tunjiya yakasa dena kallonta akwai abun mamaki tattare daita,

Ya tashi ya koma kan bed din ya zauna gefenta ya kurawa jikinta ido yadda take komi yayi yanajin desire ya dora hannu akan kafarta yana mata waiwayi ,

Tai saurin dauke kafa tajuya mai baya,

Ganin baccin ya mata nauyi ga lokacin salla haryawuce yasa ya fara tapping kafarta ta,

Shiru batai motsi ba,hakan yasa ya cigaba yana cewa"jameela !!!jameela!!!"cikin barcinta me dan karen dadi da mafarkin momcy dinta suna les taji tabude ido tana kallon bedsheet din gadon ranta bace,

da yake tabashi baya besani ba ya cigaba da tapping dinta yana kiran sunanta,

Wani mugun haushi ya tokare mata wuya kan miye zairika tashinta daga barci idanfa bata taka mai burki ba bakaramin rainata zaiyi ba,

Yana cigaba da kiran jameela ta juyo a hasale tace"khalil waimiye haka for god sake "

Yana kallonta jikinshi sanyaye yace"kitashi kiyi salla 11 takusa"

Tai saurin tashi zaune tana mai wani kallo tace"ina ruwanka da salla ta? Kai zanyiwa?tobari kaji baa tashi na bacci wlh ko karfe 3pm zankai ka kiyaye"ta koma tai kwanciyarta tana surutu aranta,

"Ko ina ruwanshi da salla ta da zaizo ya dameni koda karfe nawa zankai ai ya kamata ya kyaleni tunda amaryace ni mtswww Allah ya kyauta wlh idan naga zai takuramin dole yabani takardata hakanan kurum ai dama dan na huta nai auren bawani abu ba to waima ya zaniya dashi abu ko dadi babu ko romance be iya ba bawani pleasure ko sexual appeal baccin ma pills ai bazan iya hakurin danai dashi ba "


Shi kuwa Khalil kasake yayi yanata kallonta ranshi na suya sosai yake mamakinta wannan abinda tayi shine yabashi amsa gameda tambayoyinsa da be samu amsar su ba zuciyarshi tai mummunan faduwa .
[12/26/2019, 12:19 PM] SHALELE😍: *Novel dinnan na kudi ne inkinason karantawa kibiya 200 mtn card, transfer ,vtu ta numberta 07063721063 pay and read happily*



40



*GARABASA* MANZON ALLAH (S.A.W)yace Wanda ya kasance me saukin hali Allah zai haramta masa shiga wuta



Ya rika bin bayanta da wani kallon tuhuma yazaai jameelarshi ta kasance haka yar 18age din yanzu jameela dama can yar iskace ya auro? Yafara tunanin haduwarsu kusan 10pm to ashe daga yawan ta zubar take yafadawa zuciyarshi ya tuna friends dinsu da suka tara sunata watsuwa ya dafe goshi hankalinshi na kara tashi ,cikin zuciya yake magana "meke shirin faruwa dani ne? Yes Inason farar mace inason me kyau amma ba marar daa ba marar kamun kai ba ba marar tarbiya ba ba marar tsoron Allah ba inason me duka Wadannan na aureta na cigaba da tarbiyantar daita "

Ya kalli jameela yadda take kwanciyarta tana meda numfashi bata da alamun tashin hankali Wanda ko be damu da salla ba aibaka neman sanin wayeshi domin ba me kiyaye ta seme tsoron Allah meyiwa Allah daa to ita ko sallar ma tace kar adameta ko karfe nawa zata kai,

Yaja tsoki a fili ba yadda zaai tazo tace zatai mishi yadda tagadama shine miji dole tai masa biyayya,

Ya tuno yadda take masa in yaje fira bata bashi wani muhimmanci kamar me begging haka yake ya koma wani comedian don ta amince gashi tun baaje koina ba tafara yin yadda takeso,

Aranshi yace"no wannan duk ya faru ne a baya yanzu ko dole kome ya sauya"yakai hannu yakara tapping dinta da dan karfi yace"jamila kitashi kiyi salla seki dawo kiyi baccinki"

Ta juyo tana kallonshi up and down tace"bazan tashi ba wai dole ne banason haka fa"Ta juyawarta

Da daga murya yace" ke jameela sallar ce badole ba?"

Tai dogon tsoki ranta bace,

Cikin bacin rai yace"salla itace ta biyu acikin rukunnan musulunci itace banbancin musulmi da kafiri ,farillace da dole ki aikatata ko halin jinya idan kuma kin kasa yazama wajibi ki ramata bayan sauki ke yanzu bacci ne ke hanaki ko kuwa dama can bakya salla sekinga dama?"

Jameela ta juyo ta dage gira ta tabe baki tace"nasan wannan tun kafin nasan miye duniya and salla de bakai nakewa ba so duk time da naso zanyita maganar wai dama can haka nake eh haka nake my Khalil se me?"ta wani shafi fuska,

(Yan uwa mu kiyaye salla murika bata muhimmanci fiye da komi mu dena wasa daita domin mu samu tsira daga azabar Allah akwai wani hadisi Manzon Allah (S.A.W)yace me barin salla abun kine kuma zai mutu ba acikin musulunci ba wutar jahim da hawiya itace makomarshi ana jujjuya mashi makoma kuma shi tsinanne ne awurin Allah,
Akwai kuma ayar dake cewa bone ya tabbata ga masallatan da suke rafkana acikin sallolinsu, abinnihi suke tozarta salla suna wulakantata wadanda basuyinta cikin lokaci kuma wailun wani kwari ne acikin jahannama da zaa zuba mai duwatsun dake duniya da sun narke don tsananin zafinshi, muji irin azabar da zaayi ma mai wasa da salla ,akwai kuma wani rami acikin jahannama anace masa lamlamu yana da macizzai da kowace tsawonta yakai tafiyar wata daya tana sarar wanda yake barin salla kuma dafin zaita zababbaka acikin jikinshi har tsawon shekara sabain sannan jikinshi ya dawo dede,yan uwa muji azabar da Allah ya tanadarwa me barin salla wajibi ne akanmu mu kiyaye salla murikayinta cikin lokaci da natsuwa ,Allah ya tanaji azaba iri_iri ga masu barin salla da wulakantata harse idan sun tuba sun dena sunyi nadama, musani ita fa sallar itace banbancin musulmi da kafiri Allah yabamu ikon gyarawa ya tsaremu daga shiga wuta)

Ranshi bace yake binta da wani kallo zuciyarshi na matsanancin suya jijiyoyinshi duk suntashi harwani daci makoshinsa keyi,

Ya rumtse ido yana calming kansa yace"yanzu kina karkashina kina karkashin kulawata yazama dole kiyimin biyayya daga yau da kinji time na salla yazama wajibi kitashi kiyita nafadamiki "

Tai yar dariya tana jefa mai wani kallo tace"Allah mijina? Tobari kaji ni matarkace kamar yadda kafada amma karkayi tunanin wani bani dokoki karka manta nafadamaka bakasan wacece Jamila ba kace kasanni to yanzu ne zakasan wacece jameela sannu a hankali zakasan ainihin color ta"

Yayi kasake yana kallonta ya rasa meke masa dadi ,duk kyawunnata yafara disashewa a idonshi cos dukda yanason fara yanason me hali,

Ta marmara ido tace "yanzu bacci yabar idona saboda kai wannan shine na farko a zamana dakai na kuma karshe idan kasake tashina ina bacci wlh sai kayi nadama ka kiyaye" ta tashi tana wawware kafafu da turo kirji ta nufi toilet,

Yabi bayanta da kallon bacin i yanaJin tsananin ciwo a ranshi gabadaya ta sanyayar masa da jiki duk seyaji bashi da lafiya shi babban tashin hankalinshi idan bata damu da ibada ba taya zata koyawa yaransu idan sun haifa? sannan idan tun yanzu tana mai haka nangaba ya zata kasance? Ya nata tunani yaji yunwa na kara hawanshi ya tashi ya dauki keys ya fita harabar gidan ya shiga mota ya nufi gidan hajiyarshi,

Yana zuwa ya wuce ciki yana sukuku da kaganshi kasan yana cikin damuwa,

Hjy na bedroom tana kara kimtsa tsarin dakinta ya shigo ta daga kai ta kalleshi kallo daya taimasa tagane akwai abinda ke damunsa taji badadi jikinta ,

Ya zauna bakin bed yace"hjy ina kwana?"

Tana binshi da kallo tace"lpy lau ango ya gajiyar biki?"

Yace"alhamdulillah"

Tace "ya jameela? Na aika da abinci time din baku tashi ba anyita knocking shiru"

Yace"eh muna bacci"

Tace"to ga kular can da flask nasan de anjima zatayi girki ko?"

Ya daga kai yakasa kallonta,

Tace"toshikenan and cikin satinnan tasamu time tayi abinci da yawa arabawa dangi abincin Amarya"

Bai musaba yace"insha Allah "

Tace"to agaidata"
Tana cigaba da gyara lokokin wardrobe dinta da suka firfito ,

Shiru bai tashi ya tafi ba ta juyo ta kalleshi kanshi kasa yanata tunani tace"Khalil lpy kake?"

Yayi saurin dagowa yace"lpy lau hjy"

Tace"to katashi ka kai mata rana tayi"

Ya tashi ya isa bakin kofa ya dauki kular da flask ya fita waje ya shiga mota ya nufi gidan ,

Yana zuwa ya ajiye kulolin a dining yakoma kitchen ya dauko fork da plates da cup yazo yahada ruwan tea ya zuba fried Irish da kwai yafara ci da sannu ,

Har yagama ci baiji fitowar jameela ba yana gamawa ya shiga part dinta ya samu tana zaune kan bed taci makeup ta hadu ga dakin nata fidda mayen kamshi jikinta sanye da pitted gown tabi jikinta tai kwance ,a hankali yaji damuwarsa ta dan rage ya tsaya yanata kallonta,

Ta dago ta kalleshi tana taunar cingum tanayin bubble ta meda ido kan wayar ta ,

Ya karasa kan bed din ya zauna baki yanata kallonta yace"kitashi kici abinci"

Tai masa wani kallo tace"nakoshi"

Yana kallon fuskarta yace"I'm sorry beauty idan na batamiki rai inason ki gyara rayuwarki ne saboda mugudu tare mutsira tare "

Tai shiru tana cigaba da bubbles tana kashesu tana kuma das_das_das,

Ya dora hannu kan kafarta yace "kirika jin mgna dan Allah now kitashi kici abinci"

Ta kalleshi ta turo baki tace"ni nayi fushi"

Yayi karamin murmushi da iyakarshi baki yace"kiyi hakuri kinji ni nafison kici abincin banason kina zama da yunwa"

Tace"OK take me there"

Yace"to gimbiya"

Ya jawota jikinshi tanata murmushi ya dagata sama bai ajiyeta koina ba sai kan dining ,

Yana ajiyeta yafara mata serving ta kurawa Irish din ido tana yamutsa fuska tace"my nakoshi da Irish just tea din ya isheni"

Ya janye Irish din ya matsa da cup din tea gabanta,

Tace"to kabani nasha plss"tana lankwashe _lankwashe,

Ya matsa yafara bata tanasha tana wani tande lips tana tsotse su cikin salon Jan hankali da tada shaawa,

Mood dinshi na sauyawa ya cigaba da bata tana sha har ta kusa shanyewa ta girgizakai ,

Yace"kin koshi?"

Ta daga kai,

Yace"alright bari namedaki kiyi bacci"

A hankali tace"I'm sorry"

Ya kalleta yayi shiru,

Tace"plsss"tana langwabe kai da shagwaba ta cigaba da cewa "bazan sake ba zan gyara"

Ya jinjina kai yanajin saukin zafin heart din shi ya sabeta yana magana"to muje kibani hakurin sosai"

Tana dariya tace"dan Allah ka saukeni zafi"

cikin ranshi yace hmmmmm !!! Don ya riga ya gano zancen sede baze nuna mata ba,

Afili yace"a hankali zanbi dis time "

Suna zuwa bakin bed ya kwantar daita sannan shima ya haye Ya matseta suna facing juna yafara sunsunarta yana shakar kamshinta me rikita hankali da brain,

Ya cigaba da zuwa da kai ya sauke baki akan lips dinta yafara yi musu light kiss asannu a hankali yanajin so much desire,

Jin abun takeyi ba wani armashi yana sakin lips din tai saurin tarbamishi hannu tace"ban lpy plsss banajin dadi"

Idonshi cike da desire yake kallonta yace"meke damunki?"

Ta harareshi ta turo baki tace"bansaniba "

Yayi karamin murmushi iya lips yace"but duk da haka kibarni nayi plsss"

Ta turo baki ta juya tabashi baya,

Yarika bin bayanta da kallo sosai yakejin desire batare da yace komi ba ya tashi ya fita,

Tanajin ya fita ta waigo tana kallon kofar da ya rufe tai karamin tsoki ta dauki waya tai dialing number momcy,

Mimi nata bacci ta dauka tai shiru,

Jameela tace"my momcy kintashi lpy?"

Mimi tace "uhmmm!" Tanajin kishin jin jameelar wasai,

Jameela tace"I so much miss u momcy and I really love u "

Mimi tai shirun ta,

Jameela na dan murna tace"kinsan me ?baigane komi ba yanamin kallon virgin fa"ta babbake da dariya tace"wlh Khalil gaula ne number 1"

Mimi najin mugun haushi tace"to naji ina pills dana baki na hana daukar ciki kinyi using dasu ko kuwa?"

Jameela tace"yanzu fa nayi breakfast zansha momcy karkidamu bakida matsala da wannan"

Mimi ta waro ido jin bata shaba tace"nashiga ukku plsss daughter kishasu yanzu karyazo ya dura miki ciki in bani "

Jameela tai dariya tace"Allah de ya kyautamin bye bari naje nasha kema kitashi kiyi breakfast hakanan plss"

Mimi tace"Nide jeki"

Jameela takashe tana dariya ta danyi jugum tana tunanin momcy ta saki murmushi ta tashi ta bude wardrobe ta dauko jikka ta debi pills taje bakin fridge ta dauko ruwa tasha takoma kan bed ta kwanta tana tunanin jiya banbancin da taji wurin sex Ashe haka sex din yake?hmm cab Waze iya wannan wahalar tanata tunani har bacci ya dauketa,

Khalil ko dakinshi yawuce don bazeiya zama dakinta ba desire ta kara masa yawa yana zuwa yayi wanka don ya samu relief ya fito ya shafa mai ya kwanta kan bed idonshi na kallon pop na gidan yanata magana da heart dinshi,

Kusan karfe 12 saiga makwabciyar samira zulai dauke da katuwar bakko,

Tai sallama samira na kitchen ta fito tana faraa ganin makwabciyarta dukda de bata wani santa sosai ba tace"maraba kishigo"

Suka wuce daki suka zauna bayan sun gaisa zulai tace "nafara business na kayan mata suna da kyau sosai daga sokoto ake kawomin shiyasa nace bari nakawo kigani "

Samira na jin nauyi tace"to mugani "cos bata saba irin siyayyar ba,

Abinda tafara cin karo sama kaza cikin farin dan jug dafaffa,ta jujjuya ta ajiye,

Zulai tace" kaxa ce nike dafawa wannan ma wata na dafawa tana da kyau sosai tana kara niima tana motsa shaawa tana matsi tana ciko da naman wurin tana kara kuzari tana da kyau sosai gaskiya"

Samira ta danyi shiru tana tunanin problem nata ita kanta yanzu tayi missing jikinshi amma tsoro da fargaba sun hanata sosai takeson zuwa wurin mijinta,

Zulai na kallonta tace"idan kinasonta ki dauka zan sake dafawa waccan wata 3000 ne ba tsada"

Samira da taji anta lissafo amfanin batai mata tsada ba tace"to inaso"ta ajiye gefe tafara fiddo sauran,

Ta dauki wani macen gaske da kogin maliya saboda yadda akasa suna kara kuzari da niima tace "nawa ne duka?"

Zulai tace"inason kirika siye shiyasa zanmiki sauki bada 4500 ana bada bashi karshen month kibani"

Samira tace "a,a bari na dauko miki" ta tashi ta shiga ta dauko 4500 cash ta mika mata ,

Zulai ta amsa tai godiya sannan takara da cewa "insha Allah zakiji dadinsu yanzu zamanin nan baa zama haka sede gyara Wadannan magungunan bakaramin taimakawa suke ba"

Samira tai murmushi tai shiru zulai ta tashi ta fito samira na biye tai mata rakiya har bakin kofar ciki sannan tadawo ciki ta zauna cin kazarta yaude tanason ta burge mijinta,

Cikin kankanin lokaci ta cinyeta tass duk rashin dadinta don taji kayan hadi tana gamawa ta wuce kitchen shaf_shaf ta karasa dambun kus_kus dinta ta shiga toilet ,

Tai wanka naji dagani tafito ta tsara kawalliya tasaka shirt da mini sket tafesa perfumes ta zauna jiran rabin ranta muradin zuciyarta farin cikinta jarumin mijinta *Aliyu haydar*


Bangare guda thermocool ne yayi aiken wani dattijo gidansu mansura,

Time da yaje angama sallar azahar yana kofar gida Sega baban su mansurar ya dawo daga masjid zai shiga gida,

Mutumen ya karaso suka gaisa baban mansura nata kallonshi don be sheda shiba,

Mutumen da matsayin kawu yake wurin jafar thermocool yace"baba sunana isa ni kanin mahaifin alhaji jafar ne ya turoni ne yaga diyarka yanaso shine yakeso abashi izini yazo ya ganta su dedeta saboda yanason aurenta insha Allah nan bada jimawa ba"

Baba yace"wane alhaji jafar kenan?"

Kawu isa yace"thermocool ga daya daga cikin supermarket dinshi can"

Baba yace"au to nagane shi to Allah ya tabbatar da alheri zai iya zuwa su gaisa ba damuwa insha Allah "

Kawu isa yace"to alhamdulillah dama kuma yabani sako"ya fiddo kudi 1k bandir biyu ya mika masa,

Yace"gashi yace akawo maka sannan kuma yanason passport dinku don yabiya muku umara kaida mama da ita yarinyar"

Baba kuwa da dama ana cikin hali yace"kudin miye kubarshi mungode plss inde sundedeta seya turo ayi magana"

Kawu yace"dan Allah ka karba baba baa medo alheri baya "

Baba yace"to angode sosai Allah ya tabbatar da alheri"ya amshe kudin, sannan yace"passport din insha Allah zuwa gobe duk zaayo Allah yasa alheri amin godiya sosai fa nagode"kunsan mutane idan sunji kyautar hajji,

Kawu Isa yace "bakomai bakomai mune da godiya to ni zan koma"

Baba yace"to agaidashi angode sosai"

Kawu Isa yawuce ya shiga motarshi ya tada ya nufi gidan thermocool,

Yana zuwa ya kirashi ya fito yashiga motar ya kalli kawun yace"kawu andace de ko?"

Kawunnashi yace"sosai kuwa ya amsa hannu biyu kuma yace atura gobe a amshi passport"

Thermocool ya saki wawakeken murmushi ya shafi saje yana hango surar mansura yace"naji dadin wannan labari kawu zan turomaka tukwici yanzu zan kara zuwa wurin yarinyar inaso asa biki kafin su tafi umaran da sundawo se a daura aure"

Kawun yace"to nagode sosai Allah yakaimu time"suka kara tattaunawa sannan yakoma cikin gida,

Shi kuwa baban mansura da faraa yashiga gida yanata murna tundaga bakin kofa yake kwalawa mamansu mansura kira ta fito tana tambayar lpy?

Bakinshi washe yace"bakiga abun alherin dake hannuna ba? Kwanan nan zamu zama alhazai"

Tana kallon hannunshi da faraa tace"banganeba?"

Yace"Wanda keson auren mansura ne ya aiko kuma yabiya mana saudiya muje muyi umara"

Mama ta dora hannu a hanci tana guda"ayiririri alhamdulillah yata tayi goshi Allah yasa ayi damu "

Mansura da yanayin kiran da yakewa mama ya fiddota jin abinda suke magana akai yasa tai tsaye tana kallonsu ranta na baci tana hawaye ita Sam bata yadda dashi ba,

Baba yace"ai nabashi ita saboda inajin labarinshi sosai me kudi ne na gaske"

Jin abinda yake cewa yasa mansura ta fasa kuka takoma daki da gudu ta fada kan bed ta nayi kwata_kwata batasan babanta da son duniya ba amma ganin kudi da umara harya sauyashi,

Suna ta kallon kofar mama tabita tana Jan tsoki shikuwa yawuce daki abinshi yana ganin haukan ita mansura,

Mama na zuwa ta zauna bakin bed tace"mansura kukanme kike? da alamu kuma bana dadi bane"

Mansura ta dago tana hawaye shabe_shabe tace"mama ni banasonshi baya sona tsakani da Allah farin kawai yakeso ni kuma ba fara bace "

Mama taja tsoki tanajin takaici tace"to Allah ya kyauta miki duka yaushe mukayi maganarnan ne?ko kin raina shawarata? Allah yajikan Fatima da tana nan da ta nuna miki hanya ke kikasani ai idan kikayiwa kanki tsiya "ta tashi ta fita ranta bace,

Mansura ta cigaba da sharar hawaye tana karajin haushin kanta da biyewa son zuciya tana sane ta take sani ga karya tunda ba ruwan Fatima acikin bleaching dinta iyakarta rakiya kuma se data bada shawara kartayi tanajin bakin ciki ta cigaba da hawaye ,

Shi kuwa baban mansura harya kai kudinshi ya ajiye yana tunanin kara zuba jari a kasuwancin sa,

Tunda samira ke cin kazar hadinnan takejin sauyi a jikinta zuwa yanzu wani iri takeji kamar me sosai takejin shaawa har nipples dinta duk suna mike sunyi erect har kagara tayi Aliyu ya dawo ta duba agogo taga 2:20 setaga yau din ya dade bedawo ba,

Tana cikin tunani taji budewar kofar shi da gudu tayo waje tana faraa tai tsaye tsakar gidan tana jujjuya jikinta yana shigowa da mashin dinshi yayi tsaye yana kare mata kallo tundaga kasa zuwa sama tana jefa masa wani mayen kallo ,

Fuskarshi dauke da murmushin dake kara mishi kyau ya bude mata hannu ta karasa wurinshi
Ta shige kirjinshi,

Jin nipples dinta akan kirjinshi yasa shi sauke ajiyar zuciya me cike da bukatuwa yakara rungumeta tsam_tsam tunanin moments dinsu da yawa yana mishi yawo haka yanajin kamar daganan ya sunkuceta zuwa bed,

Ta janye jikinta a hankali tana murmushi me dauke numfashi tace"sannu da zuwa"

Ya saki murmushi yakasa ce mata komai sai binta da ido yake ,

A hankali tace"you are special yau kagama cin abinci zan baka wani labari medadi"

Ya shafi gemunshi yace"sure?"

Ta gyada kai tare da ido time daya ,

Yanajin farinciki yace"ai bazan iya cin abincin ba muje kifadamin komiye farko"

Ta dage kafada tace "Nide seka fara cin abincin"

Yayi murmushi yace"to muje abani abaki cos yau I'm special "

Ta daga ido ya sagala hannu kan kugunta suka wuce ciki tagama ajiye komi tray din abincinsa a kan center table ta dawo dashi kasa ya zauna tabude tafara zuba mai dambun,

Shi kuwa hankalinsa na gun breast dinta da suke mike yanata mamaki da tsananin shaawarsu saboda besa ba ganinsu haka ba"

Tagama zubawa ta zuba zobo ta debo a spoon takai bakinshi,

Yanata salivating jikinta duk kamshin abincin bayaji sai nata ya bude baki ta zuba mai,

Yana taunawa ta debo ta kara nufar bakinshi,

Jikinshi na tsuma ya amshi spoon din yace"barni naci da kaina I'm eager naji special abunnan"

Tai dariya tace"u will love it"

Yace"dolene my sugar kome naki inasonshi"

Tai murmushi ta tashi ta nufi bedroom dinsu yabi kugunta da kallo yan cif_cif dede yana kara salivating,

Gabadaya hankalinshi baya kan abincin cinsa kawai yake amma besan me yake ba ,

Tana shiga bedroom ta cire shirt da mini sket tabar half vest da short ta kalli kanta a mirror sannan tafito tana tafiya tana girgiza duk illahirin jikinta me cike da kayan daukar hankali,

Aliyu ya dauko spoon kenan zai kai bakinsa ta fito besan time daya saki spoon din ba yarika binta da kallon shaawa idanunshi sunyi jawur ,

Ta karaso tana tafiyar yana karemata kallo breast dinta a matse nippiles dinta sunyi tsaye yabi shafaffen cikinta da kallo zuwa kugunta penis dinshi na kara tsawo,

Ta karasa ta zauna kan seat ta nai masa wani sihirtaccen kallo tana kara turo kirji,

Gabadaya notikan kan Aliyu sun kunce tasss dasauri yabar abincin ya karaso wurinta ya jawota jikinshi ya rungumeta yana shafar koina a jikinta yana magana in a sexy way"is it ur special news for me?"

Ta sauke numfashi tsikar jikinta duk a tashe ,

Yace "thank u so so much samira " yana kai mata kisses ta koina,

Ta kara turo kirji tana shafar sumar kanshi tana sexy numfashi,

Yau itace ranar da ya dade yana jira he's very happy da yadda ya fahimta tana cikin shaawa sosai ya sungumeta zuwa kan bed ya shimfideta ya zare rigarshi da sauran suturar cikin sauri,

Samira dake a hannu jitayi kamar ta jawoshi tana matukar son taji yafara sex daita,

Yahau kan bed jikinshi na tsuma yana shafar kafafunta zuwa cinyoyi ya debe short dinta ya kuma tafiya da hannunshi zuwa sama ya zare half vest din ya wurgar breast dinta da yayi missing suna tsaye suna kallonshi harwani cika sunkara yayi saurin kai bakinsa akai yana musu wani kalar tsotsa a yunwace yayinda dayan hannunshi ke yawo a jikinta zuwa kasa ya saukeshi a mararta yatsaya yanata shafar marar cikin salo su duka sunata meda numfashi a hankali yayi kasa zuwa HQ dinta ya tura yatsa ciki wurin yana very tight and watery jin yadda wurin yake tsiyaya bai saba jiba a rikice ya zare bakinshi ya ware kafafunta ya fara kokarin penetrating inside her vagina,

Dukda watery na wurin dakyar ya kutsa saboda an kwana biyu ba aiba kuma tasha kayan gyara,

Yana shiga ciki wani kalar dadi dabe taba fuskanta ba yaji ya sauke dogon numfashi me sauti yanajinshi kamar bashi ba tsananin dadin da yakeji ga missing abun da yayi sosai yasa ya dage yana sex daita tanata sauke sexy numfashi ,

Just 5 minutes tai release tanata nishi wurin yakara zama very wet koina yana kawo ruwa duk jikinta ya saki ,

Aliyu yakara gigicewa yanata fidda nishi ya kuma kara kaimi wurin riding,

Tana yin release tafara jin ciwon abun musamman setaji penis din takara girma da tsawo ji takeyi kamar har cikin _cikinta yake kaita,

From nishin dadi ya koma na wahala ta cije lips ta kalleshi yana agigice fiye da yadda take ganinshi a baya,

Takara cije lips ta dora hannu akan cikinta tana jin ciwo sosai,

Dadin yayi wa Aliyu yawa kowace kalma takasa fitowa bakinshi sai nishi da yake saukewa me karfi da zakagane yana enjoying sosai,

For more than 10 minutes tun tanajin abun dasauki hartaji cikinta yafara ciwo sosai hawaye suka

Please Login or Register in order to submit comment