Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yana matukar jindadi,

Ta lumshe ido tai kwance a hankali yafara shan breast dinta a haukace hakanne ya tada mata shaawa tafara nishi"shihhh ahhh!"Tanayi tana kara rike kanshi,

A haka ya cigaba da rikitata sannan yafara sex daita not more than 10minutes yayi release bayan yagama ya koma gefe ya kwanta hannunshi daya kan breast dinta yana shafawa yana kallon fuskarta idonta lumshe tana jin matukar desire don kamar ya tadomata itane a haka bacci ya daukeshi,

Yanayin saukar numfashinshi yasa tagane yayi bacci ta tashi ta shiga toilet tai wanka tameda kayanta takoma dakinta tasha pills din hana daukar ciki tasha kwayoyinta ta bingire bacci akan bed,

Bangaren gidan fahad aysha na tashi bacci tai wanka tasauya kaya ta zauna jiran dawowar mijinta,

Faseelat ko kwanciyarta take tunanin duniya ya cika mata brain ganata gana zainab,

Karfe 3:30 fahad ya dawo gida bayan yabiya yasiyo masu abinci don ya tabbatar faseeelat bazatai musu girki ba dakin aysha yafara shiga fuskarshi ba faraa,

Yana shiga tasaki murmushi tace"sannu da zuwa "

Yayi karamin murmushi ya karaso ya zauna yana karemata kallo yace"ya jikinki?"

Tace"dasauki sosai"

Yace"kina jin yunwa ko? I'm sorry muje na zubamiki abinci kafin na watsa ruwa"

Ta girgizakai tace"banaji kayi wankan sannan"

Ya tashi ya fita ya nufi dakinshi,

A gaggauce yayi wanka yafito da dogon wando da armless riga aysha kawai yayiwa magana tazo dining yayi serving dinsu suka faracin abincinsu su kadai,

Sabeer kuwa yanata hada kalmomin da zai fadawa zainab don ya kare kanshi ya koma gida,

Yana shiga falo ya samu andebe window batanan,

Ya wurgar da briefcase ya fito yana kwalawa megadi kira"harouna ..harouna!!!"

Megadi yafito dasauri ,

A fusace yace"waye yashigo gidannan bananan waye kuma ya balle min window kana ciki? "

In cool yace"hjy ce bata lpy shine ta kirawo friend dinta tasani na cire tagar takamata suka fita"

Ranshi bace yace"wacece kawartan ya take?"

Yace"fara doguwa ba sosai ba me dan jiki"

Sabeer yace"faseelat "

Yaja tsoki dasauri yajuya ya shiga mota ya nufi gidan fahad,

Suna tsakar cin abinci sukaji knocking fahad ya tashi yaje ya bude ganin sabeer yasashi rufe kofar yana mamaki yace"lpy de ba yanzu muka rabuba?"

A hasale sabeer yace"I come to see ur wife faseelat taje har gida ta dauki zainab inaso nasan ina takaimin mata"

Fahad ya yamutsa fuska jin wani zance yana kara jin haushin faseelat akan baya sede yasamu sauki a heart sanin inda taje yace"kayi hakuri ka kira zainab din Faseelat na ciki amma banda matarka"

A hasale yace"ita zata fadamin ina ta kaita sannan akan wane dalili zata shiga gidana ta fiddomin mata"

Fahad yace"wait jirani"

Sabeer yace"kabarni nai mata warning I don't like such thing"

Fahad ya harareshi yace"nace kajira ko"yanamai kallon baida hankali dayakeso yabari yaga faseelat ya koma ciki dasauri ya haye sama,

Aysha ta bishi da kallo ganin yadda yake sauri fuska daure ta tabe baki

Fahad na zuwa kofar dakin faseelat yafara knocking dasauri _dasauri,

Batare da wani tsoro ba zuciyarta dake tazo ta bude mishi ta koma ciki tana tafiya a sannu ,

Yabi bayanta da kallon takaici hartaje ta zauna a fadace yace"waya baki izinin fita da har zakije gidan mutane kidauko masa mata?"

Tai kamar bata jiba,

A hasale yace"faseelat !!waye yace kije gidan sabeer kuma ina kika kaimasa mata?"

Ta kalleshi na second da murmushi fuskarta tace"
[1/5, 11:51 PM] SHALELE😍: My novel is not for free idan baki sani ba kisani barema kinsani din, danaso ai sharing minshi dana sakeshi kyauta so bana bukatar hakan, stop sharing my buk plss duk meso kibari tabiya kuma nadade da yin Allah yaisa my novels is for those that paid kema pay ur 200 and read cikin kwanciyar hankali🤨07063721063

Wai ko kunya Abiyoni PC ana jinjina sekace a kyauta nakeyinshi to komade yane mutum kanshi yayiwa.



48



Manzon Allah (S.A.W) yace idan mutum ya ciyar da matarsa yana me neman lada Allah zai rubuta masa ladan sadaka a duk lomar abinci da tayi.



Tace"gida na kaita tunda baya tsoron Allah bai kamata ta zauna dashi ba "

Cikin bacin rai daganin ta rainasa har murmushi take while yana mata fada yace"ke tsoron Allah kike da zaki kwashi kafa kifita bada izinin mijinki ba?"

Faseelat ta sakeyin murmushi tace"saboda bansaniba ko nawa mijin shima baya tsoron Allah"

Ya cije lips yana kallonta ranshi a matukar bace idanunshi jawur yace"faseelat meyasa kike hakane ? Meyasa kikeso yin duk abinda zai batamin rai ? Meyasa kikeso ki rabani da natsuwata?"ya jero mata tambayoyin a jere,

Tai shiru murmushin fuskarta duk ya bace,

Yace"gabadaya kinaso ki rikitamin tunani mena miki ne a rayuwa?"ya dafe kai

Faseelat ta tabe baki ta kalleshi wai har tambaya yake meya mata,

Ya dauke hannu akai yace"OK naji komiye kiyimin nine nake sonki nina auroki amma plss ki dena sa mutane a ciki ba ruwanki da harkan aysha bare kuma rayuwar gidan wani can"yanata huci

Faseelat tace"Allah yahuci zuciyarka" ta meda hankalinta kan wayar ta,

Batare da yaji dadi ba yana ganin hakanma wani raini ne yace " ina zainab?"

Faseelat tace"tana gidansu yanzu haka"

Yaja tsoki yanajin takaici yace"for god sake ina ruwanki da rayuwar aurensu miye naki ciki?"

Faseelat ta bude baki tana kallonshi yanayin shiru tace"Niko keda ruwa zainab close friend ditace idan tana cikin matsala inajin kamar ni ce ciki"

Yace"to ina ruwanki da kaita gida? gashi yazo yanata fada "

Faseelat tace"idan shi sarkin marassa imanin yana waje bari naje na sameshi inji ko sato ta nayi da zaizo yana borin kunya"ta yunkura zata tashi

Yana mata wani kallo a tsawace yace"da Allah koma ki zauna malama"

Faseelat takoma ta zauna tace"matsalarku a fuska kamar na Allah a badini se addua"

Fahad yakara kallonta muryarshi sanyaye yace"thank u Queen thanks for everything tnx"yajuya ya fita,

Tai murmushi tace"godiya yakemin after all wayaja ? Kana shararamin mari gaban yarinya harta rainani dole ka fahimci zafin raini"

Yana fita yatsaya bakin kofar dakinta ya kwantar da kai jiki yanajin matsanancin ciwo a heart dinshi da head ya tsaya ya dan seseta kanshi ya sauka kasa har aysha ta tashi daga gun cin abincin tana falo zaune ,

Ya gittata yawuce batare da ko ya kalleta ba ya fita wurin sabeer,

Sabeer yanata kai kawo ya medo hankali wurinshi ,

Fuskar fahad jawur yace"tana gidansu ka sameta a can"

Ran sabeer bace yace"wlh kajawa matarka kunne karna kara ganin ta gidana bare harta fiddomin mata daga cikin gida"yaja tsoki ya wuce yashiga mota ya nufi gidansu zainab din zuciyarshi na matsanancin harbi ,


Fahad ko bayanshi yabi da kallo jikinshi sanyaye zuciyarshi na tsananin ciwo ya dawo ciki yawuce aysha ya shiga dakinshi ya kwanta kan bed ya dafe zuciyarshi idanunshi sama yana kallon pop na dakin yake tunani ,

Tunani yake tundaga tasowarshi zuwa girmanshi bai taba samun Wanda ya rainasa ba ko kadan ko cikin friend baisamun raini gabadaya rayuwarshi yanayinta a tsare a natse amma yanzu gashi matarshi ta rainashi and tanaso taja mutane ma su rika rainashi he's scared karta koyawa aysha irin halinta,

Yanata tunani ya tuno haduwarsu daita yadda yaji ta mishi time guda yadda tarika nunamai so da kulawa da yadda sonta yamishi saurin damka amma yanzu komai ya sauya,

Shi sam besan matsala a rayuwa shiyasa yatsara yadda zaiyi rayuwarshi amma lokaci daya komai ya rikice ya juya daga time da mommy takawo aysha,

Ya tuno time da yakewa mommy alkawari zai taking good care of aysha fiye da kanshi,

Zuciyarshi ta karye takara kuntacewa sede yaji hawaye a kumcinshi he don't know yaushe ma suka fara zuba,

Bai iya tsayar dasu ba saboda zubarsu na rage masa zafin da zuciyarshi keyi sam yakasa kara tuno last maganganun faseelat he don't want to hate her saboda maganganun sun dakar masa zuciya more especially tana kiranshi marar tsoron Allah ko kadan a rayuwarshi bai taba experiencing irin wannan ba,

Ya rumtse ido yana forcing kanshi to fell in sleep amma shiru a hakan ya cigaba da kwanciya zuciyarshi na cigaba da ciwo ,

Shi kuwa sabeer yana zuwa kofar gidansu zainab ya faka mota ya kwantar da kai jikin sitiyari ya rasa ta ina zaifara tabbas yanason zainab amma kudi sune yafiso yanzu taya zai kalleta what he'll going to tell her again?wancan yace mistake wannan kuwa ya zaice tunda baso daya yasamata pill dinba,

Kuma bazai dena neman kudi ba aganinshi itama dan kudin take tare dashi idan babu bazata zauna ba zaide komawa Malam yamishi sauki koda da namiji danuwansa ne zai iya ko matan bariki ko yadawo yin yanka badole se macen aurenshi ta sunna ba,

Yanata tunani ya fiddo waya yayi dialing no dinta,

Har lokacin ajiyar zuciya take batako bawa mama labarin meyafaru ba,

Ganin kiranshi yabata mamaki ya kuma konamata rai to miyakeso ne ?ko so yake setafara kasa zama tukun zai rabu daita? Taga in HQ din yakeso yasamu yaci iya cinshi idan kuma anus dince nanma yaci inbaso yake yagama halakata ba sannan gani takeyi dama can dan iskane Wanda ya dade a harkar,

Dasauri ta latse kiran ta kuma kashe wayar gabadaya,

Jin anyi disconnecting yasa yabi wayar da kallo ya sake dialing yaji switched off,

Ya bata fuska ya daga wayar kamar zai tillata waje yana a matukar hargitse sekuma yafasa ya ajiyeta yanata ciccije lips yana hana kanshi abinda yakeji kamar ya shiga ciki ya jawota kada ta fadawa kowa sirrinsa arika mai kallon mutumin banza dukda yariga yasan faseelat tadade da sanin sirrin,

Ya dade bakin kofar gidan yakasa tafiya ya fito a motar ya kira wani yaro daze wuce yace "shiga ciki ka kiramin Zainab"

Yaro yawuce ciki yana shiga yace"ana kiran zainab"

Mama tace"injiwa?"tana mamaki,

Yace"wanine awaje "

Mama tace"jeka ce gatanan zuwa"

Ta wuce dakin su zainab tana shiga ta sameta kwance akan carpet ,

Mama ta kirata "zainab inajin ga sabeer can yazo yana waje ke kuma kinki fadamin meyafaru tsakaninku kije ki shigo dashi"

Tai wuff ta tashi zaune tace"mama ku kyaleshi wlh na tsaneshi banasonshi banason ganin shi"

Mama na binta da wani irin kallo tace"lpyarki kalau ko zainab?mijinki nefa miya faru me yamiki da kike fadin haka?"

Zainab tai shiru tana hawaye ta ina zata fara fadawa mama mijinta dan homo ne kuma ya riga yagama kwakureta?

Mama nata kallonta tace"kinyi shiru ?baride ashigo dashi kar abarshi waje idan yazo zanji komiye bakinshi"ta juya zata fita,

Zainab tai saurin riko zananta tana hawaye mama ta juyo tana kallonta,

Zainab tace"mama dan Allah kiyi hakuri karku shigo dashi "

Mama tace"tomiya medoki gida?"a tsawace,

Zainab na inda_inda tana hada maganganu tace"baya kula dani baya bani duk hakkin da ake bawa mace"

Mama tai sakaka tana kallonta tafara magana"zainab !?wane irin hakkine ke baya baki da bakisan yadda zaki sauyashi ba?"tana tunanin sex a ganinta mace zata iya sauya namiji daga marar son sex zuwa meso,

Zainab tafara raba ido sam bataso ta tona mai asiri tabbas yafita ranta kuma bazata iya cigaba da zama dashi ba amma bata manta irin soyayyar da sukasha abaya ba,

Mama tace"sakarni da Allah ambar mutum waje yana jira "

Zainab tace"mama sabeer baya sona wlh baya sona ko kadan "

Mama ta janye zananta tace"idan ya shigo kinzo kiyi maganar"

Tana kuka tai saurin cewa"mama sabeer baya tsoron Allah dan iskane wlh yadade yana bani maganin bacci yana amfani dani ta dubura"ta rufe bakinta tana fashewa da wani sabon kukan,

Maganar ta daki heart din mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! "Tai tsittt komai nata ya kwance,

Zainab ta cigaba da kukanta taki koda kallon fuskar mamar saboda kunya,

Mama ta tsaya tariyo sabeer da fuskarshi da yanayin be kama ba,

Ta koma kan kujera ta zauna tanata kallon zainab,

Jikinta sanyaye tace" yi shiru kidena kuka zainab ki fadamin duk abinda yafaru "

Zainab bata kalleta ba tace"sabeer dan homosexual ne mama tun ranar da aka kaini yafaramin ta karfi na nunamai bacin raina da kin amincewa ta namishi nasiha nayi fushi seya nunamin baisan haramun bane tundaga time din be karaba ashe yana samin maganin bacci yanayi idan nai bacci"

Mama jin maganganun take suna sukar brain dinta saboda zafinsu,

Zainab tana kuka tace"ya riga ya cuceni yagama cutar da rayuwata"

Hawaye suka zubowa mama na tausayin yarta tace"Allah zai saka miki zainab Allah baya barin hakkin wani akan wani kiyi shiru kidena barnar hawayenki"

Zainab na kuka tace"dole nayi kuka nabashi duk yardata da kaunata da wannan ne zaisakamin?"

Mama tace"jirani"ta tashi tafita dasauri tana share hawaye,

Zainab tabi bayanta da kallo bata fatan sabeer yako kara tako tudunkar gidansu bare kuma ya shigo har cikin gidan,

Mama ta tura yaro ya kira sabeer ciki,

Shi ko sabeer haryagaji da jira sanin bazata fito ba ya tafi,

Yaron ya dawo yace bakowa kofar gidan,

Mama ta jinjina kai ta koma gun zainab tana mata nasiha akantayi hakuri ta kwantar da hankalinta domin Allah baya bacci yana sane da duk abinda yake faruwa akoina ,

Sabeer komawa yayi gida yashiga toilet yayi wanka yanata tunani da kewar matarshi data iya komai take burin faranta mai a kowane lokaci,

Duk tunaninshi ya kare ne akan faseelat domin zuciyarshi tana bashi itada ta fitar daita ita zatasan yadda zatai matarshi ta dawo sede yakasa gane tayaya?

Harseda aka gama sallar laasar sannan Khalil yafarka yanajin saukin damuwar da yake ciki a baya cos jameela nada baiwa da yawa dande tana amfani daita ta inda Allah ya haramta amma komai nata yayi kuma tana da niima ta musamman me gigita hankalin yan maza,

Ya kalli gefen da jameela take kwance ada wayam batanan babu ko kayanta ya tashi yashiga wanka yadawo ya sauya sutura yayi salla sannan ya nufi dakin jameelar,

Yana shiga ya sameta ta baje akan bed tana bacci diff kakejin ta ko saukar numfashin se can da can akejinshi,

Ya tsaya yana kallonta da takaici ko baa fada ba yasan batai salla ba,

Yabi dakin da kallo cos ya dade baisamu ya shigo ba idonshi ya sauka akan dustbin din dake cikin bedroom din da kwalaben magani har ukku a sama,

Fuskarshi yamutse zuciyarshi na harbawa Cos yasan de basu da yara bare yaga bottles kuma bame rashin lpy cikinsu bare,

Yana isa gunsa ya duka ya dauko kwalbar ya juyata yana karanta sunanta benalin cough syrup,

Ya dauko dayar ma duk desame name,

Ya girgizakai idanunshi cike da hawaye yanajin kamar yayi kuka ya kalli jameela dake kan bed tana sharar bacci yanajin wani takaici,

Ya meda kallo gun dustbin din again yafara yamutsarsa yasamo wata yar firit din kwalba cikinta fari tasss da alamu ko powder ko magani ke ciki before,

Ya jefata cikin dustbin din ya nufi wardrobe din jameela ya hangameta yafara yamutsar kayan jameela yana watsar da wasu yana neman kayan mayenta,

Ko nisa baiba ya jawo jikkarta ya bude yafara ya mutsawa Sega maganin planning datake sha,

Khalil ya dagoshi sama yana kallonshi sosai yana cikin wata leda_Leda tana kyalli jiki da zanen mace ba riga jikinta,hannunshi na kyarma

Yana gama gano na planning ne ya zame yayi zaman dirshan kasan tiles yafasa kuka me sauti"ahhhhhh!! Hahha!!!!"Yana jujjuya kanshi zuciyarshi na tsananin kuna da nadama ta auren jameela,

Jameela kuwa baccinta kawai takesha hankalinta kwance ,

Ya rufe fuska da hannu biyu yanata kuka tausayin kanshi yake shi baitaba kwatanta irin Wadannan abubuwan ba amma gashi tare da jameela duk abinnan haryanzu yanasonta dukda ya rage sosai akan yadda yake mata can baya amma haryanzu baya kallon kowace mace sede ita daya fara so da kauna amma zuciyarshi tadade dayin regret na saninta a rayuwa bama aurenta ba ina amfanin mace dabata da tarbiyya? daraja da natsuwa da kamunkai ba komai tare daita se kyau yanzu kuma tana shaye_shaye sannan batason haihuwa dashi,

Hankalinshi a matukar tashe yake sosai,

Lokokin madubinta kwalabaine birjik aciki dazai duba amma hankalin bainan pill na planning dinnan sun girgiza tunaninsa,

A rikice yana kuka ya haye kan bed wurinta ya dagota yana jijjigata yana fadin" why ?why !!!!why jameela?meyasa bakyasona meyasa bakya ko son hada jini dani?"yanajin matukar ciwo lalle jameela batasonshi shi baiyi hakanba sede ita,

Yanata jijigata "kitashi kitashi kifadamin meyasa kika yaudareni kikaci amanata"

Jameela kuwa ko daga idanunta takasa drugs din amisha sunfi nata karfi amma tanajin jindadinsu sosai suke kai mutum duniyar sama,

Jagwab ya saketa takoma kwance ta cigaba da baccinta ya dafe kai da hannu biyu yana cigaba da kuka yarasa me zayayi yasamu sauki koda kadanne,

A asibity yau aka sallami samira sungama hada kayan su sannan mama tacewa Aliyu daya shigo da niyyar su tafi gida da samira yaje yaida jinyar matarshi "Aliyu zamu tafi gida da samira takara warwarewa sannan seta koma dakinta lokacin jikin ya kara karfi"

Aliyu ya kalli samira ,samira ta kalli Aliyu dukkansu bame farinciki da maganar muryarshi sanyaye donba yadda ya iya yace"to mama"

Mama tace "yawwa Allah yabata lpy"

Hankalinshi na gun matarshi baikoji metace ba jiyake kamar yaje ya rungumeta yayi ko kuka don yasamu sauki amma ba hali,

A haka ya hakura suka fito sunata kallon kallo ya tarbi me napep yasa kayansu suka shiga suka wuce gida yana tsaye yabi napep din da kallo,

Samira kamar ta dora hannu akai tafasa ihu takeji gabadaya tagama warkewa asalima ita jira takeyi su hadu ya kara mata wani cikin tariga tasan mijinta dole abinda ya faru ya zamarmasa izina,

Suna isa tashige daki tai kwance tana kewar mijinta tanajin kamar taita kuka,

Bayan laasar sosai faseelat ta fito daga daki ta sauya kaya zuwa wata silk gown har kasa dark blue and white tanata walkiya zube take kawai ba shape ko kadan jikinta amma tai mata mugun kyau sosai,

Ba kowa falon ta wuce kitchen ta zuba ruwa a tukunya ta jefa tarugu biyu ciki batare da ta ko yanka ba ta zuba 2 tin of sardine ta dauki indomi ta zuba just 3 mint ta sauke ta juye a plate tanajin yunwa ta dauki spoon ta dora akai ta nufi falo ta ajiye ta dauko happy hour dinta ta ajiye gefe tare da cup takara matso da center table din kusa da kujera sosai ta zauna ta dauki remote ta kunna TV tana kallon Indian film me fassarar Hausa a tauraruwa tanayi tana cin abincin ta ,

Fahad da kyar yayi salla ya kwanta gun kamar maraya sosai yayi fushi da faseelat zai nunamata bai damu daita ba baidamu dako halinda take ciki a gidan ba maybe tai hankali kuma bazaije gunta ba zai kauracemata saboda tagane kuranta.
[1/7, 12:31 PM] SHALELE😍: Pay ur 200 and read its for sale plsss 07063721063




49




Manzon Allah (S.A.W)yace kowane abun kirki sadakane Wanda yayi nuni da aikata alheri wani ya aikata kamarshi ya aikatane.



Aysha na zaune dakinta haka kurum taji tanason ganin masoyinta jinshi shiru tunda yashiga a fusace be kara fitowa ba ,

Ta tashi ta fito tana tafiya a sannu,

Faseelat na cigaba da cin abincinta tadeji motsin mutum amma ko kallon inda aysha take batai ba ta cigaba da cin abincinta tana kallo,

Aysha ta dan saci kallonta mugun tsoronta takeji cike da tsoro ta nufi dakin fahad don dubashi,

Faseelat da taji shiru tai saurin juyawa se hangen aysha tayi kofar dakin fahad,

Ta tabe baki ta cigaba da kallo wato abun ba sauki shariyar da dannewar dole seta yi dauriya matuka,

Aysha ta murda handle tana shiga ta hangi masoyinnata kwance kan carpet kallo daya tai masa ta fuskanci ba karamar damuwa yake ciki ba ,

Jin budewar kofa yayi saurin juyowa he wish faseelat ce tazo bashi hakuri se ganin aysha yayi idanunta sunyi narai_narai kamar zatai kuka ganin halin da yake ciki,

Ya yunkura ya tashi zaune ya mika mata hannu ,

Ta tafi ta rungumeshi hawaye na zubo mata tafara duddubashi ta dago tana kallonshi idanunshi lumshe,

Cikin sanyin murya tace"meke damunka ?baka lpy? yaya plsss kayi hakuri banason ganin ka cikin damuwa"

Zuciyarshi na cigaba da zafi yasa hannu ya sharemata hawaye in cool yace"ba abinda ke damuna I'm tired ne kuma kaina na ciwo "

Hankalinta tashe tana jin tausayinshi tace"kasha magani ?"

Ya girgizakai yana kallon kwayar idanunta mizai hana yaji yana kara son aysha ?ta matukar damuwa dashi tana matukar sonshi baa baki kawai ba kamar faseelat a zahiri yake a bayyane,

Dasauri ta tashi ta nufi wurin mirror dinsa ta dauki maganin ciwon kai ta koma gun fridge ta dauko ruwa ta dawo dasauri har jikinta na rawa ta zukunna ta balli drug din ta bude ruwa ta kai hannunta bakinshi da niyyar bashi,

Yana cigaba da kallonta ya bude baki ta zuba Mai drug din ta dora mai ruwa ya shanye yana ta kallonta ta dauke ruwan tanata yamutsa fuska tace"sannu yaya"idanunta jawur ,

Ya kuma lumshe ido ya bude yanajin saukin ciwon da yakeji a heart dinshi saboda ita ,

A hankali yace"kinsha drugs dinki?"

Ta jinjina kai tanata yamutsa fuska ,

Ya jawota jikinshi ya rungume ya mata kiss a head yace "don't cry naji sauki u r the cure to all my problems and pain's ganinki kadai yana sanyayamin zuciyata I love u princess with all my heart"

Ta zagayeshi takara kankameshi idanunta lumshe tana matukar jindadin kalamansa takasa cewa komi,

Ya kara yi mata kiss a head ya kwantar da kai jikin kan nata,

Faseelat ko tagama cin abincin tamayar da sauran kitchen ta dawo tanata cijewa ta kalli dakin ganin shiru_shiru bata fitoba zuciyarta tabata suna can suna sex which is bad tunda girkinta ne duk yadda taso tadaure taga fitowar ayshar domin tagane sunyi ko aa, kasawa tayi tatashi takoma dakinta tai kwance zuciyar ta na zafi amma tana kara tirsasata akan sharesu suyitayi,


Khalil yasha kuka sosai he's regretting auren jameela ya koma dakinshi ya kwanta ba batun fita idanu jawur kamar garwashi,

Da Maghreb ne ya fita masallaci yanata adduar shiriyar jameela bai fidda ran zata dawo dede ba su cigaba da rayuwa maidadi , ya dawo gida ya shiga kitchen domin yi musu dinner yayi spaghetti duk ta dunkule a haka ya kwashe ya kuma nufar dakin jameela time din tafarka, tafarka kanta na mugun ciwo tana zaune ta rike kan tana yamutsa fuska,

Khalil ya karasa shigowa yanata kallon innocent face dinta ya zauna yana facing dinta murya dishe yace" jameela haka kikayiwa rayuwarki illa bayan zubar da mutunci har shaye_shaye kike?"

Ta dauke hannunta akai tana kallonshi jikinta haryanzu mace tace"bangane ba "

Ya nuna mata dustbin yace"amma kingane wadancan ko?"

Tai shiru tana kallon dust bin din,

Ranshi na suya yace"jameela wace irin rayuwace wannan gabadaya kamar ba musulma ba ,ba salla bayiwa Allah daa ba ambatonshi se sabamishi rayuwa ba zatai kyau haka ba jameela"

Jameela tace"sallar da nikeyi kai nake wa ?"ta juyar da kai gefe

Yace"ba hakanan akace muyi salla ba seda aka kawomana lokutanta da yadda zaayita wlh jameela kiji tsoron Allah "

Tai masa wani kallo tace"wlh Khalil bakasona ka takuramin ka hanani sakat kaina farau aure? Kamar ba Amarya ba kanata hantarata"

Yana jefa mata kaskantaccen kallo yace"aike ba Amarya bace dake dame zaman kanta duk daya jameela ina sane fa ina sane keba budurwa bace an riga angama kwashe martabarki Wanda zuciya ta na bani da amincewarki komi ya kasance gashi har pills kikesha na hana daukar ciki wai ni jameela kike shawa pills"yanajin kuna,

Jameela tafashe da kuka sosai tana magana"tunda kariga kagama sanina dole zakace haka ni bansan kowa ba se kai kaine kafara budani Allah yaisa budurcina daka kwace kuma kana nuna ni yar iskace bazan yafemaka ba"

Kallon mamaki kawai yake binta memakon tayi kuka tana rokonshi gafara ko karya tai masa yaji sauki aa sema karyatashi da takeyi akan ita budurwace,

Ranshi na zafi yace"ai Allah nagani ko ?zaiyi mana hisabi"

Ta cigaba da kuka dagaske kukan take cos taji mugun zafin kiranta me zaman kanta wato karuwa bayan tataso gidan mutunci kuma dagasken ba namijin data ko taba rikewa hannu,

Ya nata kallonta ganin kukan bame karewa bane yace"dan Allah kiyi shiru haka ni na yafemiki koma miye fatana ki shiryu ki soni jameela kokadan ne kidena shan maganin hana daukar ciki kidena shaye_shaye baya da kyau baida wani amfani a rayuwarki ba danni ba "

Ta cigaba da kuka taki ko saurarenshi,

Yace"kiyi hakuri ki tashi kiyi salla "ya tashi ya fita,

Ta koma ta kwanta tana kuka ranta a matukar bace kanta na kara ciwo tatashi ta jawo madubi ta dauki wata kwalbar ta zuba kwayoyi ta shanye ta koma kan bed ta bingire har bacci ya dauketa.

Fahad ma ya fita yayo salla ya dawo da kanshi ya shiga kitchen ya hada musu jellop rice dede cikin mutum biyu shida ayshar shi bayan sunyi ishai suka hau dining suna ci sunata kallon juna,

Aysha ranta wasai saboda tasan sun samu problem da faseelat ba kamar jiya ba datake jin mugun kishi don zai kasance da wata ba ita ba,

Suka gama suka dawo falo hannunsu cikin na juna ya zauna ya zaunar daita kusa dashi ya kwantar da kanta jikinshi yana shafar gashinta suna kallo,

Ita kuwa faseelat bata jin yunwa saide tana bukatar tea kokadanne zuwa anjima,

Bayan ishai ne Aliyu yazo gidansu samira domin kara

Please Login or Register in order to submit comment