Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kidime mutane suka sashi wata mota suka nufi asibity dashi suna zuwa aka amsheshi emergency suka fara kokarin ceto rayuwarshi,

Time da akai accident din a idon makwabcinshi ya tafi yayi sallama ya fadawa abida mijinta yayi hatsari,

Zuciyar abida tai mummunan faduwa ta koma ta dauko suhailat da mayafi cikinta na juyi saboda tashin hankali ta nufi asibitin har taje ba a fito dashi ba ta zauna kan seat ta dafe kai tana kuka .
[2/18, 10:28 AM] Maman Mamy: 90




Kuka takeyi sosai Wanda hakan ke tuno mata ranar da alhaji ya fadi zuciyarta cike take da tsoro karta rasa jamil shima tana matukar son jamil sosai ,

Lokaci me tsayi likitoci suka dauka akan jamil sannan aka fito dashi jikinshi duk jini aka nufi wani daki dashi,

Ganin yanayin da yake ciki ya tsorata abida matuka tabi bayansu tana sake wani sabon kukan zuciyarta na tsananta bugawa har suka kaishi wani daki abida tai saurin shiga dakin tai tsaye kanshi tana kuka da zubar da hawaye masu tsananin zafi duk jikinsa bandage ne duk da haka jini na kara fitowa a jikin bandage din,

Tana tsaye tana ta hawaye likita ya shigo ya kara duba jinin da ke shiga jikinshi sannan ya kalleta yace"kaninki ne?"

Ta girgizakai ,

Yace"OK matarshi?"

Ta daga kai tana hawaye,

Yace"alright ki sameni office yanzu"

Abida batace komi ba idanunta akan jamil likitan ya fita tabi bayanshi dasauri don neman a fitar da jamil waje Sam bazata iya jurar ganinshi a cikin wannan halin ba,

Tana zuwa office din likitan ta zauna tana sharar hawaye ,

Likitan ya kalleta yace "mijinki ya samu ciwuka sosai sakamakon accident din da yayi babbar matsalar penis dinsa ta samu matsala"

Gaban abida yayi mummunan bugawa ta zaro ido hawaye na kara yawaita a fuskarta tace"matsala?!!! "Cikin firgici

Ganin irin tashin hankalin data kara shiga yasa likitan cewa"amm ko zaki kirawo yanuwansa ko mahaifinshi ina nufin maza de"

Abida na kuka tace"dan Allah Ka kulamin dashi sosai wayyo Allah na"ta dora hannu daya akai,

Likitan yace"relax bawata matsala bace sosai inde yana samun kula ki kirawo yanuwanshi yana bukatar aiki da gaggawa"

Abida na kuka ta tashi dasauri ta fita dan saurin fitowa ko waya bata dauko ba ta fita a asibitin ta nufi gidansu jamil Tana driving tana kuka,

Tana zuwa ta nufi cikin gidan tana cigaba da kukan,

Mamar jamil tana tsakar gida ganin hjy abida ya kada mata gaba sosai tai saurin isa wurinta ta riketa tace"hjy lpy? Ina jamil ?"zuciyarta na fadamata cewa ya rasu,

Duk yan gidan suka fito suka tsaya kallonsu,

Abida ta girgizakai tana kuka tace" mama jamil ne yayi accident yaji ciwuka sosai"

Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!"Jikinta ya mutu zuciyarta na harbawa tai shiru ta shiga tunani,

Kannen jamil maza da mata suka fara kuka jin halin da dan uwansu yake ciki,

Suna haka babanshi ya shigo ganin gidan harmutse yace"meke faruwa haka?"

Abida na cigaba da kuka tace "baba jamil yayi hatsari likita na san ganinku anaso ai mishi aiki da gaggawa"

Hankalin baba ya tashi yace" wane asibitine?"

Tafadamai asibityn yayi saurin juyawa ya fita dasauri ,

Abida ta juya itama zata tafi mama tace"hjy bari mutafi tare"tai saurin komawa daki ta dauko hijab dinta suka fita suka nufi asibitin,

Baba na zuwa office din likitan yawuce ya shiga ciki likitan ya dago daga rubutun da yake ya kalleshi hankalinshi tashe yace"nine mahaifin patient din da aka kawo yayi accident "

Likitan ya nunamai kujera batare da yace komi ba,

Baba yayi saurin zama,

Time din su hjy abida suka iso asibityn suna shiga dakin da jamil ke kwance hankalinta ya kara tashi tai saurin fitowa ta nufi office din likita domin neman a fiddashi waje ai mishi aikin ,

A office cikin sanyin murya likitan yace"sai kayi hakuri da abinda zan fada shiyasa nace a nemoku"

Baba ya jinjina kai,

Time din abida tazo kofar dakin ta bude ta shiga kafin ta shiga dayan room din taji maganarsu tai tsaye,

Likitan yace "sakamakon hatsarin da yayi penis dinshi ta samu matsala yana bukatar ai masa aiki da gaggawa rashin yin hakan na iya sawa ta dena aiki kwata_kwata"

Abida ta zaro ido tana jin jiri da sabon kuka ta rufe bakinta,

Likitan yace"I'm sorry to say ko bayan aikin da wuya ta rika samun erect saboda buguwar da wurin yayi da ciwukan daya samu ya taba jijiyoyin wurin,yana bukatar aiki kuma yana bukatar jini duk da munsa mai Leda daya bazata isaba and binciken mu ya nuna yana dauke da cutar kanjamau"

Abida naji ta dora hannu akai ta saki kuka sosai ,

Tundazu baba kallon likitan kawai yake amma yana cikin tashin hankali marar misaltuwa jin kanjamau yasa yakara shiga tashin hankali,

Hankalinsu tashe suka juya suna kallon kofa sakamakon jin kukan abida,

Hjy abida ta bude dakin tana kuka duk jikinta na rawa tace"dan Allah kamin kokarin a fitar dashi waje yau dinnan ko nawa ne zan biya don Allah "

Likitan yace "ba damuwa idan har akwai kudin yau dinnan zaa iya fitar dashi ai mishi aikin "

Tace"akwai"cikin kuka,

Likitan yace "OK bari nayi kira " ya kira wani doctor suka tattauna sannan yakashe kiran ya kallesu ya tashi ya fita,

Abida tai zaune kasa tana kuka tana kiran Allah tashin hankalin ta ya karu fiye da baya jin kanjamau base ta tsaya awo ba ta sani itama dole tana daita a wannan lokacin zuciyarta bata fara kawomata a ina ya samu ba ko yana bin mata ko aa itade burinta ai mishi aikin kar ya zama nakasashshe,

Can zuwa likitan ya dawo dasauri da wata takarda hannunshi ya mika mata ,

Ta amsa jikinta na rawa ta karanta ana bukatar million 50 wurin yi masa aiki ta dago dasauri tace"ba matsala zan turo kudin "

Ya amshi takardar yace"mutum biyu kadai zasu tafi tare dashi"

Ta jinjina kai ta nufi waje ta shiga dakin da jamil ke kwance tana kuka ta mikawa mama da ke ta sharar hawaye suhailat tace"mama ga suhailat nan insha Allah yau zamu tafi jinyar jamil"

Mama ta amshi diyar tana kallonta da tausayi,

Abida ta juya ta fita tana kuka,

Seda ta fara zuwa banki sannan ta nufi gida tana kuka ta samu iyayenta da maganar batare da ta fadamasu tana da HIV ba,

Duk hankalinsu tashe suka nufo asibityn don ganin jamil ,

Duk sun firgita da ganinshi hatsari ko yaya yake baida Kyawun gani bare jamil da akazaro karkashin babbar mota abida ta tura kudin aka cigaba da hidimar fita da jamil waje,

Bangare guda yau duka saura three days bikinsu faseelat baki yan biki har sun fara zuwa yau din kuma akaje yi mata jere matan sunyi mamaki sosai ganin karamin gidan duk da de ba kasa ciki amma ita da ake kaiwa manya_manyan gidaje masu bene yanzu itace da daki daya ciki da palo da bedroom da toilet ,

Sunata mamaki duk sun kasa cewa wani abu sede suce Allah yasa alheri haka sukai mata jerenta kaya masu tsada Royal chairs da bed fari da purple aka jera mata kayan kitchen wasu dole aka kaisu store bayan sungama jeren suka rufe gidan sunata adduar zaman lpy suka tafi,

Faseelat kuwa ta kara kyau sosai tanata sheki ga kayan gyara da take ta sha tana jin dama bikin gobene,

Aliyu yafi kowa murna duk da lalurarsa fin year yana azumi ranshi cike yake da dokin ranar akwai bidiri sosai saboda zumudi har mantawa yake da problem nashi hangoshi yake da faseelat a matsayin maaurata yadda kullum take kara kyau tana kara cika yake kara rikitashi,

Da dare su hjy abida suka daga zuwa Egypt don ceto rayuwar jamil da haryanzu baisan inda kansa yake ba,

Wanshekare suka isa aka amsheshi da gaggawa aka shigar dashi theatre ,

Su hjy abida sukai tsaye dukkansu bawanda ya nemi abinci har zuwa wannan lokacin ruwa ma basu iya shiga cikinsu ba,

Bayan awanni aka fito da jamil an rufa mai farin bedsheet a jiki saboda bakomai jikinsa aka kaishi dakin da zaiyi jinya ,

Su baba sukabi bayansu har dakin basu samu shiga ba sede suka tsaya suna kallonshi ta glass din kofa,

Hjy abida hawayenta sunki tsayawa gabadaya gani takeyi jamil mutuwa zaiyi gabadaya kamanninsa sun sauya,

Har rana baba na jin tausayinta yace "hjy ki daure kici abinci"

Ta girgizakai tana hawaye tace"nagode baba"

Baba yayi shiru yana jinjina irin son da takewa jamil dansa ya tashi ya fita ,

Jamil bai farfado ba se wanshekare su abida na zaune kusa dashi ya farko ba cikin hayyacinshi ba yana dumumuwa"Allah ya isa rasheeda kin cuceni kinci amanata wayyo Allah na me nake aikatawa haka tsawon rayuwata?Allah na tuba kayafemin bazan kara ba banaso in mutu yanzu plss kuceceni kar na mutu yanzu"

Hjy abida tai saurin sanya hannu cikin nashi ta rike tana hawaye tace"sannu jamil bazaka mutu yanzu ba da yardan Allah"

Jamil yafara bude idonshi da suka kwana biyu rufe cikin duhu a hankali suka bude ya saukesu kan hjy abida batare da sanin akwai kowa dakin ba ko sanin meyake fada cikin ciwo yace "na cuci kaina da abunda nake aikatawa kina ta cewa in dena bandena ba se bayan munyi aure wlh rasheeda ta cuceni rasheeda tana cin amanata acikin gidana akan gadona nasan Allah ne ya fara hukuntani abinda nake aikatawa na bin matan mutane dan Allah sugar karki barni na tuba nadena wlh"

Wani kuka ya kwacemata jin dumumuwanshi da yake ta zarowa ba cikin hayyaci ba ta zare hannunta ta fita ta kira likita suka dawo tare hankalin baba tashe yake don yagama fahimtar abinda jamil ke fada,

Likitan ya mishi allurar rage zafi sannan ya kalli abida yace abashi tea ya juya ya fita,

Abida tai tsaye tana kallon jamil dake kwance hawaye na bin gefe_gefen idanunsa tana zubda hawaye sannan tafara kokarin hada ruwan zafin,

Baba ya matsa gabdashi yace"sannu jamil"

Jamil ya bude ido ya kalli baban nashi duk ya shiga wannan halinne saboda rashin kulawar mahaifinsa da yana daukar nauyinsa da tabbas zai iya hakura da shaawar shi amma babanshi bai damu da kulawa dashi ba saboda ya girma,

Hawaye masu zafi suna zubomai bakinshi na rawa yace "baba nata sabawa Allah ina aikata zina saboda kudi na meda zina neman kudi na bata yara da yawa na keta mutuncin matan aure da dama baba anya Allah zai yafemin? Nasan Allah na fushi dani sosai shiyasa nashiga wannan halin"

Baba yace"yi shiru jameel kadena mgna"

Jamil yace"Allah bazai yafemin ba ko baba ?kaicon rayuwata"

Duk ciwon da yake fama baba beyi hawaye ba saboda jarumta yanzu kan seda zuciyarshi ta karye hawaye suka fara zuba a fuskarsa,

A hankali yace" Allah na yafe komi jamil insha Allah zai yafemaka kai shiru har kasamu lpy"

Jamil na hawaye yace" baba inajin kamar ba iskan dake kadawa cikin duniya inajin zafi da radadi kamar mutuwa zanyi"

Baba yace "kayi hakuri sannan kaita addua Allah zai kawo maka sauki"jamil yayi shiru yana istigfaree a zuci yana cigaba da hawaye ko idanunshi na rufe yana kallon yadda yasamu roshni da comrade a jone ,

Abida nata hawaye ta kawo tea din baba ya dan dago kanshi yana bashi,

Shan tea din jamil keyi amma besan me yake sha ba ciwo da axabar zuciya da jiki sun masa yawa bai saba yin ciwo ba amma yau gashi a mawuyacin hali lalle lafiya abinso ce abin roko a kowane lokaci,

*********

Yayinda Wasu ke cikin kunci yayinne zaka samu wasu na farinciki haka rayuwar take tafiya gobene daurin auren su faseelat Aliyu yau baiko dauki azumi ba saboda murna da kaganshi kaga ango dukda baa daura ba butsu_butsu ya kira faseelat yaji tana ina ?itako hakan na karamata dadi tace tana wurin saloon kafin su fito yayi kira nawa sannan suka tafi kunshi ita da kawarta zainab,

Suna zuwa aka fara yi musu hadaddaden kunshi tana zaune tana kallon kunshin tana sakin murmushi jefi_jefi,

Zainab nata kallonta tace"gobe I war haka de an daura zumudi yakare"

Faseelat ta kalleta da murmushi fuskarta tace"jinake goben ta min tsawo"

Me kunshin tace"ummmm!!!"tana murmushi,

Da faseelat da zainab sukai dariya zainab tace"wannan yadda kksan takai kanta haka takeji"

Faseelat ta harareta tana murmushi,

Sega kiran Aliyu ta dauka tana murmushi ,

Yace"angama kunshin? inason nazo nagani in yayi kyau"

Tai murmushi tace"saura kadan idan na koma gida I will call u"

Yayi murmushi yace "sai kun koma din" ya kashe kiran,

Da marece sosai su faseelat suka koma gida tunkan ta shiga gida Aliyu ya iso yafito daga mota shida abokinshi usman sunata murmushi faseelat ta gaida usman din ta sakarwa Aliyu wani kallo,

Aliyu na kallon kafafunta ya dago suka hada ido ya saki murmushi yace"kunshin yayi kyau sosai ban taba ganin kamarshi ba kinga yadda kk koma? "

Duk sukayi dariya faseelat ta rufe baki tanayi ,

Usman nata kallon zainab yace"sai naga na zainab ma yafi nata kyawun"

Aliyu yace"a naka idanun ba" suka sakeyin dariya,

Aliyu yace"naga kingaji bari mutafi ki samu ki huta kici abinci"

Faseelat tace"tom yadda kace"

Usman yace "zainab ki huta sosai kinji"

Tai murmushi tace"nagode "suka shiga gida,

Aliyu ya kalli usman yace" sewani fadin zainab kakeyi lpy?"

Usman yace"ahh!! Ni natan yafi haskani kasani ko inyi ta biyu daita"

Aliyu yace"haba mutumina?"yana dariya ,

Usman yace"jira kai kallo"yana dariyar shima,

Suka shiga mota suka tafi

Washegari daurin aure gidajen biyu cike suke da jamaa anata kai kawo ana hidima cikin kwanciyar hankali da farinciki gidansu Aliyu harda yanuwan sakeena da mamanta da babanta duk sun zo auren yayin da Aliyu yau din take ranar murna a wurinsa fuskarshi kadai zaka kalla kagane yanda yake cikin farincikin wannan rana,

Faseelat ko ta tashi sukuku tana matukar farinciki da ranar amma tuno ire_irenta da tayi a rayuwarta yasata damuwa da shiga tunani sai yake takeyi amma zuciyarta cike take da tunani,

Da rana aka daura auren faseelat da Aliyu sadaki dubu 30 ba laifi mutane sun halarci daurin auren,Aliyu nata murmushinshi me kyau yasha farar shadda da babbar riga da tasha aiki yayi matukar kyau sosai ,

Kawayen faseelat harda roshni zawara da rabia tana fama da cikinta sukazo akasha biki dasu,

Anayin ishai motoci sukazo daukar Amarya faseelat batasan time data fara kuka ba Ummi nata rarrashi aka tafi da ita gidanta,

Suna isa gidan roshni bata ko zauna ba ta fito tana surutu "ina zan iya zama ba AC zafi yakasheni Lalle faseelat bata da hankali kokadan a wannan akurkin ta zabi zama duk kudinta?cabbb" tai dialing no din wani saurayinta bayan mintuna yazo ya dauketa suka tafi hutawa,

Har kowa ya tafi akabar faseelat da zainab zaune a falo faseelat takara volume din kukanta zuciyarta na mata zafi tana tuno darare irin Wadannan a rayuwarta dana farinciki da Wanda yake cike da zallar tashin hankali,

Zainab tace"faseelat dan Allah kiyi hakuri ki dena kukan nan idan yashigo ya sameki a haka bazaiji dadi ba"

Faseelat bata iya cewa komi ba tana ganin zainab bazata fahimci yadda takeji ba ta kwanta jikin seat ta cigaba da kukanta,

Zainab ta cigaba da rarrashinta takasa tafiya ta barta,

Ango Aliyu ya sauya wanka ya saka brown din shadda da black aiki kadan ajiki ya dora black din hula yanata kamshi da annashuwa a kagare yake yayi tozali da amaryarsa ya tsaya ya siye kazar amarci da lemuka sannan ya nufi gidan,

Yanayin parking kofar gida ya fito zai nufi ciki se usman ya fito daga gidan shi hakan yasashi dakatawa har ya karaso wurinsa ,

Yana murmushi yace"ango baka neman dan rakiya?"

Aliyu yace"sai kace sabon shiga"

Sukai dariya usman yace"muje na rakaka bazan rasa nasihar da zanyi muku ba"

Aliyu yace"muje"

Suka nufi ciki tare suna labari suna shiga ciki suka fara jiyo sheshshekar kukan faseelat suka kalli juna suka nufi dakin,

Sukai sallama suka shiga ciki sukai tsaye,

Zainab ta amsa ta meda hankali gunsu,

Hankalin Aliyu a matukar tashe ganin faseelat rufe da mayafi tana ta kuka murya sanyaye ya kalli zainab yace"meya sameta?"

Zainab tace"bansaniba nima tundazu tanata kuka nakasa rarrashinta"

Usman yace mata"ashe baki tafi ba?"

Tace"eh amma yanzu zan tafi"

Yace"muje na saukeki gida"

Tace"to nagode "ta kalli faseelat ta meda kallo gun kofa,

Usman yace wa Aliyu " seda safe"ya juya ya fita,

Aliyu Sam baiji sa ba yana tsaye hankalinsa kaf akan faseelat dake kuka,

Zainab tabi bayan usman din suna fita Aliyu yayi saurin ajiye ledar hannunshi ya duka gaban faseelat ya fara kokarin cire gyalen dake fuskarta,

Batare da taso ba ta barshi ya cire gyalen ya tsaya kallon fuskarta tayi jawur da alamu tadade tana kukan a hankali yakai hannunsa kan fuskarta yana share mata hawayen da ke kara zubowa cikin sanyin murya yace"heartbeat meyasa kike kuka haka? kina bata kyakkyawar fuskarki kiyi hakuri kidena "

Faseelat ta cigaba da zubarda hawaye ya tashi ya koma kan kujerar gab daita ya jawota jikinshi ya rungumeta jin tudun breast dinta jikinshi yasa desire dinshi tashi yana jin wani irin yanayi daya dade baiji irinsa ba,

Faseelat ta kwantar da kai kan kafadarshi tana sauke ajiyar zuciya a hankali ya dora hannu a bayanta yana shafarshi a hankali cikin sigar rarrashi harya fara jindadin hakan daga hakan baisan time da hannunshi ya .....






Yau take salla gun aliyu🤣
[2/19, 4:11 PM] Maman Mamy: 91



Daga hakan baisan time da hannunshi yakai kan gefen breast dinta dake cikin rigar atamfa ba yana shafarsu yana lumshe ido ko da yaushe in ya kalli tudun gabanta yana tunanin har da bra u know muna da acuci 😹but to his surprise duk breast dinta ne yadda yajisu tokare a kirjinsa ya fahimtar dashi hakan shafar gefen breast din yake yana lumshe ido yana hango yaya zai gansu a fili duk matansa ba me irin cikar breast hakanan,

Ya cigaba da shafar gefen breast dinta yayinda yake rungume da ita,

Jin joystick dinsa data mike yasa faseelat dagowa daga jikinshi, yana cikin so much desire ya karasa dagota ya kafe fuskarta da sexy eyes dinshi yanawa lips dinta wani kallo sun koma pink sun kara tsawo saboda kuka,

Idanun faseelat kasa ta dan dago fuska zata kalleshi yayi saurin kai bakinsa akan nata ya kama lips dinta yana tsotsa yanajin dadi na musamman da wata irin muguwar shaawarta,,

Faseelat ta lumshe ido tana saurarenshi tana jin feeling na taso mata a sannu,

Bakinshi akan nata yakai hannuwa kan breast dinta yafara yawo da hannuwan akansu jin irin kyawawan breast dinta yasa shi sakin lips dinta yafara matsarsu suna acikin rigar yana lumshe ido yanajin dadi,

Faseelat na jin matukar desire duk nipples dinta sun tashi ta dora hannunta kan nashi ta janye mai hannunsa ya kalleta da jajayen idanunsa da suke cike da desire hannunshi daya na cigaba da yamutsar dayan breast dinta,

Idanunta jawur itama ta mai wani kallo ta janye dayan hannun tana turo lips,

Yayi karamin murmushi yanajin tsananin shaawarta ya sake jawota ya rungume ya kai bakinsa dede kunnenta in whisper yace"meyasa kika dena kukan ne?"

Ta turo lips tana jin wani iri a jikinta saboda yadda yake mata mgnar ,

Yayi karamin murmushi me sauti acikin kunnenta yace"naso ki cigaba da kukan semu tafi bedroom na rarrasheki da kyau"

Tai murmushi ta boye fuska acikin kirjinsa,

Ya sauke ajiyar zuciya yana dedeta kanshi don kamshinta kadai yana kara rikitashi bare breast dinta da yaji yana kagare yasansu sosai a hankali yace"I'm sorry heartbeat ki kwantar da hankalinki insha Allah zanyi bakin kokarina wurin kula dake kidena damuwa Kinji ?"

Tai shiru batace komi ba,

Yace"kitashi muci abinci muyi salla semu kwanta mu huta "

Tai murmushi ya janye ta a jikinshi ya tashi ya fita ,

Ta dago kai tabi bayanshi da kallo ,

Tana zaune ya dawo da plate da fork da kofuna ya ajiye akan center table ya dauko ledar da yashigo daita ya ajiye akai ya matso da center table din gabanta ya zauna gab ita ya juye kazar a plate ya zuba drink a cup ya dauko cinya ya nufi bakin ta ta kauda fuska tana sauke ajiyar heart tace"nakoshi"

Ya tsaya kallonta in cool yace "baki lpy ne?"

ta girgizakai

Yace"bakijin yunwa?"

Ta daga kai a sannu,

Ya meda cinyar ya ajiye yafara hada kayan yana cewa" shikenan tunda kin koshi amma ni yunwa nakeji sosai amma shikenan"

Ta rike hannunshi tana kallonshi tace"kaci mana ni nakoshi ne"

Ya turo lips yace"aa ni bazanci ba nima na koshi"ya cire hannu akai

Tai karamin murmushi tace"kayi hakuri zanci muci tare "

Ya tsaya kallonta ta sa hannu ta dauko nama ta nufo bakinshi yana binta da mayen kallo ya bude baki ya diba yanaci yana kallonta,

Ta kai baki dede saitin da ya diba ta diba tana taunawa a hankali, hakan da tayi ba karamin burge Aliyu yayi ba ya saki murmushi ya zagaye kugunta da hannu daya ya cigaba da debo naman yana bata yana ci ,

Daga karshe ya dauki lemu ya kai bakinta ta dansha ya sha ya tashi ya dauki kayan ya mayar kitchen ya dawo har time din tana zaune inda yabarta,

Ya sake zuwa ya zauna gab daita yana bin gaban rigarta da kallo yace"muje nai miki wanka nasan kingaji"

Ya kai hannu bayan rigar yana neman zip dinta ,

Faseelat tai murmushi ta rike hanunshi tace"ni bangaji ba zanyi wankana"

Yayi dariya yace "to ki tashi ko kuma naje nai miki"

Ta janye jikinta ta tashi ta nufi bedroom tana murmushi,

Yabi kugunta da kallon shaawa suka kara tada mashi hankali yayi saurin binta ya tsaya bakin kofar bedroom din yana kallonta,

Batasan dashi ba ta bude wardrobe ta fiddo tawul dinta ta zuge zip din rigar jikinta har karshe ta zare rigar ta ajiye a kan bed ,

Aliyu yayi saurin dafe joystick dinsa data yi mummunan harbawa sakamakon ganin manyan kyawawan breast dinta,

Ta dauko karamin tawul din da ta ajiye ta dora sannan ta zuge zip din sket din ta janyeshi kasa ta cire ,

Kyawawan cinyoyinta suka fito fili suna sheki ,

Aliyu ya kara rikicewa ta duka tana cire pant hakan yasa tawul din dagewa can yayinda kasanta ya bayyana,

Wani irin tsuma jikin Aliyu ya dauka jikinshi na tsumar ya nufi wurinta dasauri,

Tana karasa cire pant din ta mike tsaye ya rungume ta yana fidda wani irin nishi yana shafar jikinta yana binshi da kallo,

Rungumar da ya mata ta na jin joystick dinsa a jikinta ta sauke numfashi jikinta na mutuwa tace"kabari nai wanka mana"

Yana cigaba da shafar jikinta yana sauke numfashi jikinshi na tsuma ya zagaya da hannuwashi ya riko breast dinta yana matsawa yana sauke numfashi yace"kibar wankan plsss"

Faseelat na jin matukar dadi dakyar tace"Aliyu ba muyi salla ba ya kamata mufara yiwa Allah godiya kuma muyi koyi da sunna"

Yanajinta be iya sakin breast dinta ba seda ya kara lagudasu sannan ya saketa yana fidda numfashi ya matsa yayi zaune a bed,

Ta wuce toilet dasauri batare da ta juyo ta kalleshi ba tana shiga tafara wanka tana wankan tana tuno yadda take jin joystick din aliyun tana matukar mamaki ,

Aliyu yanata meda numfashi duk ya hargitse shaawar bara data bana duk ta taso dakyar ya tashi ya tube dagashi se short ya tafi toilet din waje don yin wanka,

Faseelat tagama wanka tai brush da alwala ta dawo dakin ganin kayanshi a ajiye yasa tai saurin bude wardrobe ta dauko doguwar riga marar nauyi tasaka sannan ta dawo gaban mirror dasauri ta fara shafa perfumes ,

Aliyu yayi wanka da brush da alwalar shima ya fito ya shigo dakin tana kusa da wardrobe ta juyo da hijab hannunta ganinshi tsaye da short duk surarshi waje gashi wani irin karfaffan namiji yasa tai saurin dauke ido ta saka hijab dinta ta dauko carpet ta shimfida masu ta koma kan bed ta zauna,

Aliyu ya dauko rigarshi yasa ya hau carpet din sannan ya juya yace mata "bismillah"

Ta taso ya meda kallon shi gaba sannan ya kabbara sallar,

Suna gamawa ya masu adduoi sannan suka shafa ,

Ya kama hijab dinta zai cire tai saurin tashi daga wurin ta cire hijab din da kanta ta linke ta haye bed ta rufe jiki da bedsheet,

Aliyu yayi karamin murmushi ya tashi ya dauke carpet din ya zare riga ya ajiye ya hau bed din ya matsa gab ita ya matseta sosai sannan ya rungumeta,

Faseelat ta bashi baya jin irin rungumar da ya mata yasa ta fara kokarin juyowa ya saketa harta juyo da magana bakinta be bari tafadi me takeson cewa ba ya soka bakinshi cikin nata ya kamo tongue dinta yana tsotsa yana wasa da nashi aciki,

Faseelat tuni ta manta wacece ita cos kayan da tasha sun matukar amsheta tafara meda mishi martani Hannunta daya na kan wuyanshi tana shafawa a sannu,

Abinda take masa yakara rikita Aliyu suna cigaba da French kiss ya zuge daurin gaban rigarta duk jikinsa na rawa,

Beautiful breast dinta suka bayyana yayi saurin cafkarsu yana fidda wani sexy nishi ,

Faseelat tai wani irin nishi tana jin mugun dadi ,

Aliyu ya cigaba da mulmular breast dinta yanajin matukar kaunarsu irinsune yafiso da kauna a rikice ya zare bakinshi ya

Please Login or Register in order to submit comment