Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

rungumeta yay yana lallashi, sai da tace masa ta haura sannan ya fara tayata sukai komai a tare, su Inte ta kira a waya suka kwashi abincin zuwa sashen Oum, dan haka take yi, a sashenta take musu breakfast gaba Waya, sai akai can sashen Oum, da rana kuma taje can tayi, hakama na dare. Yau da tasan zata koma aiki saita haWama Oum harda abincin ranar ta, suma tai musu nasu ta na lunch. Tare sukai wanka suka shirya.
Kayan farko data Wakko zata saka AA yace bai yarda ba. Shi da kansa ya zaSo mata wanda zata saka. Data saka Win kuma nan ma ya haWe fuska wai suma Win dai tayi yau. Gudun kar ya ja musu makara ta shiga lallashinsa, da yar ya haura suka fito.........
'




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai ==O_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =-=O_*

*_Typing=_*








*_=؞AJIYA A DUHU....=؞_*




*_Bilyn Abdull ce ><_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ai._

*_My TikTok account =G_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=G<_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama==<<_

*_BOOK 2_*
<'9 8


______________


.......Sashen Mamy suka fara nufa. Sosai zuciyar Mamy ta wani irin tsargawa. Dan wani irin yau da nutsuwa ta gani a fuskokin yaran. Kodan hankalinta ba a kwance yake ba kwana biyun nan shiyyasa bata luran ba sai yau. Badan kar ace tayi arya ba da tace idannunta kamar suna kallo mata yaron ciki a tare da Maanal. Kai ina abinda ma bazai yiwu ba kenan. Ciki fa, tabbas yarinyar nan akwai aramin ciki a jikinta. Sai maganar wancan cikin aryar ya faWo mata a rai, a take taga wautarta a wancan lokacin, to yama akai ta zurma da wuri daga ganin yarinyar na amai, yanzu kam gashi babu wani signing na ciwo a tare da ita amma wlhy gaba Waya alamomin yarinyar ya mata na mai ciki.....
Gaisuwar da suke mata ta katse mata tunaninta. Da yar ta iya amsawa tana tsare AA da shima yay mata wani fresh da shi da ido. Yaron ya ara yau da cikar kamala harda iba. Kaida ka ganshi kasan hankalinsa a kwance yake, yana kuma hutawa da kwasar ganima a jikin mace dai-dai gwargwado. A lallai babbar magana. Ina hankalinta ya tafi har haka ita kuwa. Bata da amsar hakan, dan a yanzun ma dai hankalin nata baya a tare da ita har AA da Maanal Win suka fice abinsu. Sai Saheeba da itama jikinta ke mazarin abinda ta hango a tattare da Maanal Win ta maidota hankalinta ta hanyar faWin,
 Kai amma yarinyar nan fa wlhy kamar mai yaron ciki .
 Taratsatsatsa!!!!!! . Kake jin sautin tarwatsewar abu a asa. Ba komai bane face kofin shayi da Nuratu ta fito da shi a hannu daga kitchen. Dan amshin turaren AA da tajiyo ne ya sata fitowa da sauri sai furicin Saheeba a kunneta babu kuma AA a falon. Muryarta na rawa ta ce,  Ciki kuma! A jikin wa? .
Saheeba ta ce,  A jikin wa kuwa in ba tsinanniyar yarinyar nan ba Maanal. Wlhy ko rantsuwa nayi babu kaffara wannan yarinyar ciki ne da ita ko Mamy? .
Mamy bata iya ta bama Saheeba amsa ba Nuratu dake hawaye ta ce,  Kenan da gaske wancan cikin bana gaskiya bane yarinyar nan is a virgin? .
Saheeba tace,  Tabbas wancan lokaci mun ruWa kammu ne kawai yanzu ne yarinyar nan ke Wauke da ciki na gaske. Maganar budurwa ce kuwa dole shima mu bincika dan akwai amshin gaskiya .
Saheeba ke bayanin amma zuciyar Mamy ce ke duka da arfi, jikin Nuratu kuwa na rawa.....

&&&

Su AA da basu san suna yi ba kuwa tuni sun isa sashen Oum. Itama dai yau kamar hasashen su Saheeban ya buWe mata idanu akan Manaal Win. Dan sai duk kammanin ta suka juye mata na mai yaron ciki. Ko kuwa kwalliyar da tai ne ya canjata zuwa hakan. Duk da bawai Maanal Win tayi zane-zane a fuska bane. Hasalima hoda da kwalli sai lips-gloss ne kawai ta saka.
Komai dai Oum batace akan hakan ba, sai ma gaisuwa da sukayi, dai-dai kuma nan Babban Yaya da Yaya Fawzan suka shigo suma a tare cikin shirin fita. Manaal ta gaishesu suka gaisa da Oum da AA sannan sukai zaman yin breakfast. Yau dai Fawzan bai tsokani AA ba. Hakan yasa Oum da sauran an uwansa fuskantar ransa a Sace yake. Sun tabbatar dai bazai wuce shi da Nibras ba, dan haka cikin hikima irin ta iyayen warai Oum ta shiga yimasa nasiha, ai ko sai gashi kafin su gama su fito harda Wan murmushinsa. Su dukansu sukan shiga damuwa a duk lokacin da suka ga babu fara'a a fuskar fawzan, ba komai yasa haka ba kuma sai sanin shi mutum ne mai saui da yawan fara'a, akan jima baka ga damuwa a tare da shi ba, dan ko abu ya Sata masa rai yakan shanye shi ta yanda da wahala a gane masa kai tsaye.
AA da kansa ya buWema Maanal mota ta shiga, sannan ya zagaya Wayan side Win da driver ya buWe masa shima ya zauna. Yana gama zama ta kwanto jikinsa, kanta a kafaWarsa ta lumshe idanunsa Wan barci ne a cikinsu. Kallonta ya Wanyi, sai kuma a hankali ya kamo hannunta cikin nashi ya rie. ayan hannunsa kuma wayarsa yake dannawa yana son yay kiran RK.
Tafiyar an mintuna ta kawosu MAWAAD COMPANY. Sai Maanal taji tayi kewar wajen sosai. Yanda take kallon ko'ina yasa AA sakin Wan murmushi. asa-asa yace,  Kinyi kewarsa ne? .
 ALLAH sosai ma Besty .
Murmushi ya sake yi, sai kuma ya Wan taSe baki ya yunura ya fita dan har driver ya buWe masa. Zagayawa yay ya buWe ma Maanal, ya duo ya rio hannunta, Wayan kuma ya Wauka handbag Winta ya rie. Tuni masu shigowa suka tsaya kallon gulma, dan haka kawai suka tsargu da boss Win yau tare yake da amarya. Aiko sun gane ma idonsu abinda suke jiran, AA kam da baima san sunayi ba oarin gyarama Maanal mayafinta yake yana kallon ta da murmushi, ita kuma tana masa magana a shagwaSe dan yace mata yau a office Winsa zatai aiki ne, ita kuma tana cewa a'a bata yarda ba ita dai nata zata zauna sai tafi yin aiki da yau. Uhhm babbar magana boss na murmushi available. Wannan shine taken gulma yau a Maawad.
Lokacin da suke shigowa AS da shima ya iso yanzu suka haWu a waje na biye dasu sai driver daya kwaso musu kayayyakinsu. Cike da farin ciki da girmamawa kowa kema Maanal barka da dawowa office. Itako tana amsawa kowa da kulawa da fara'a. Hakan kuma sai yayma kowa daWi dan basuyi zaton haka ba. Jin tarihin alaarta da ogansu yasa suka fahimci hotonta ne a ko'ina na companyn, yanda aka Soye kamaninta ne yasa basu gane ba. Irinsu Zaharadeen kam kunya ce fal a cikinsu da jin shakkar haWuwa da Maanal. Yayinda ammata masu Soyayyar manufa akan boss suke jin kishinta da shakkarta a wani gefen. Dan sun san dai lallai wutsiyar raumi tai nesa da asa. Saboda muhimmancita ga boss mai girma ne warai da gaske da yanzu yake a bayyane gare su.
Har cikin elevator hannunta na rie cikin nasa, amma kasancewar su AS a tare da su ya kama kansa kamar ba shi ba, itama Maanal Win a nutsenta take. Sai da suka fito ne ta saka masa rigimar ita dai office Winta zata. Dole ya haura ya yarda, amma sai taga ya nufi sama inda nashi yake na arshe shi da AS. Zatai magana ya hanata, sai da suka iso taga AS ya buWe office Win jikin na boss Win da ada yake kamar ma'ajiyar wasu muhimman abubuwa yasa Maanal a mamaki. Koda suka shiga sai tai tsaye tana kallon ikon ALLAH, sai kuma ta kalla AA Win dake kallonta yana murmushi.
 Office Win waye? .
 Matar AA Darma mana. Kina tunanin zan barki ki cigaba da zama can ni ina nan? Sannan kema president ce kuma (Chairwoman) a wannan companyn, kina kuma da damar cigaba da kasancewarki a artist dan bazamuyi sakacin rasa gwarzuwarmu ba a wannan fanin. Barka da zuwa sabon office Bestyna .
Rasa ma abin cewa Maanal tayi, sai taji kawai walla ya cika mata idanu. A hankali ta shige jikin AA ta rungumesa tsama ta wani kalar sakar masa kuka. Shima slowly ya lumshe idanunsa tare da rungumeta yana Wan murmushi. SaWaf-saWaf AS ya lallaSa ya koma tare da ja musu ofar gulma da dariya fal cikinsa.
AA cak ya Wauka Maanal har zuwa office chair Winta dake sabuwa fil dan komai na office Win sabone irin na office Winsa, wancan kuma office Win Yaqub aka maida ciki a madadinta. Zama yay a kujerar ya sakata a cinyarsa. Sai da ya Wiba tissue dake a saman desk Win ya share mata hawayen sannan cike da lallashi da soyayya ya ce,  Babyn Oum kwana biyun nan shagwaSa kike jin yimin da yawa. Komai kuka kina son zama rigimammiya. Minene abin kuka anan, companyn ki ne fa, ko office Wina kikace na fito na baki ba da gudu zan fito ina faWin,  An gama Madam ba .
Dariya yanda yay ya bata, sai ta saki murmushi da Wan ja masa hanci ta ce,  Daka zama mijin tace ..
Murmushi yayi mai yatarwa, tare da sumbatar lips Winta ya ce,  Aini mijin kafin tace ne ma. Idan kuma da abinda yafi ma hakan to gaskiya duk ni ne Besty .
Dariya sosai yanzun kam Maanal keyi, shima yana tayata da murmushi. Zata fara masa godiya ya rufe mata baki da nashi. Bata hanashi ba, sai da ta tabbatar ta nuna godiyar tata a haka sannan. Ya rungumeta shima yana sanya mata albarka. Jin yanayinsa na Waukar sabon salo cike da wayo ya zame jikinsa ya bar office Win zuwa nashi shima. Ita ko ya barta da farin ciki tana faman zagaye office Win da kallo komai. Daga arshe tai kiran Ammie a waya tana sanar mata. Ita kanta Ammie sai da taji walla ya taru mata a ido, dan a rayuwa takan ji matsannacin farin ciki idan taji Maanal a farin ciki. Kodan yarinyar ta wahalu a shekarun baya ne fiye da sauran oho. Bayan ta katse kiran su Didi ta kira suma ta gumtsa musu. Suma suka tayata farin ciki sosai....
Aikin dake a companyn sosai yasa babu zama, kowa aiki yake tuuru a tsakanin nan. Ita kanta Maanal yau gaba Waya bata huta ba. Sun shiga meeting har sau kusan huWu kafin break. Sun fito na arshe ne lokacin salla yayi, AA yaja ra'ayinta suka je office Winsa sukai alwala. Sannan suka fito zuwa yin salla. Ana idarwa suka dawo, a hanya ne suka haWu da CFO. Sai tai saurin Wauke kai kamar bata gansu ba. Murmushi Maanal tayi a ranta tace (yaji da shi dai) a fili kam yitai kamar bata ganta ba. Dan taga dama wani Wacin rai da take a wajen meeting. Shi kam AA baima Wauka abinda CFO Win keyi a komai ba. Dan yanda ta iya takunta yasa bai wani fahimci take-takenta ba har yanzu. A office Winsa sukai zaman cin abincin data shiryo musu sukazo da shi. Suna nishaWinsu da soyayyarsu. Bayan sun kammala Maanal Win ya haWe komai waje guda ta koma nata office Win. Bata wani jima da zama ba suka sake fita yin meeting, sai dai yanzu babu AA yana ganawa da bai, AS ne ya zauna a madadinsa. Meeting Win ya jasu lokaci mai tsayi kafin su fito. Dan lokacin ma la'asar tayi........
'




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai ==O_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =-=O_*

*_Typing=_*








*_=؞AJIYA A DUHU....=؞_*




*_Bilyn Abdull ce ><_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ai._

*_My TikTok account =G_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=G<_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama==<<_

*_BOOK 2_*
<'9 9


______________

>q>q Nace ba, na fara saida GUMAMA ta yara data manya mai so yayi magana kafin ta are. Dan na sakata a farashi mai RAHUSA da ARHA, karku damu tana amshi yanda ya kamata=> .



Hhhhh Haba hajjaju ya da fara maida murtanin faWa bayan WASAN bama a farashi ba. Banning number Bilyn Abdull tamkar an kashe MACIJI ne ba'a sare kansa ba wlhy=. Dan ko mutuwa Bilyn Abdull tai in sha ALLAHU ina ji a raina zan cigaba da zama a zukatan masoyana zasuna min addu'ar kwanciya lafiya a kabari. Karki kuskura kice zakiyi wannan wasan, dan wlhy mamaki zan baki keda an jagaliyar taki. Ke reporting kika sa akayi a WhatsApp ni kuma dare zan raba ina reporting naki ga babban sarki. Kinga maimakon Banning a WhatsApp ke a media Win gaba Waya ma UBANGIJINA zai yi banning Winki, (Wayaga ruwa zai arema Wan kada, dama kuma da ruwan muka dogara==>-).

Wannan Bilkisun da kike ganinta ba yalan bace yalle ce, kawai kafin mu sara ne mu sai mun dubi bakin gatari ALLAH wlhy. Ina ara baki shawara karki ce zaki saka Game dani akwai damuwa, ubana har ya rasu albarka yake zuba min, uwata kullum sai tace ALLAH yay miki albarka Bilkisu dan dattijuwar warai ta kullum goshinta na bisa asa tanama UBANGIJI Sujuda. Mijina kam ai duk motsinsa sai ya ce Bilyn Abdull ALLAH yasa ki gama da duniya lafiya, yo an gaya miki a banza nake WaWara shi a littafin>*, gata yake bani iya gata, tsaro iya tsaro, naci shinkafa na kora da ruwan fanfo ga windows Win gidana iska tako ina ko ba'a bamu wutar nepa ba bana damuwa. Idan zai fita yanda nake masa addu'a haka yake min shima kaga shalelen Bilyn sa ALLAH yasa muna jone har a aljanna>>p.

To Ladidi banda kankamba=2 ke wacece da kike tunanin zaki nuna min yatsa ban karya shi ba># ina da waWan nan afofin murhun uku na haye kansu na zauna matsayin tukunya na dafa duk kalar ruwan dana gadama TSAYAWAR ALLAH kenan. To gaskiya ina baki shawara, kawai dai ki daurewa zuciyarki abar kaza cikin gashinta, dan in akace figeta za'ayi wallahi jikinta zai koma ne kamar na BALBELA. Shegen tsuntsu kenan yau iya yau a waje ciki kam ba'a cewa komai. WAJENJI FARI CIKINKI BAI KENAN=.



Nifa a duniya cakwakiya na birgeni kwarai-kwarai da gaske kun ganni nan, ALLAH birgeni take=, idan akai wasa ana gama AJIYA A DUHU zan saki sabon Update na zazzafan littafi mai suna Ladidi a harhaWa>#, alalami Wan albarka, kun san yafi takobi kaifi, balle na Bilyn Abdull har an a lea katanga zanowa yake, gashi baya yafiya dalla-dalla yake cika aikinsa>+.

Bari dai nayi shiru, tsiyar Mamy ma ta ishi al'ummata, ita kuma Sille ya isheta=, wayaga AJIYA A DUHU.

Kai idan akace ar baka za'ai na rantse akku zan koma muku ALLAH dai ya yauta ba shekarar zazzaga bace ta kama=, dan wata tabarmar idan aka zazzageta babu mai sake Wora Wuwawunsa akai saboda azantar da aka zubar a bisanta.

Kudai kuyita salati an uwa karna zare a maimakon labarin na koma muku tatsuniyar gizo-gizo. Dan labarin oi dai baya wuce na gizon Update iya Update =.


>To Kuma su Hailah a dai kiyaye dan mun jima da sanin suna kuma mun san numbers, yanzu komai mai saui ne a buga maka sallama a ofar gida daga ar jagaliyar media ki jawa kanki ai miki tonon lea katanga a gaban Rijalu da matan anguwa, ya barki a gida da tunanin ya killaceki arashin igiya uku a kira shi ace kina ofishin an doka. Banu taci an a ara a yafa kenan, bamu san tushe ba amma muna rawar takaWiWi akan nera biyar-biyar=. Tab Win wayaga goge hadda, kajawa kanka daga karanta HIKAYIYIN su Bilyn Abdull a tuSale ar igiyar auren=.
=ب dama lamarin rijalu yanzu ana basu wuta a sama suna bama Nisa'u a cikin gida, yana araki gaba wlhy galleliya zai santalo, idan dama kuma kina da abokiyar burmi a cikin gidan shike nan ya samu filin shakatawa, yo kunga laifinsa ne, koni na auri mace ta zama ar ARE-ARE (Gayyar SHANU) a media walle na kamata zanen yarbawa zan mata a uwawu= kafin na saita miki hanya zuwa gidan tsoho.>s

To kama kanki wannan kokawar ta GIWAYE ce, ke kunama daga neman suna ko na gwajin harbi karki jama kanki afa ta takeki batare da ansan da ke a cikin URAR YAIN ba. Idan kunne yaji jiki ya tsira. =I=F=H

Dan ni idan na tashi bada gumamar kaya idan ta kama har ZINARI haWawa nake a ciki>*=, yo miye amfaninsa ALLAH na tuba, aryar banzar da wal-wal a kan wuya baya fansata ga walakirin kabari>q. Oh oh faWan matsoraci wai wasan sunuru, idan mace takai mace ta fito a bamu fili dan ALLAH, Bilyn ce fa, jinin Kanawan dabo da katsinawan dikko kunya gareku badai TSORO ba. Idan kin yarda mu fara wannan game Win dan GIRMAN ALLAH gobe naga raddi==H .


Nawa ki Waukesa kamar na taba kasa ne na lashi miyau tushen faWan yara kenan=, koda yake muma yaran ne bamu wuce ehhhhhhhhh= ba, kun dai gane mutane na>*=.


LADIDI BISMILLAH=D> zamu iya fara wasan, ni banda matsala ko ina typing Win zan iya=, yo wani abune ina gama muku posting na koma filin yai=ت, kafin safiya nasan koda na ciyo wuya da DUKA wajen zai huce># sai a cigaba da gashi zuwa yammar washe gari a koma filin dagar, wayaga faWan Kurame, ta AA Darma zan koma, KURMA kuma MAKAHO==>#Ladiyos bismilla=F<==#9&=>v>q>q>q.

Kar wanda yace Bilyn yaya akayi, shi saon yasan inda aka aika shi=, waWanda zasu arSi saon suma sun san nasu ne>q. Idan kuna son kallo ku jira a maido min raddi ai kune an rakkiyata faWan>#>#=M.

Ina sonki masoyana, ALLAH wlhy sai da ku na Bilyn Abdull, Zafafa family na mio muku gaisuwa irin ta girma da mutuntawad'd'd'd'>p>p>p>p==O<

Bala'i page guda ya tafi a banza Ni balki kumuje jan labari, gulmar ta isa haka dare ya fara yi kuma.=)<


____________

......Anan Kaduna kam da yar Ammie ta shawo kan Daddy ya yarda da batun sakawa aima Yazeed addu'a a islamiyyu. Amma da farko yace ta barshi uwar tasa ta ara ji a jikinta. Ammie taita masa magiya da nuna masa ba Hajiya Yaya za'a duba shi Yazeed Win. Dan yaron kirki ne mai hankali da sanin ya kamata. Kodan ibadarsa da ta samu rauni sa tarosa. Sannan halin da yake a cikin ba Hajiya Yayan kawai yake onawa ba har da su suma. Da nasiha da lallashi dai Daddy ya amince. Dan haka Ammie ta fara fitar da kuWinta batare data nema komai a wajen Daddyn ba taba Nene akan a dinga abinci ana sadaka. Suka kuma saka ana sauka a islamiyyun yara. Ta kuma shirya da kanta taje Kano ta amso masa ruwan addu'a a gidan Babban malamin nan....

A lokacin da nan su Ammie keta oarin ganin sun maido Yazeed hayyacinsa da arfin ikon ALLAH a Sangaren mijin sabuwa shirinsa ne ya gama kammala akan Daddy, aiwatarwa kawai zai saka Yazeed ya fara masa. Dan kuwa tun randa abin can ya faru Nazeefa ta kirasu tana kuka ta faWa musu arya da gaskiya. Aiko suka ullaci Ammie harda alwashin yin maganinta itama. Suka kuma sake Wammarar yin sabon shiri akan Yazeed Win. Washe gari Sabuwa tazo ta kawo mata komai da zatai amfani da shi. Ko kallon sashen Hajiya Yaya batai ba balle ta shiga su gaisa. Sai yara taji suna hirar zuwan Sabuwar gidan batare da sun san ma taji ba. Dan yanzu suna aiki da nasihar Ammie basa gaya mata komai daya shafi Yazeed Win ko sun gani...
Aiko komai Nazeefa ta aikata, sai dai anyi rashin sa'a Sakina taga lokacin da take ajiye na sashen Ammie. Dan tsabar munafunci sashen tazo wai bama Ammie haurin abinda ya faru kuskure ne, miye-miye ita ba laifinta bane kaza-kaza.. Ammie bata nuna mata komai tace ta fahimta, sai ma tai mata nasiha akan hakan. Shine a zama ta saaka abu a cikin kujerar ta barbaWa wani a asa. Tana fita Sakina tace Ammie kada ta tashi ta jirata tana zuwa. Zuwa tai ta Wakko kayan shara ta kwashe maganin tas, ta ciro wanda Nazeefa ta saka a cikin kujera. Sosai Ammie tai mamaki ta kuma jinjina al'amarin. Ta kuma yarda su Sabuwa da gaske suke babu wasa a shirin nasu. Ko Daddy Ammie bata gayama abinda ya farun ba kuwa, balle Hajiya Yaya. Ta dai sake dagewa da addu'a ta kuma gargaWi su Waleed suma. Kai daga arshe ma ta saka suka dawo sashen ta da kwana suka baro nasu, dan a wannan halin tako ina Nazeefa zata iya Sullo musu. Aiko Ammie tayi farar dabara, dan kuwa a randa tasa su Hameed suka dawo sashen nata har su Amaal data zo gidan na dariya a daren suma Baban Nazeefar ya aiko abinda za'a sakama yaran. Dan ya fahimci aikin zaima Yazeed yawa sai ya haWa da su Waleed Win....

Hajiya Basariyya dai banda son ina aka tsaya ina aka kwana babu abinda ta saka a gaba. Ta kowane Sangare kuma tai samun damar shiga jikin Hajiya Yayan ko Ammien balle taji. Abin na ona mata rai sai take ganin sun haWe mata kai ne kawai. Gashi Daddy ma yai bata fuskar yimasa batun Yazeed Win nan ma. Dan zuwa yanzu dai bisa dagewar Ammie ya haura sun koma raba kwana. Daga ita har Hajiya Yayan suna zuwa turakarsa kuma yana cin abincinsu. Basariyyar ce ma ke zumuWin hakan, ita ko Hajiya Yaya ta kanta take, al'amarin Yazeed ya maidata shiru-shiru ga wata rama da tayi alamar abin na cimata zuciya bana wasa ba. Dan da gaske kuwa lamarin na girgiza mata zuciya, kuma Sabuwa tafi kowa bata mamaki a cikin al'amarin. Ga iyayensu sunce babu ruwansu, sanda suka ulla zancen yaran ai basu sani ba batun aure kawai sukazo musu da shi. Musamman ma babansu yafi Waukar zafi, dan har tina mata batun Maanal yayi da yanda ta katsatstsare ta dinga aibanta yarinyar da mahaifiyarta. Sai gashi yanzu Ammien ce dai tsaye a al'amarin Wan nata da ta hana ya auri arta...
Ji Hajiya Yaya tai abubuwan sun mata yawa. Kamar tana jin nauyin Ammie kuma a asan ranta. Amma dai a zahiri bata nuna ba, ba kuma ta furta ba. Sai dai duk shawarar da Ammie ke bata akana al'amarin Yazeed yi take yi. Yayinda Hajiya Basariyya ke bata mamaki.. Duk da kai-kawo gulma da Hajiya Basariyya keyi hankalinta kuma na'a kan Huznah ne, tama Daddy magana akan rashin jin Huznah Win ya nuna mata ta shiga hankalinta ta kama kanta, idan ba haka ba kuma zatasha mamaki. Da yake yanzu tana tsoron komawa gidan Kawu Manu sai tai shiru, sai dai abin na damunta a rai matua, musamman daya kasance Maman Yaseerah ta mata bayanin komai har wayar da suka dinga yi da Huznah kwanaki ta kuma daina jinta ma gaba Waya......

___________&

KANO.

Anan Kano kuwa abu biyu ne ke shirin faruwa a Sangare biyu. Bangaren Huznah mahaifin Sageer yace ya barta taje ganin gida dan a tunaninsu Hajiya Basariyya ta risina yanzu zata kama kanta akan al'amarin auren yaran. Yazeed dai zuciyarsa bata so hakan ba. Amma bazai iya jayayya da

Please Login or Register in order to submit comment