Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta fito kamar zata tashi sama. Kai tsaye sashen Yazeed Win ta nufa, tana tura ™ofar kuwa ta buWe. Ta wani bugata da iya ™arfinta ta shiga falon. Turus taja ta tsaya hakama ´a´anta da suka biyota ganin Yazeed dur™ushe a ™asa yayi kneeling yana bama Nazeefa da tai wani zaman ™asaita ha™uri. Itako sai danna waya take tana taunar cingum kamar ma bata san da shi ba. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un.
       Sarai Nazeefa taji shigowarsu amma sai ta watsar da su kamar bataji ba, sai ma cike da rashin mutunci ta dakama Yazeed tsawa.  Dalla malam yimin shiru, shashasha kawai dabai san ciwon kansa ba. Kai ko kunya bakaji ba zagam-zagam ka tafi gaida ubanka sai kace wani uban kirki. To wlhy ka jama kanka yau sai kaji a jikinka a gidan nan. Dalla tashi ka mana shara kana ganin waje duk datti .
      Jiki Yazeed har rawa yake ya mi™e kuwa. Ko kallon su Hajiya Yaya baiyi ba ya nufi inda suke ajiye kayan shara ya Wibo...........
'þ

    Tofa Hajiya Yaya da alama anzo dai-dai wajen>ØqÝ.




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ´ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =ØÞ=ØOÞ_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ø-Þ=ØOÞ_*

*_Typing=ØòÜ_*








*_=ØžÜAJIYA A DUHU....=ØžÜ_*




*_Bilyn Abdull ce >ØÝ<Øûß_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ØGÜ_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ØGÜ<Øûß_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=ØÞ=ØÞ<ØÃß<ØÃß_

*_BOOK 2_*
<ØÝþ–'9þã 6þã


______________


.......Muryar Hajiya Yaya na rawa ta ce,  Yazeed! .
    Yanzun ma baiko kalleta ba sharar sa ya fara ma. Ta ™ara kiranshi cikin tsawa. Ko gezau baiyi ba. Dariya Nazeefa ta shiga tuntsurawa. Sai kuma ta wani mi™e cike da gadara da raini taje gaban Hajiya Yaya ta tsaya, kallon sama da ™asa tai mata fuskarta da murmushin ™ularwa ta ce,.  Kima daina wahal da kanki, dan in dutsen arfa zaki hau kiyi ihu bazai taSa ya jiki ba. Dan yanzu shi Win ba naki bane, nawa ne nan, dama kin rainar min shine Hajiya Sadiyya .
    Ta kira ainahin sunan Hajiya Yaya.
Hannu Hajiya Yaya data gama kaiwa wuya ta Waga ta Wauke fuskar Nazeefa da mari. Marin daya farfaWo da sauran ´a´anta da sukai sumar tsaye tunda akace yayansu yay shara. Gigitaccen ihu Nazeefa ta fasa da kiran sunan Yazeed. Bawan ALLAH tamkar ™yaftawar ido har yazo inda suke. Yay ™o™arin kama Nazeefa yana tambayar miya sameta? HankaWashi tai baya ya tafi taga-taga zai faWi saboda a bazata ta turesan. Ta kallesa hannunta ri™e da kuncinta Wayan ta nuna Hajiya Yaya da yatsarta manuniya.   Wannan jakar ce ta mareni, kuma wlhy idan baka rama min ba sai na tafi gidanmu yau....
     Ai baki ma Nazeefa bata gama rufewa ba Yazeed ya zabura tare da Waga hannu zai sauke ma Hajiya Yaya a fuska. Ammie da ihun Nazeefa ya sata nufo sashen saboda sashen su Yazeed Win shine kusa da nata, duk tana iya jiyo hayaniyar tasu caraf ta ri™e hannun Yazeed Win. ALLAH sarki Hajiya Yaya harta rufe idanu tana jiran saukar marin Wanta a fuskarta=Ø%Þ. Abinda zai baka mamaki suma sauran yaran kowa ya kasa yun™urin komai sai idanu kawai suka rufe dan suma su Sabuwa ba ™yalesu sukai ba=ØÞ=ØMÜ.
      Kai Ammie ta shiga girgiza masa hawaye cike da idannunta. Muryarta na rawa ta ce,  Karka sake ka taSa wannan gangancin Yazeed. Komu da muke matan uba bama fatan ALLAH ya jarabceka da aikata hakan a kammu balle ita. Yazeed bakai data haifa ba, ko mu da muke ™ar™ashin miji Waya bazamu so taSa kwatanta haka ba gareta kodan shekarun da ALLAH ya bata a kanmu. Haba Yazeed Mamma ce fa...
     ALLAH sarki, a mamakin kowa sai Yazeed ya risinar da kansa a hankali. Itama Ammie sai ta sakar masa hannunsa. Sum-sum ya wuce yabar wajen kansa a ™asa ya koma ya Wauka tsintsiyar daya yarda ya cigaba da shararsa. Ko kaWan ba haka Basariyya dake laSe jikin window tana le™e taso ba. Sai taji wani irin haushi da takaicin Ammie ya sake kamata. Cikin ™us-™us tace,  Munafuka ta hanamu kallon show. Ai mu irin wannan wasan muke so .
     Ko kallon Nazeefa dake cika tana batsewa Ammie batai ba. Sai ma hannun Hajiya Yaya ta kama. Cike da lallashi da kwantar da hankali ta ce,  Yaya kiyi ha™uri muje .
      ALLAH sarki rayuwa, Hajiya Yaya ko musu bataima Ammie ba. Ta sake kallon inda taga Hajiya Basariyya dake laSe tun Wazun ta janye idanun ta dake cike da hawaye. Suma yaran Ammie tace,  Ku wuce muje . Suma babu wanda yay musu. Har falo Ammie takai Hajiya Yaya, ta taimaka mata ta zauna sannan ta dubi yaran ta ce,  Ku bani ruwa mai sanyi .
    Amrah ce dake hawaye taje ta Wauka mata. Koda ta kawo Ammie ta buWe ruwan Hajiya Yaya ta ba, nanma bata musa ba ta amsa ta sha, dan ji take tamkar zuciyarta zata fashe mata a cikin ™irji. Sosai tasha ruwan, dan Wan kaWan ta rage. Kamar dama ruwan take jira tasha kawai ta saki kuka. Yaran duk sunyo kanta a zabure zasuyi magana Ammie tai musu alamar suyi shiru. Duk komawa sukai suka zauna, sai da Hajiya Yaya tai kuka sosai sannan Ammie ta ciri tissue ta bata ta kuma sake bata ruwan tasha. Bayan wasu mintuna ta sake natsawa Ammie ta fuskanceta.
       Yaya kuka ba shine mafita ba, na barki kiyisa ne dan ki samu nauyin zuciyarki ya ragu. Kiyi ha™uri idan na shiga hurumin daba nawa ba. Amma Yazeed ba kuka ko biyema yarinyar nan ai rikici al'amarinsu ke bu™ata ba. Hasalima Wauke idanu daga garesu shine yafi alkairi, idan ba haka ba komai zai iya faruwa, saboda Yazeed baya a cikin hayyacinsa gaba Waya. Yanzu shi yana a wani matsayine da baya banbance fari da ba™i sai wanda yarinyar nan ta nuna masa kawai. To idan muka ce ta ™arfin tsiya zamu sakashi ya gane akwai babban matsala, dan maimakon ya gane Win sai ya sake rikice mana ne kawai, idanunsa su sake makancewa daga ganinmu. Dan haka dole zamuyi ha™uri da kauda kai na wani Wan lokaci, mu shanye zafi da radaWin da muke ji akan wannan sabon yanayin nashi tunda mun san bayin kansa bane. Ita kanta yarinyar mu barta ta rin™a jin tamakar ta gama samun dukkan nasarar da take bu™ata sai mu samu damar gayama ALLAH damuwar ya warware mana ita cikin sau™i kuma. Amma tankawa da nuna damuwar kai tsaye a yanzu tamkar sake zaburar da ita ne ta cigaba da sabon shiri a kansa, shi kuma dama illar sihiri Waura wani aikin akan wani, yakan sa asha wahala sosai kafin a raba mutum da shi. Wannan shine mataki na farko da zai taimaka mana. Mataki na biyu addu'a, Yaya Addu'a Yazeed yake bu™ata daga garemu baki Waya. Kuma taki ita ce mafi ™ololuwar daraja a gareshi, itace kuma tamkar yankan wu™a. Kasancewar ta a hakan kuma bazai samu ba sai kin daure kin sanyaya zuciyarki, kin yafe ma Yazeed kurakuransa. Ki rage barci, ki tashi cikin dare ki gayama ALLAH damuwar ki masa kuka ki masa bagiya shi mai ji ne mai gani, kuma shine ke raba abinda duk duniya babu mai kwatantawa. Yaya da zakiji wahalhalun da na fuskanta a rayuwata data zuri'ata da kince wannan na Yazeed ba komai bane ba. Amma wlhy ban taSa zuwa gaban wani na du™a nace ya taimakeni da garin magani ba. UBANGIJINA na fuskanta, shi kaWai na amince zai yaye min damuwar da ™uncin. Na ajiye maganar barci gefe, na sadaukar da rabinýÿÿÿ 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~ nema na a sada™a, na maida harshena da laSSana a ambaton UBANGIJI ne a koda yaushe. Na rungumi ™ishirwa da yunwa a kowane yini. Na sakama zuciyata jarumta da tunatar da kaina akwai fa wanda suka fini shiga ™uncin rayuwar, akwai wanda idan zanga halin da suke a ciki nawa ba komai bane ba. Na dinga tuna ANNABAWAN ALLAH ma an jarabcesu. SAHABBAN MANZON ALLAH sun sha gwagwarmaya da jarabawoyi kala-kala. Amma da sukai ha™uri wace irin riba ce basu samu ba. ˜arshen dai wahala da faWi tashin bawa shine ya samu makoma mai ™yau ta aljanna. To su tun ma suna duniya akama mafiya yawansu albishir da aljannar, sakamakon ayyukansu na alkairi da sadaukarwar ya™i a bayan MANZON ALLAH. Wannan abubuwan sun ™arfafani matu™a, na kuma saka yarana suma suka dage, dan nasan yanda tasirin addu'ar uwa take akan Wa haka addu'ar yara nada tasiri matu™a. Dan haka Yaya ki jure, ki gwada ki gani in sha ALLAHU zakiyi dariya nan bada jimawa ba, al'amarin Yazeed zai zama tamkar labari ne. Muma kuma ba zama zamuyi ba in sha ALLAHU. ALLAH ya baki ha™uri ya sanyaya ranki. ta juya ga yaran suma da duk suka nutsu suna saurarenta.
        Kuma ina muku nasiha da ku kauda kanku akan al'amarin Yayanku, komi zaku gani tsakaninsa da matarsa dan ALLAH ku daina zuwa kuna faWawa mahaifiyarku. Ba wannan Yazeed ke bu™ata ba, addu'a yake bu™ata, idan ba haka ba maimakon mu tsamoshi a wannan masifar sai dai mu sake bada hanyar sakashi a cikin wani. Kunga dai abinda yaso faruwa. Da taci nasara ya mari mahaifiyarku kunga ya sake shiga wata masifar ne ai ko. Ku kwantar da hankalinku mu haWu mu tayashi da addu'a, sadaka, komai zai wuce .
     Daga haka Ammie ta mi™e abinta. Harta kusa kaiwa ™ofa Amrah dake kuka sosai ta ce,  Ammie! .
    Tsayawa Ammie tayi, tare da juyowa tana kallon ta, sai kawai Amrah ta taso da gudu ta rungumeta tana sake fashewa da kuka da faWin,  Mun gode Ammie, mun gode, in sha ALLAHU ke ´ar aljanna ce. Dama nace ke mai ™aunarmu ce da zuciya Waya amma ba'a fahimtata.....
     Murmushi Ammie tayi, tare da Wagota, cikin katseta ta ce,  Amrah ya isa haka kinji, mu dukanmu in sha ALLAHU ´an aljanna ne. Kuma ba fahimtarki ne ba'ayi ba. Kowace rayuwa da nata ™alubale ne kinji .
        Amrah zata sake magana Ammie ta hanata, sai ma share mata hawaye datai tas sannan ta maidata ta zaunar ta fice...

   &Baki Hajiya Basariyya ta ™yaSe. Tare da faWin,  Kai wannan kilakakkiyar mata anyi munafuka. Ita adole gata ALLAH. Yannn! yannnn! yannnn! Tana wani zabga wa'azi. Sai dai kuma a gayama wasu amma wlhy bamu ba. Ubanwa ye zai yarda wani kin tsaya a addu'a ne da azumi da mima tace. Waye wawa an gama tsaface mana miji, da samarin ´a´anmu sun aure ´a´anki .
    Haka dai ta gama surutanta sai kuma ta gyara yanayinta ta nufi cikin falon Hajiya Yayan a Wan rikice. Har wani neman yin tuntuSe take zata faWi. Tadai dafe kujera tana kaiwa zaune kusa da kujerar da Hajiya Yaya ke zaune. Sudai kallonta suke kawai. Cike da makirci ta fara faWin,  Mun shiga uku, ina wanka yanzu Jannah ke sanar min abinda ke faruwa. Kai wannan yarinya anyi ibilishiya, ita yanzu dan bata da mutunci sai ta saka Yazeed ya mareki, kai ALLAH wadan naka dai ya lalace. Amma gaskiya dai ya kamata a kira Sabuwa a gaya mata wannan Wanyan aiki tazo tai mata faWa dan ba halin arzi™i bane ba. Yanzu haka ™awayen banza ne suka Worata a wannan hanyar mara Sullewa. Yo mara Sullewa mana kasa Wa ya mari suruka ina arzi™i. Ita bata tunanin zata haifa tunda ga cikin nan a gabanta itama za'ai mata wataran. Ai ni yaran nan baku ™yauta min ba da baku haWu kun lakaWama shegiya duka ba, har sauran ´an uwanku duk basai ku kira ba damu mu haWu mu ci ubanta ai daWi gidan yawan kenan dama ko .
     Amrah da surutun ke ™onama zuciya ta ce,  Ai hakan baida amfani Ummi. ALLAH kawai ya shiryeta. Jarabawace watarana sai labari.
    Kasare Hajiya Basariyya tai tana kallonta, ta zata wani zai sake magana ta samu point, sai taga kowa bai tanka ba. Hajiya Yaya ma mi™ewa tai abinta ta nufi bedroom. Sai suma yaran suka fara mi™ewa.. ganin fa zataji kunya sai itama ta mi™e tana faWin,  To ALLAH dai ya ™yauta. ALLAH kuma ya kiyaye gaba iyakarta kenan . Daga haka ta fito tana tsine musu a zuciya. Ganin nan babu nasara sai ta nufi sashen Ammie, Sakina da Waleed kawai ta samu, sukace mata Ammie na sashen Daddy. Nan ma ta fito cike da ba™in ciki, amma sai itama ta nufi sashen Daddy Win duk da kuwa Wazun taje ya korota..........
'þ

        >Ø#ÝItafa Hajiya Basariyya tafi dacewa da haihuwar Saheeba. Kai ALLAH ya rabamu da munafunci gaskiya9&þ.




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ´ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =ØÞ=ØOÞ_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ø-Þ=ØOÞ_*

*_Typing=ØòÜ_*








*_=ØžÜAJIYA A DUHU....=ØžÜ_*




*_Bilyn Abdull ce >ØÝ<Øûß_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ØGÜ_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ØGÜ<Øûß_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=ØÞ=ØÞ<ØÃß<ØÃß_

*_BOOK 2_*
<ØÝþ–'9þã 7þã


______________


.........Maanal na kwance barcin wuya ya Wauketa dan oga da kansa ne ya gama wajigata. Itako sarkin raki tasha kuka har ta godema ALLAH. Sam ta kasa sabawa, gabanta har faWuwa yake ya nuna bu™atarsa a gareta. Zata biye masa a shan minti amma da anzo fagen fama ta fara kuka da ro™o. Shi ko ya zama kurma ya zama makaho har sai ya samu yanda yake so dan bai san WanWani haukaci ba bai kuma san ha™uri ba. Kwana biyun nan har ´ar rama ta fara. Ko kuma ta gudu sashen Oum sai yata zarya ko Oum Win ta korosu sannan. Gaba Waya ta ™agara weekend Win nan ta ™are, idan aka koma aiki ta samu sau™insa ai tunda da rana babu dama.
     Oum data fahimci matsalar Maanal dan ramar da yarinyar ta fara ta fara tsaya mata a rai sai ta shiga haWa abubuwa, ta kuma amso wasu hannun Hajiya Shuwa. Itama ta fuskanci irin wannan yanayin a hannun Abah, dan shima akwai fitina kamar AA Win, kai bama su kaWai ba kusan duk mazan family Win Darma haka suke sai dai wani yafi wani. Gasu kuma ALLAH ya jarabcesu da son zama da mata Wai-Wai, shiyasa matan ke jigatuwa a hannunsu kafin su saba..
     Kiran da Oum tama Maanal Win a waya ne ya farkar da ita, dan AA ya fita shi da Yaya Fawzan shiyyasa sai ita kaWai. Muryarta kawai Oum Win taji ta fahimci mike faruwa. Dan dama tana anan sashen suna hirarsu AA yay kiranta a waya ta kawo masa wai fruits dan shi yana sashen Abah suna meeting shi da su babban Yaya. To daga kai fruits Win ne fa ya samu ya matseta a sashen sai da ya sauke damuwarsa sannan yay shirin fita da zasuyi da Yaya Fawzan Win. Ita kuma wahala ta hanata tashi dan barci ne ya Wauketa sama-sama ma taji fitarsa. Cike da tausayi Oum ta girgiza kai, sai kuma ta ce,  Barcin yamma kike Baby? .
      Cikin sanyin murya Maanal ta ce,  Eh Oum, amma na ma tashi gani nan zuwa sashen.
       Okay sai kinzo .
Oum ta faWa tana yanke kiran. Itama Maanal tashi tai ta shiga bayi ta gyara jikinta yanda ya kamata, koda ta fito gashinta ta busar ta shirya cikin atamfa doguwar riga tai sallar la'asar da ake kira sannan ta gyara gadon da suka yamutsa ta fita. Ta nufi sashen Oum motar Momyn Nibras ke shigowa gidan. Maanal bata tsaya ba tai shigewarta, dan yanzu kusan kullum Momyn Nibras Win sai tazo gidan. Jiya da yamma har sabuwar rigima suka tafka da Mamy.
        Wani haWaWWen gashin nama mai ruwa-ruwa Oum ta bama Manaal taci ta ™oshi, sannan ta bata abubuwa na musamman data haWasu da kanta kuma ita tasan sirrinsu dan sune take amfani da su. Har sai da Maanal taji kamar zatai amai sannan ta ™yaleta. Daga haka suka cigaba da hirarsu. Su AA basu dawo gidan ba sai bayan sallar isha'i. Anan suka yada zango sashen Oum sukai dinner aka Wora da hira, hirar gaba Waya akan yanda bikin Fawzan zata kasance ne dan shi aka fara shirye-shirye, amma suna saka rana a haWa dana Babban Yaya, sai dai ba'a yanke hukunci ba sai gobe idan ALLAH ya kaimu su Baba Sardauna zasuje Katsina domin ganawa da dangin mahaifin su Ameerah.
     Koda AA yace Maanal tazo su tafi catai ita anan zata kwana. Shiru kawai yay yana kallon ta, Oum kuma ta™i saka musu baki. Yanda AA ya tsaya yana kallonta mi Yaya Fawzan zai yi inba dariya ba. Harda ´ar wa™arsa ta neman tsokana. Aiko AA ya wuce ya tafi kawai ransa a Sace. Babban Yaya daya bisa da kallon ™asan ido ya Wan murmusa a zuciyarsa. A zahiri kam fuskarsa babu alamar wasa ya kalla Maanal da itama ta kumbura baki ta kwanta a cikin kujera. A dake yace,  Lilly! .
     Amsawa tai tare da tashi zaune.
   Tashi kibi mijinki kinji, sai da safe .
Ji Maanal tai kamar ta fashe da kuka. Amma bazata iya ma Babban Yaya musu ba. Haka ta mi™e tai musu sallama ta tafi. Babban Yaya ya bita da kallon tausayi. Dan a ransa kawai yaji cewa ga abinda takema gudun. Cike da sha™iyanci Yaya Fawzan da baya iya shiru shi ya kai bakinsa saitin kunnen Babban Yaya ya ce,  Idan baka saita fitinannen ™aninka Win nan ba watarana ma nan Lilly zata dawo gaba Waya dan zugeta sanyi da kaina .
      Fillo Babban Yaya ya Wauka zai buga masa. Da gudu ya tashi ya fice yana dariya da faWin,  Oum goodnight  .
      Oum ta ce,  ALLAH ya tashemu lafiya.
    Shima Babban Yaya mi™ewa yay ya mata sallama. Oum ta amsa masa da kulawa shima, ta musu addu'a da sanya albarka.
      Koda ya fito sai yaci karo da Saheeba tsaye a ™ofar sashensu tana jiransa. Tamkar bai ganta ba ya Wauke kansa. Da sauri tasha gabansa ta dur™usa. Tare da fashewa da kuma tana ro™onsa yayi ha™uri ya yafe mata koma wane laifi ne yake ganin tayi, wlhy bazata sake ba dan ALLAH yayi ha™uri ya barta ta dawo sashenta. A da™ile ya kalleta ya watsar, sai kuma yay wucewarsa batare dako tanka mata yayi ba ya shige ciki ya maida ™ofa ya kulle...
     Kuka mai tsuma zuciya da ruhi Saheeba ta saki. Wlhy ta gaji da zaman sashen Mamy bazata iya ba. Dan duk daWin wani waje naka wajen daban ne. Ga Mamy da saka aikin tsiya. Haka zatai zaune saboda ™afarta ba gama ™wari tai ba taita sakata Safa da marwa tsakanin upstairs da downstairs. Wai sai tace bata gamsuwa da aikin su Haule ita tai mata da kanta, Nuratu kuwa lafkewa take ita adole bata da lafiya. Gaba Waya ta maidata wata ´ar aikinta ma. Ga kewar mijinta da bu™atarsa ya riga ya saba mata da fitinarsa. Ga kewar ´a´anta dako kallonta basayi gaba Waya sun koma sashen Oum ko tunawa da zamanta a gidan basayi. Ga jiya mamanta tace mata ta sanya ido akan Babban Yaya dan tasan mike faruwa tsakaninsa da ´ar Hajiya Shuwa. Wannan magana ma tafi komai Waga mata hankali. Dan a duniyar nan babu abinda ta tsana irin kishiya. Kai itafa ko ™awarta akama kishiya ta daina ™awance da ™awar kenan. Shiyyasa ta shirya zuwa ta bashi ha™uri dan gara ta dawo kusa da mijinta in ma nesa da shi da take ne ya sashi fara kallon wasu matan. Tun Wazun take dakon fitowarsa daga sashen Oum. Dan ita Nuratu yau taje gida amso musu wasu kayayyaki da mamansu ta aiko da su..
     Ta jima a wajen tana kuka. Kafin ta tashi ta koma sashe Mamy. Ta buWe Wakin da take zaune ta shiga, waya ta Wauka tai kiran Mamanta tana mata kuka ta zayyane mata komai daya faru. Ran Maman ya sake Saci, amma ta kwantar mata da hankali akan ta ™yalesa indai sukai amfani da wannan kayan data turo duk wani girman kansa zai saukane. Wannan ya sake Saheeba jin sanyi a ranta, har tai shirin barci ta kwanta....

_______&

      A Sangaren Maanal kuwa koda ta shigo sashen nasu ta samu AA ya haye sama abinsa, har yama kashe wutar ko'ina sai amfani tai da fitilar wayarta. Tana shigowa bedroom Win yana fitowa daga bathroom, bathrobe ce a jikinsa alamar wanka yayo. Kallo Waya yay mata ya Wauke kansa dan harga ALLAH yaji haushi. Itama sai ta Wauke nata tare da Wan murguWa baki ta wuce closet tana ™un™uni. (Haka kawai sai na zauna ka kashe ni. Sam babu tausayi a al'amarin ka. Yo in haka auren yake banga abin cewa akwai daWi ba. Tsabar jaraba sam bana son naga mun kasance mu biyu kawai a waje tunda nasan ™arshen zancen. ALLAH in zan dawo sashen nan gabana gabana har faWuwa yake yi. Abu dare da safiya, yammaci da rana idan kana gida ma ba hutu.....) Haka dai taketa masifarta a rai idonta har yana cika da ™walla. Wai a hakan ma maganin nan na sit bath da Hajiya Shuwa ta bata yana matu™ar taimaka mata ne. Koda ta fito har ya gama nashi shirin yana zaune a cikin sofa ya Wakko laptop yana kunnawa. Gefe Waya takardu ne sai kwalin fresh milk da kofi. Šauke kanta tai tayi shirinta. Tana gamawa tai shafa'i da wutri ta haye gado ya kwanta. Idanu AA ya Wan Waga ya kalleta, sai kuma ya cije lips ya cigaba da aikinsa.
     Tun fa yana aikin da marmari har yaji ina bashi yiwuwa. Tattare komai yay ya ajiye, ya tashi ya kashe fitilar Wakin ma gaba Waya dan dama mara haske sosai ce ke a kunne. Maanal datai barci cike da farin cikin fushin nasa dan tasan ko dai yaya ne ta samu sau™i kawai ta farka a rikice jin ya nutsata cikin jikinsa. Muryarta na rawa ta buWe baki zatai magana, ai bai bari a ta gama fita ba ya rufe shi ruff da nashi. Bore taso fara masa ya nuna mata ™arfin ba Waya bane, wayon ma kuma ba Waya ba, dan sai da yasan duk hanyar da ya bi wajen lankwasar mata da jiki ta fara amsar sa™onsa. Sai da tafiya taje gaSar tayar mata da hankali ta sanya masa kuka. Baiko saurareta ba sai da ya samu yanda yake so. Daga ™arshe ya koma lallashinta da mata wayon daya saba. Sai ga hajjajunku an lafe a jikin AA ana sauke ajiyar zuciya.....

       Na gabannin asuba kam da ya zame masa jiki kuka ta saka masa bana wasa ba, dole ya ha™ura ya ™yaleta. Koda ya fita salla kafin su dawo haka ta daure ta tashi ta hau gyaran gidan, harta sakko kitchen ta fara ™o™arin haWa breakfast sai gashi ya shigo. ˜in yarda tai ta kallesa, a haka ta gaishesa ita a dole tana fushi. Shi sai ma ta bashi dariya. Ya rungumeta yana murmushi da faWin,  Haba Besty munyi faWa ne wai? .
      Baki ta tura gaba, idannunta na tara ™walla ta ce,  Eh munyi, kuma kada ka sake kulani tunda baka tausayi na. Ni wlhy sashen Oum zan koma kafin ka kasheni.
     Sosai dariya tazoma AA wuya. Amma ya danne da ™yar, a ransa ko ayyanawa yake (Inda ana mutuwa Besty da ba'a haifomu ba ai. Kedai kin cika raki ne kawai da tsoro. Sai kuma yanayin jikinki da sai dai nace Alhmdllh) a fili kam

Please Login or Register in order to submit comment