Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kuma ta kashe masa ido Waya asa-asa,...........
'




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai ==O_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =-=O_*
*_Typing=_*































!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~











*_=؞AJIYA A DUHU....=؞_*




*_Bilyn Abdull ce ><_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ai._

*_My TikTok account =G_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=G<_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama==<<_

*_BOOK 2_*
<'6 0


______________


......... Ka cinye wannan zangon, kaine gwarzon shekara yawawa na duniya my bestie . Ta faWa tana haWe yatsunta babba da manuniya>.
 Kin fini yau ai Matar AA .
Ya faWa cike da kasalar jiki data zuciya. Tare da kamo hannunta ya kunce agogon data saka ya saka mata wani mai shegen yau dake tare da abin hannu sun sha stones farare sai yalli suke, kaida da gani kasan ba normal stones bane ba. Baki ta saki kawai tana kallon hannun nata, sai kuma ta kallesa idannunta na ciko da walla. Tana motsa lips Winta da nufin yin magana yayma bakinsa alamar zipping. Dai-dai nan akai knocking glass Win motar. A hankali ya furzar da numfashi tare da cirar tissue ya mia mata sannan ya gyara zamansa ya sauke glass Win. Yaya Fawzan ne, cike da shaiyanci ya duo saitin kunnen AA yace,  Babu dai wajen canja sabuwar alwala anan a dinga tunawa ehe .
Rasama abin cewa AA yayi, sai kawai ya cije lips ya buWe motar ya fito hannunsa rie da bag Winta. Itama Maanal fita tayi tacan. Kallon bag Win Fawzan yay cike da tsokana, sai kuma ya wani rie haSa tare da faWin,  Ni dai ka rufa min asiri karka cinye min anwa ita kaWai garan mace. Yau zan maka addu'a Abah ya baka ita mu huta dai kodan Baby .
Karaf a kunnen Maanal data matso domin amsar bag Winta a hannunsa, ai da sauri tai oarin juyawa AA daya Wan harari Yaya Fawzan ya riota. Bata juyo ba, shima baiyi magana ba ya saka mata bag Win kawai a hannu ya saketa. Kamar yaftawar ido tabar wajen. Dariya Fawzan yayi kawai.....

Anyi sallar idi bayan khuWuba mai ratsa zuciya. An kuma sha addu'oi sosai. Koda aka idar Wai-Wai ahalin Darma suka dawo inda motocinsu suke. Salim ya fiddo Camara Winsa yace sai anyi hotuna. Babu wanda ya musa dan kowa yasanSalim mayen iya Waukar hoto ne. Tun ma Uncle Mahmud na masa faWa harya haura ya saya masa camara ya kuma saka shi yay training class akan hakan. Tsaf ya saita camara Win ya ajiye shima ya dawo cikinsu akai hoton. Sunyi kamar biyar sannan suka shige motoci idan anje gida sai a cigaba. An dai yi waWan nan Winne a filin idi domin tarihi...
Yanzu kam babu wanda ya shiga motar AA, dan Mamy ma bata fargaba Nurry ta afka motar Babban Yaya. Ganin haka sai Najma ta shiga ta Yaya Fawzan daketa mata gargaWi da ido. Aiko suna shiga abinka da gilashi mai duhu AA ya wani jawo Maanal ya rungume tsam, dan Wazun yana sassautawa ne saboda alwala. Sai kuma ya Wagota ya manne lips Winsu waje guda ya shiga bata zazzafar sumbata mai tsayawa a ahon zuciya. Sai da yaga yana neman sakin layi jikinsa kuma na neman canja yanayi sannan ya saketa. Sam kasa haWa ido Manaal tayi da shi har ya tada motar yabi bayan sauran. Shima bai sake cemata komai ba har suka iso gida. Anan compound aka yada zango, hotuna aka fara Wauka kamar babu gobe. Maanal nata dojewa kar suyi daga ita sai AA, sai dai hakan bai yiwu mata ba, dan an gama Waukarsu ita da shi da Oum, Oum ta juya zata bar wajen saboda magana da Babban Yaya ke mata itama Maanal ta yunura zata gudu AA ya rio hannunta, kanta ta juyo kawai a hanka ta kallesa shima yana kallon nata kawai Salim ya Wauka itt. Aiko hoton yayi masifar yau. Ya juyo da ita tazo dab da shi kanta a asa yana kallonta nan ma Salim ya sake Wauka. AA ya ranwafo sai tin kunenta zai mata magana nan ma aka Wauka. Matuar yau hotunan nan sunyi. Takaici kamar Mamy zata haWiyi zuciya ta mutu. Kowa fuskarsa da farin ciki itako tata sai bain rai. Ko hotunan ba kowanne ta shiga ba, ta koma gefe ta zauna tana ta sauke ajiyar zuciya. Koda ta turo Nuratu su Wauka da AA Salim na shirin Waukar hoton dan wulaanci AA ya juya baya yana amsa waya sai bayansa da Nuratun aka Wauka. Bai kuma tsaya ba yay gaba. Nurry ta bishi da kallo idannunta na ciko wa da hawaye. Sai kuma ya juya tana kallon Mamy. Wani irin daWi Nibras taji da hakan ta faru, duk da zuciyarta kamar ga kama da wuta akan hoton AA da Maanal. Tana can tana kishi mara amfani Fawzan na nan yana Waukar nasa da Najma. aukar hoton data ja hankalin Abah da Oum kansu. Dan kai tsaye suka fahimci akwai wani abu a tsakanin yaran. Wani kalar daWi Abah yaji, sai yaji kamar ya tashi ya goya Fawzan. Oum ma jitai hawayen daWi na ciko mata idanu, koba komai Finally shima Fawzan Winta zai samu mai share hawayensa. Mamy kam bain zuciya da sakama AA da Maanal ido datai yasa bama ta fahimci na Fawzan da Najma Win ba sam.
Fara shigowar motocin bai yasa hotunan sake Waukar armashi. Dama gidan Darma a ranar salla matattarar bai ce sosai. Isowar su Didi Shahidah ya saka Maanal kwasa a guje ta rungumeta. Dan bata sanar mata zasu zo ba. Tuni Barru da Haneef sun rungumeta suma Haneef harda kukansa dan yana bala'in son Maanal. Uncle Sadeeq kam sai suka bashi dariya. Dan da yar suka bari Maanal tazo ta gaidashi da masa sannu da zuwa.
Cikin ananin lokaci gidan ya tara mutane. Tuni an gama shirya abinci a garden kamar yanda akeyi duk shekara. Can aka Wunguma cin abinci. Manaal dake manne da Didi duk sanda ta Wago sai sun haWa ido da AA. Dan cin abincin sashin maza daban na mata daban. Anci ansha an godema UBANGIJI. Bai suka cigaba da zuwa, Maanal ta gaisa da Ammie ta video call, ta kuma kira Daddy shima tai masa barka da salla. Da Nene da duka kawunan su aan Nene. Sai Didi Maanal itama da suka jima suna hira dan Wakin Oum suka shige ita da Didi sukai hirarsu ta yaushe gamo. Sai ga kiran su Aneesa suma. Nan ma sun sha hira sosai. Bata sake ganin AA ba tunda suka shigo. Sai bayan sallar la'asar da su Didi suka tafi tai kira Mah-mah ta kano (Nasan kun gane Maman su Oum kuma tasu RK=) harda Abbah suka gaisa da su Yaya da aunty Rufaidah da amaryar RK Nuwaira. Shima RK Win ya amsa suka gaisa cikin girmama juna. Hakan yayama Mah-mah daWi ta dinga sakama Maanal albarka ita da Abbah. Maanal ta dinga amsawa a kunyace. Daga nan Baba Sardauna ta kira, shima suka gaida harda Ummah, su Uncle Mahmud, Hassan, Hussain duk suna nan tare da matansu suma duk suka amsa suka gaisa. Sosai abinda tai Win yay musu daWi, dan su Saheeba basu taSa Waga waya sun kira wani a cikinsu ba, sai dai in Kanon sukaje ko su sunzo Abujan. Itako Maanal a wajen Najma duk ta amshi numbers Winsu. Daga nan Baba ta kira. Wato mahaifin Abah shima ta gaisheshi shi da Mamma matarsa, nan ma ta gaisa da su Uncle Najeeb da matansu. Kowa sai saka mata albarka yake. Tana yankewa ta kira Gwaggo Khadijah, mahaifiyar su Nuwaira kenan, baiwar ALLAHr nan kamar ta zuo Maanal ta wayar ta goyata dan farin cikin wannan girmamawa datai mata. Itama ayanta na gidan suka gaisa. Hajiya Majdiya ce arshe. Ita kam ai tamkar uwa take, nan fa ta fara mata hira tana sanar mata ta shirya salla da kwana uku zatazo Abuja da kayan gyara dan sai ta gyarata tsaf kafin tarewa. Kunya duk ta ishi Maanal. Suna yin sallama ta fara neman layin AA, ganin har biyar ta wuce a tunaninta ma baya gidan. A mamakinta sai taji karar wayar a cikin Wakin, da sauri ta juya bayanta sai ganinsa tai tsaye a bakin ofa ya wani harWe hannaye a irji ya jingina da bango ya zuba mata idanu. Sosai ta waro nata idanun waje dan sai kamar taji tsoro, harga ALLAH bata san ya shigo Wakin ba balle sanin tun yaushe yake a wajen.
Ganin yanda ta daburce sai yay murmushi, cike da basarwa ya iso yana faWin,  sarkin tsiro .
Cikin tura baki ta ce,  ALLAH ka bani tsoro fa. Babu yau irin haka kaWan ya rage na fasa ihu ALLAH .
Kusa da ita ya zauna ya jawota jikinsa ya rungume. Cikin magana asa-asa ya ce,  Sorry bazan sake ba. kanta ta jinjina masa. Ya Wagota yana kallonta cikin ido gira a Wage.  Kina missing Wina ne? .
 Bance ba .
Ta faWa tana kauda kai gefe.
 Uhyimm! To miyasa ake kirana? Bayan ba'a taSa ba! .
 Ni bakai zan kira ba, kuskure aka samu .
Kwanciya yay ya Waura kansa a cinyarta, hannayensa harWe a irjinsa yana kallon fuskarta cike da shaui ya ce,  Ba yau arya fa, gashi nan idanunki sun nuna kina kewar Wan saurayinki .
Murmushi tayi tana kauda kanta gefe. Yasa hannu ya dawo da fuskar ya hanata hakan. Dole ta haura ta tsaya. Bai saki fuskarta ba sai ma murza babban yatsarsa daya cigaba da yi a hankali kamar mai share mata hawaye, yana kallonta da wani irin sanyin yanayi ya cigaba da magana a hankali.  Ina can ina barci sai mafarkinki nake yi, da yar na daure na fara zuwa sallar la'asar amma nazo ban ganki ba. Da yar Oum da taga na damu taji tausayina tace min kina nan .
Samun kanta tai da Waura nata hannun itama akan lallausar sumarsa data sha gyara, yanda ta tura yatsunta cikin sumar yasa AA lunshe idanunsa a hankali yana sauke ajiyar zuciya. Sai kuma ya buWe idanunsa slowly ya ce,  Thanks You .
 For what? .
Ta faWa a hankali.
 Everything Babie .
Ya bata amsa cike da raWa yana lumshe idanun da buWewa a lokaci guda.  Kin kira dukkan ahalina kin gaishesu, ke ta dabance a rayuwata Manaal .
 Oh ahalinka ne kai kaWai? .
 No sorry ahalinmu .
Murmushi tayi, sai kuma tace  Nima ai Ammie da Daddy da Nene sunce ka kirasu ka gaishesu tun Wazun .
Murmushi kawai yayi, cikin son kauda zancen ya ce,  Ina son mu Wan fita yawon salla fa .
an jimmm tai sai kuma ta ce,  Yaushe? .
 Yanzu idan anyi magrib. Sonai tun la'asar ma, amma ba damuwa zuwa bayan magrib Win ma yayi .
 Amma kai zaka gayama Oum? .
 Babu damuwa. Sarkin kunya.
Yay magana yana Wan jan lips Winta masu taushi da santsi..........
'




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai ==O_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =-=O_*
*_Typing=_*








*_=؞AJIYA A DUHU....=؞_*




*_Bilyn Abdull ce ><_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ai._

*_My TikTok account =G_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=G<_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama==<<_

*_BOOK 2_*
<'6 1


______________


........A falo kam a kusan dai-dai lokacin ne Ameeran Hajiya Shuwa ke shigowa gidan. Rie take da hannun ar gidan yayanta Ameer sai aramin basket mai yau Wauke da yawawan bowl a cikinsa. Mutanene sosai a gidan, dan haka kanta a asa take gaida duk wanda ta gamu da shi harta isa sashen Oum. Anan Win ma dai da mutanen, haka ta daure ta shiga ciki bakinta da addu'a. Dai-dai tana saka kai ciki shi kuma babban yaya ke fitowa hannunsa rie da waya yana magana. Sai kawai sukaci karo dan su duka hankalinsu baya a gabansu. Cikin sauri tai asa zata tallabe basket Win shima ya duo zai tallabosa batare dama yaga wacece ba. Wani kalar bugar hancinsa mayataccen amshin turarenta yayi, ya wani irin zua ya lumshe idanunsa irin na AA. Ita Win ma dai nasan amshin ne ya wani kalar ratsata. Sai da taja numfashi kamar mai asthma ta haWiye. A tare suka Wago, yana oarin ce mata sorry itama tana oarin cemasa sai kowa yay shiru. Sai kuma ita ta saki murmushi da faWin,  Lah Babban Yaya ashe kaine. Good evening fatan anyi salla lafiya .
Sosai wani abu mai girma ya tsargama babban Yaya, kasancewar sa ba gwanin murmushi ba shi sai ya tsareta da idanu kawai. Muryarsa a asa ya furta,  Ameerah kece haka? .
Murmushi tayi tana mai duar da kanta cike da kunya. Shima sai ya wani lumshe idanu ya buWe kamar mai shirin suma. Sai kuma ya bata hanya yana faWin,  Kin dawo lafiya ya karatu? .
 Alhamdullahi Yaya an kammala.
 Masha ALLAH, ALLAH ya sanya albarka sai aure ko? .
Kalmar ta suSuto masa batare daya shirya hakan ba. oye fuska Ameera tayi cike da kunya ta ce,  Yaya ba yanzu ba .
Murmushi yayi da Wan taSe baki ya ce,  Idan mun yarda mu yayye kenan. Oya shiga Oum Win na ciki .
Ai da sauri Ameerah ta shige. Dan harga ALLAH kallon da baban yaya ke mata ba aramin rikita mata lissafi yay ba yau Win nan. Oum na ganinta ta fara murna da mata oyoyo, ALLAH sarki Oum uwa maba da mama kenan ita kowa nata ne, shiyyasa da wahala kaji mutum yace baya sonta. Rungumeta Ameerah tayi cike da farin cikin ganinta, dan itama tayi missing Win Oum sosai. Dai-dai nan Maanal da AA suka fito daga bedroom Win Oum. Ameerah ta Wan kafe Maanal da kallo, sai kuma ta juya tana kallon Oum idanu a zare ta ce,  Oum Maanal ko? .
Oum na dariya ta Waga mata kai. Cikin wani kalar farin ciki Ameerah ta juyo tana sake kallon Maanal, dan tasan labarinta sosai a wajen Oum. Ta ce,  Woow Oum yayyawa da ita . Sai kawai taje ta rungume Maanal Win tana faWin,  My twin sister nayi farin cikin ganinki .
Murmushi Maanal tayi kaWan duk da bata santa ba, suna haWa ido da AA ya Wauke kansa. Ameerah data Wago itama sai ta kalla AA Win.  Oh Yaya AA shine koka faWa min Bestynka ta dawo, bayan ranar har gaisheka nai ta WhatsApp .
Hararrata ya Wanyi ya raSasu zai wuce. Ameerah bata damu ba dan tasan halin kayanta. Har cikin rai Waukar su AA take kamar Yaya Ameer, suma kuma suna mata gata irin ta yayu da anwa. AA Win ne ma dai bai cika sakewa ba. Kuma tunda ta fahimci halinsa kenan bata wani damuwa da wani Waure-Wauren fuskarsa ko rashin yawan magana. Oum ce taima Maanal bayanin Ameerah, dan ranar data fara ganin Hajiya Shuwa a gidan ta bata labarinsu kaf. Oum nace mata su Najma ma nan cike da farin ciki taja hannun Maanal suka nufi garden dan su Najma nacan. Aiko suma su Najma na hango Ameerah suka taso a guje suna ihun murna dan abokiyar wasansu ce idan sunzo hutu. Nanfa hira ta Salle dan Ameerah babu ruwanta.....

_________

Washe garin salla AA ya damu Abah da maganar Yaya Fawzan da Najma. Mamaki ne ya kama Abah sosai, amma sai murmushi yake na farin ciki.
 Naji daWin wannan al'amari warai da gaske Ajwaad. Kuma ina sha ALLAHU bazayi asa a gwiwa ba a yau Win nan zan kira Baba na sanar masa. Idan so samu ne a satin nan akai kuWi a haWa bikin da naka ma. Dan na jima da fahimtar Fawzan na buatar ara aure .
Murmushi AA yayi shima, ya ce,  ALLAH ya tabbatar Abah, kaga shike nan ma an huta ta arasa karatun a Wakinta .
 Sosai kuwa haka za'ai in sha ALLAHU, in ma zai yi hakuri sai a Waura kawai idan ta kammala jarabawar tunda wata Waya ne sai ta tare. Kaima kuma dama ina nemanka akan naka auren da yarinyar nan Nuratu .
A take fuskar AA ta canja. Abah na lura da shi yay Wan murmushin manya. Kafin ma yace wani abu AA ya fara magana murya a cinkushe.
 Abah wai maganar yarinyar nan baza'a barshi bane. Nifa ko aunar ganinta banayi a gidan nan balle kallonta a wani matsayi mai kusanci dani. Yarinyar nan bata da tarbiyya sam, sannan rawar kanta yayi yawa. Haba mace babu nutsuwa ai ba mace bace. Dan ALLAH Abah ni dai ka rufa min asiri ka rushe maganar nan matata ta isheni wlhy .
Sosai abin ya ba Abah dariya, dan kamar fa AA zai masa kuka. Amma dai ya danne cike da kulawa ya ce,  Karkace haka Ajwaad koba komai ar uwarka ce ita. Sannan bamu san inda rana zata faWi ba nan gaba ALLAH ya jarabceka da sonta. Kuma kaga an riga an tsaida magana da iyayenta bai kamata mu zama ananun mutane ba ai ko .
Sosai zuciya ta tokare maoshin AA. Da kyar ya iya furta,  Shike nan Abah, amma dan ALLAH ba yanzu ba, a Wan bani lokaci idan na shirya da kaina zan maka magana .
an jimmm Abah yayi na tunani, sai kuma ya jinjina kansa,  Okay ba damuwa, amma ina son ka kira Baba kai masa bayani da kanka, dan gaskiya bansan yanda zan tunkaresa ba. Tunda na hannun damarsa ne kai nasan zai saurareka .
 In sha ALLAHU zamma je Kanongobe .
Nanma dariya sai da ta kusa kufcema Abah, ya ta dai danne da yar.  Okay ALLAH ya kaimu, sai batun Maanal, zata koma gidan Shahidah...
 Saboda mi? .
 Saboda Oum Winku ta nema alfarmar hakan, wai zasu mata ko gyaran jiki na amare kasan dai mata.
Sam AA baiso hakan ba, amma har gaban abada bazai iya musu da Oum ba. Dan haka yace,  Shike nan Abah. Dama akwai kaya da suka iso na lefenta, suna hannun Babban Yaya. Amma da zai yiwu ba sai an kaisu ko'ina ba, kawai a ajiye mata Abah .
 Masha ALLAH, ALLAH yay maka albarka Ajwaad. Hakan yayi sosai, tunda ankai wancan na wajen Rafeeq kada mutane suga kamar wata fariyya ce. Amma in aka ajiye mata an uwanta kawai suzo su gani ya wadatar.
 Nima abinda nayi tunani kenan .
Albarka sosai Abah ya dinga saka masa, daga haka suka cigaba da hirarsu....

WASHE GARI

Da safe AA ya wuce Kano, lokacin Maanal ma na barci ko sallama basuyi ba. Kai rabon daya samu zama da ita tun daren salla da suka fita yawo sai 12 suka dawo. Jiya ita da su Oum da yaran duka a gidan Shahidah suka yini sai dare suka dawo. Yau kuma gashi zai wuce kano tana barci. Ashe Oum ta shirya masa, dan sun gama tsara komai ita da Hajiya Shuwa, dama Maanal ba gidan Didi Shahidah zata zauna ba, nan gidan Hajiya Shuwa ne. Oum ta Soye hakan ne dan kar ma AA yace zai dinga zuwa gidan wajenta ya Sata musu aiki. Aiko a ranar da yamma Oum ta amshe wayar Maanal aka kaita gidan Hajiya Shuwa babu wanda ya sani hatta da Abah. An kuma gargaWi Ameera. Gaba Waya sai Maanal taji ta damu batai sallama da AA ba. Amma dai ta dake ko'a fuska bata nunama Oum komai ba.

A ranar AA bai dawo ba sai washe gari, yanata baza idon ganin Maanal shiru. Da ga arshe dai ya daure ya tambayi Oum tace ba Abah ya gaya masa zataje gidan Shahidah gyaran jiki ba. Kasa cewa komai AA yayi, dan Oum ta wuce gaban ka-ce-na-ce a wajensa. Duk kuma yanda tayi dai-dai ne. Aiko bai ara magana ba bawan ALLAH, sai ma ya tattara ya koma aiki. Maanal kuma ya saka aka ara rubuta mata sabon hutu bayan wanda suka sha tun daga dawowa Chaina.
Mamy ma dai bata ganin Maanal a gidan, bata tambaya ba amma abun naci mata zuciya. Gefe shirye-shiryen bikin da suke ya Wauke mata hankali. A haka aka ci kwanaki sati Waya. Saura sati Waya biki kenan. Da yamma babu zato suka samu bauncin Baba Sardauna tare da Uncle Mahmoud da yay masa rakkiya. Saheeba ce ta shiga tana faWa ma Mamy zuwansu. A take fuskar Mamy ta canja, cikin taSe baki ta ce,  Uwar mi kuma akayi to? .
 Waya sammusu Mamy, kin dai san in dai kaga tsohon nan to ba alkairi ba ne .
Kafin Mamy ta bada amsa kira ya shigo mata waya, Abah ne kuwa, tana Wagawa yace tazo ga Baba. Kafin tace wani abu ya yanke. Kwafa tayi mai arfi, kafin ta mie tana tsinema Darma Family gaba Waya. Hijjab ta saka sannan ta nufi sashen Abah Win hannunta Wauke da basket na abinci data saka Haule ta haWa mata. (Munafukai) Ta faWa a zuciyarta ganin Oum zaune kusa da Baba fuskokinsu cike da farin ciki, dakewa tai itama ta awata tata fuskar da fara'a. Cikin girmamawa ta gaishe da Baba, ya amsa mata da kulawa kamar yanda ya saba. Sai ta koma tsokanar Uncle Mahmoud irin wasan anin miji. Shiko yana ramawa. Haka dai aka gaisa cikin farin ciki kamar babu komai a zukata..
Bayan su Baba sunci abinci sun huta bayan sallar isha'i akai zaman meeting. Baba da kansa yay masu bayani cewar sun shiryama Ajwaad da Maanal bikin tarewa. Sannan batun Nuratu ga yanda suka tsara saboda abinda ya dinga faruwa a tsakanin Maanal da Nuratun da azumin nan. Dan haka yana roonsu su basu haWin kai ayi komai a tashi lafiya, su kumayi fatan zuwan na Nuratun itama da kamar yau ne da an kammala ginin da za'a sakata ciki, saboda haWasu waje guda bazai haifar da Wa mai ido ba..........
'




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai ==O_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =-=O_*
*_Typing=_*








*_=؞AJIYA A DUHU....=؞_*




*_Bilyn Abdull ce ><_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ai._

*_My TikTok account =G_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=G<_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama==<<_

*_BOOK 2_*
<'6 2


______________


........Babu wanda yay musu akan hakan, tunda dai agaban idon kowa komai ya dinga faruwa. AA sai wani munafukin murmushi yake a kaikaice. Mamy na lura da shi sai ko ta ara ulawa. Amma dai ta dake yanda kowa yay addu'a itama tayi. A zuciya kuwa kaf family Win Darma sai da ta tsine musu yau, a ganinta munafunci ne kawai. Da yar ta iya rie kanta aka tashi a wannan zama. Ko ganin hanya batayi sosai ta nufi sashenta, tana shiga sai ga Maman Saheeba ta kirata. Kamar bazata Wauka ba tadai daure ta Wauka Win, ko sallamarta Maman Saheeba bata amsa ba

Please Login or Register in order to submit comment