Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zai san su wanene ku marasa hankali kawai tunda ubansa yau ya sani. Kuma sai dai ku koma ku Wakko Nuratu wlhy bazan koma ba . Daga haka ta jawo kwalin tissue dake a table ta fara goge ma Mamy jinin daya wanke mata fuska har ya fara ji™a gaban rigarta. Ashe rauni taji a goshi da haSarta sai gefen idon dama. Haule ta aika ta kawo mata first ald box tai mata Wan abinda zata iya ta saka mata audiga da bandage dan a samu jinin ya tsaya kafin dai safiya...
      Dai-dai nan su Saheeba suka dawo Wauke da Nuratu, a falo suka ci karo da wata cousin sister Winsu Mamy. Motse-motse ya sata fitowa. Da mamaki take duban Maman Saheeba da Saheebar sai Haule data fito da kayan da aka gama gogema Mamy jini. Sai kuma ta kalla wanda suka Wako da alamu suka nuna kamar bata numfashi.
         Subahanallahi. Nuratu kuma? Nana daga ina haka? .
     Hawaye Maman Saheeba ta share, tana kaiwa zaune kusa da Nuratu da suka shinfiWar anan falon, zatai magana caraf Saheeba ta karSe.  Aunty Mariya yanzu drivern gidansu ya kawota, wai ta matsa ya kawota nan shine ta suma a hanya. To ya kirani a waya da wayarta na fito sai ga Mama itama shine muka shigo da ita .
        Matar da yake akwai kwakwazo ta ce,  Innalillahi... Amma miyasa Hajiya Turai zata barta ta fito a wannan tsohon daren? Koda motar gida ce ai akwai haWari. Haule kawo ruwa .
     Da sauri Haule ta wuce kitchen, babu jimawa ta dawo da gorar ruwa masu sanyi a hannu. Saheeba ce ta amsa ta shafama Nuratu. Amma ko gezau, sai da Aunty Mariya nan ta bata shawarar a watsa mata da ™arfi sannan Saheeba ta zuba da yawa a hannun ta ta watsa mata. Aiko wani irin nannauyan numfashi ta ja mai ™arfi sai kuma ta sake komawa lagaf. Hankalinsu ne ya ™ara tashi. Saheeba ta ce,  Kodai za'a duba Rafeeq ne .
      Da sauri Mamansu dake sharar hawaye ta ce,  ALLAH ya kiyaye, jini Fateema bazai taSa min yarinya ba wlhy .
       Rasama abin faWa kowa yayi suka sake watsa mata ruwan mai yawa sai gashi ta sake farfaWowa. Kuka ta fashe da shi tana wani irin zaburowa zata tashi Maman ta maidata, zatai magana nan ma ta rufe mata baki.  Basai kince komai ba dan ALLAH Nuratu, kiyi shiru baki da lafiya . Kuka ta sake fashe wa da shi mai ™arfi, wannan kuka ne ya farkar da mutane da yawa duk suka shiga fitowa suma. Nan fa aka zagaye Nuratu.
    Caraf wata dattijuwar mata ta ce,  Kai yarinyar nan ba lafiya ba tanada iska. ai jin wannan batu sai su Maman Saheeba suka la™e, nan fa kowa ya shiga mata tofi, wani ma babu abinda yake karantawa motsa bakin kawai yake yi ya tofa yawu hankalinsa kwance>Ψ#έ.........
'ώ
     




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ΄ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =Ψή=ΨOή_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ψ-ή=ΨOή_*
*_Typing=Ψςά_*








*_=؞άAJIYA A DUHU....=؞ά_*




*_Bilyn Abdull ce >Ψέ<Ψϋί_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ΨGά_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ΨGά<Ψϋί_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=Ψή=Ψή<ΨΓί<ΨΓί_

*_BOOK 2_*
<Ψέώ–'7ώγ 6ώγ


______________


.........Ganin hankalinsu ya raja'a akan Nuratu Haule ta zame jikinta ta fita. ˜asan bene ta ma™ale tai kiran Sille. Bugu biyu ya Wauka, yanda taji muryarsa kuma ya tabbatar mata da wata macen yake tare. Kishi ne ya turnu™eta, amma tasan ko giyar wake tasha bata isa yin magana ba, kaWan daga aikinsa yasa taje har gida yay mata dukan tsiya. Sai kawai ta fara masa bayani cikin rawar murya..
       Dear ya kamata ka baro Lagos Win nan tunda ka gama aikin daya kaika ka dawo Abuja, dan abubuwa nata faruwa. Kaga dai anci biki an gama yau ango ya shiga Waki ga Nuratu can taje ta jiyoma kanta abinda ya dame ta. Hakama Hajiya Kamila kaca-kaca suka shigo da ita cikin jini, ban sani ba ko itama daga sashen AA Win ne oho. Dan Mamar Saheeba da Saheebar sun kima ™arya.
        Naji .
   Ya faWa a ta™aice yana wani shiii da baki na iskanci ya yanke wayar. Du™ewa Haule tai a wajan ta sanya kuka......

   __________&

          Iskar sanyin asuba ce ta farfaWo da AA, dan yana kaiwa border shima ya sume. A hankali ya shiga buWe idanunsa da suka masa wani irin nauyi na masifa. Bishi-bishi ya ke kallon Maanal, sai kuma a hankali ta fito masa a cikin ido. Gabansa ne ya faWi, ya zabura duk da bashi da wani ™arfi ya matsa daga jikinta. Hannu ya kai ya kunna lamp Win dake side drawer, kafin ya kai yatsarsa sai tin hancinta amma babu numfashi, zuciyarsa ta shiga tsitstsinkewa da rarrabewa, gefen wuyanta ya maida ya taSa jijiyar wajan, nan ma babu motsi. Ji yay kamar shima zai ™ara sumewa. Sai ya Wora kunensa a saitin zuciyarta... Bugun da tashi zuciyar take ai tamkar zata faso ™irjinta ta fito a yanzu. A karo na farko ya yun™ura zai tashi, amma hakan ya gagara saboda wani irin Waurewa tamau da cikinsa yay masa. Ga jiri yana ji ga ciwon kai mai tsannanin gaske da bai taSa fuskanta a rayuwarsa ba. Kan ya dafe da hannu Waya, Wayan na ri™e da cikinsa. Ba irin ciwon cikin jiya bane ba, yanzu ji yake tamkar an ajiye masa dutse ne. Sai da yaja fin minti biyu kafin ya sake yin™urawa cike da ™arfin hali da jarumta. Aiko ji yay kamar ya fasa ihu dan azaba, amma ina bazai iya zama yana kallon Maanal a haka ba. Da ™yar ya mi™e a galabaice ya nufi bayi, ruwa masu zafi ya daidaita ya sakarma kansa na shower. Yafi mintuna biyar a haka sannan yay wanka yay na tsarki cikin ™arfin hali ya fito yana dafe da cikin nasa, dan ko iya mi™ewa da ™yau baya yi ma. Ga idanunsa kamar zasu faWo idan ya buWe saboda ciwon kai. Bashi da kaya a Wakin, sai dai in wanda ya cire zai maida. Ba kuma zai iya haka ba. Haka ya daure ya fita cikin haWa hanya ya koma Wakinsa, jallabiya kawai ya Wakko ya dawo. Yana ™o™arin zama dan ya Wago Maanal duk da shi yasan da wahala ya iya hakan saboda cikinsa yaga wayarsa na haske. Kamar zai share sai kuma ya tuna Rafeeq yace zai kirashi da asuba. Da ™yar ya iya kai hannu ya Wauka, Rafeeq Win ne kuwa.  Šagawa yay batare da yay magana ba, daga can RK ya ce,  Ajwaad! .
      ˜asa magana AA yayi, sai da ™yar ya ce,  Uhmm .
      Babu dai wata matsala ko? .
   Nan ma ya daWe kafin ya iya furta,  Akwai, bata numfashi sam. Nima kaina da cikina na ciw....
     Ya kasa ™arasawa saboda kansa dake kamar ana bugawa da wani ™arfe.
         Wannan sakamakon dama shi nake tsoratar maka tun jiya. Yanzu dai bara muyi salla gani nan zuwa gidan .
      Uhmm .
   Kawai yace ya kife wayar batare daya yanke kiran ba, sai RK Winne ya yanke daga can. Duk yanda yake tunanin taimakawa Maanal bazai iya ba, ga salla ana ™o™arin shiga. Kuma har cikin ransa bazai iya kiran kowa ba. Dama ace cikin ΄an uwanta akwai wani ko Amaal zai iya sawa tazo ta taimaka mata. Baya son wasa da salla, dan haka ya tashi ya gabatar da ita a zaune. Yana zaune ya jingina da gadon idanunsa a lumshe sai dai bai rufesu ba duka yana Wan kallon Maanal kiran RK ya sake shigowa wayar. Hannu kawai ya kai ya Wauka, yana Wagawa RK ya ce,  Zaka iya buWe ™ofar? .
      Ko sakkowa bazan iya ba .
   Okay ina zuwa, bari na samo keys wajen Aunty. Ka Wan daure kaWan saka mata kaya masu kauri, dan zamu shigo ne koda Aunty haka .
          No! Rafeeq kar kai min haka Please  .
       Dole ne ayi hakan Ajwaad, dole ne laifin da kowa ke kallonka da shi na tsawon shekaru ya shafe a yau....
    Kafin AA Win ya sake magana ma RK ya yanke wayar. Idanunsa ya lumshe tare da cije lips da ™arfi. Fahimtar babu wani isasshen lokaci ya sashi mikewa cike da ™arfin hali, closet Winta ya nufa, ya samo riga mai kauri sai dai ba wadda zata dameta ba ya fito. Sai da ya Wan zauna kansa ya lafa kafin ya iya saka mata rigar da ™yar, ya tattare gashinta dake a baje ya tufke waje guda. Bargon ya sake ja ya rufa mata ya maida hannunsa a goshinsa ya dafe kansa yana kallonta da idanunsa da suka canja launi gaba Waya....

      &Kai tsaye RK sashen Oum ya nufa. ˜ofar a buWe take, dan haka ya shiga kawai. Babu kowa a falon ™asan amma yana jiyo motsin su Mah-mah dake a bedrooms Win. Šan jimmm yay na tunanin wazai samu, sai Umma ta faWo masa, tunda koba komai a yanzu tamkar itace uwa a family Win kasancewarta matar Baba Sardauna dake matsayin uba. Wayarsa ya ciro a aljihu yay kiran layinta. Sai da ta kusa tsinkewa ta Wauka, gaisheta yay, a Wan rikice ta amsa tana tambayarsa lafiya dai ko kira da asuba yace ba komai gashi a falo ne...
     Baima gama sauke wayar ba ™ofar bedroom Win tsakkiya ta buWe. Umma ta fito sanye da zabgegen hijjabi idonta akan RK. Yanda take sauri kamar hijjabin zai taWeta ta faWi ya sashi saurin tararta yana faWin,  Umma relax ba wani abu bane ba fa .
        Ka tayar min da hankali Rafeeq mike faruwa? .
      Hannunta ya ri™o ya ce,  Kwantar da hankalinki. Nace babu komai fa. Dama su Ajwaad ne ke bu™atar taimako, dan akwai matsala. Yanzu haka ma nace ya buWan ™ofa ga doctor nan zata zo amma bazai iya sakkowa daga sama ba dan shima bashi da lafiya. Ita kuma ta suma .
      Yanda RK yay maganar kansa a ™asa yasa Umma tsohuwar arzi™i ta fahimci komai, sai dai kuma zuciyarta ta shiga wasiwasi. Amma batace komai ba tace kawai  Muje .
       Kansa ya jinjina mata, sai kuma yace,  Bara na amsa key wajen Aunty ya kulle ne . Zama Umma tayi, shi kuma ya haura sama. Kai tsaye bedroom Win Oum yay knocking, Hajiya Basariyya tazo ta buWe. Ganin shine sai tai wani shock.  Rafeeq lafiya kuwa? .
        Lafiya lau Aunty, zan amsa key Win sashen Ajwaad ne .
      Key! Wani abu ya faru ne? .
  Kafin ya bata amsa Oum tazo wajen jin an ambaci sunan AA. Ganin Rafeeq kuma sai ya sake rikita ta. Ta ce,  Majdiya bashi hanya ya shigo . Shiga RK yayi, Oum da duk take a rikice tace,  Rafeeq miya faru da su Ajwaad Win ake neman key? .
         Babu abinda ya faru Aunty ku kwantar da hankalinku. Ya kulle ™ofar ne kuma bazai iya sakkowa ya buWe ba. Shi da Maanal Win kuma duk suna bu™atar taimako .
     Daga Hajiya Majdiya har Oum shiru sukai suna kallon RK cike da nazari, sai kuma suka kalla juna. Oum ce tai ™arfin halin faWin,  Bara na Wauka maka .
      Hajiya Majdiya kuwa sai ta jeho masa tambaya.  Rafeeq mike damun su? .
       Kafin ya bata amsa nan ma Oum ta dawo, key Win ta mi™a masa. Sai kawai ya juya ya fice dan ana kiran wayarsa ya kuma san doctor ce. Yana gama sakkowa Umma dake falo na jiransa ta mi™e, a tare suka fito, Umma ta nufi sashen AA shi kuma ya nufi motar Doctor dan ya faWama maigadi daman ya buWe mata. Tana hangosa itama ta fito. Mace ce babba dan zata iya kaiwa ma sa'ar su Oum, ya gaidata da girmamawa sannan suma suka nufi sashen AA Win da har Umma ta buWe ta shige.
        A falo suka samu Umma tsaye, Doctor Ru™ayya ta gaida Umma cike da girmamawa, itama ta amsa da kulawa tana mata godiyar tasota da akai da sassafe haka. Dan gari ya fara haske zuwa yanzu. Wayar AA RK ya sake kira, yana Wagawa ya ce,  Gani tare da Umma da Doctor. Ka koma wani Wakin zan sameka su sai su dubata .
         Uhmm .
   AA ya faWa a ™asan ma™oshi. Har ya yun™ura zai mi™e sai kuma ya Wan matsa ya sumbaci goshin Maanal da lips Winta. Murya a sha™e ya furta,  I'm sorry Bestie. Please for give me. You bloomed in my childhood, and you rule in my forever, my sweet Everbloom. ALLAH yay miki albarka. Yay miki sakamako da mukullin aljanna, ya shayar dake farin ciki na har abada fiye da wanda kika shayar da ni a daren jiya. ALLAH ya hanani ikon munana miki har abada . Ya sake sumbatar lips nata a hankali sannan ya mi™e da ™yar. Fita yay yana waiwayenta, shi kaWai yasan irin nauyin da yake ji zuciyarsa ta masa. Sosai yake jin haushin kansa. Šakinsa ya buWe ya shiga, dai-dai nan su RK ke haurowa, sun kuma ji ™arar rufe ™ofar da yayi. Sai duk suka fahimci shine, dan haka RK ya nufi can yana nuna musu Wakin kusa dana AA Win.  Inaga tana nan Umma ku shiga. Bara na ganshi shima .
     Can Win suka shiga, shi kuma yay knocking Wakin AA, fin sakan biyar kafin ya tura ya shiga. Wutar Wakin da AA bai kunna ba ya kunna. Can ya hangosa a saman gado ya dun™ule waje Waya. Can Win ya ™arasa, batare da yay magana ba ya zauna a kusa da shi. Hannunsa ya Wauke a hankali daga saman cikinsa daya ri™e, ya maye gurbinsa da nashi ya Wan danna wajen. Ai da ™arfi AA ya wani cije lips yana sake matse idanunsa dan azaba.
      I'm sorry .
   RK ya faWa a hankali. Kansa ya jinjina masa kawai, sai da ya™i buWe ido ya kallesa. RK ya Wan girgiza kai da sake faWin,  Kanka na ciwo. Kuma da alama akwai zazzaSi tare da kai .
    Shi dai AA bai ce komai ba, shima RK bai damu ba. Sai ma wayarsa daya zaro a aljihu ya shiga kiran wayar Oum. Bugu biyu kuwa ta Waga. A ta™aice ya ce,  Please Aunty zamu samu ruwan lemon tsami da lipton? .
        Cikin sanyin murya mai nuna damuwa Oum ta ce,  Za'a samu Rafeeq yaya jikin nasu? .
      Alhamdullah da sau™i karfa ki damu. A Wan haWa da shayi mai kauri sosai cikin yaran nan wani ya kawo min .........
'ώ




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ΄ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =Ψή=ΨOή_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ψ-ή=ΨOή_*
*_Typing=Ψςά_*








*_=؞άAJIYA A DUHU....=؞ά_*




*_Bilyn Abdull ce >Ψέ<Ψϋί_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ΨGά_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ΨGά<Ψϋί_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=Ψή=Ψή<ΨΓί<ΨΓί_

*_BOOK 2_*
<Ψέώ–'7ώγ 7ώγ


______________


.........Yana ajiye wayar ya tashi ya fara buWe kit Win daya shigo da shi, wanda Doctor ce tazo masa da shi dan daya kirata ya sanar mata dukkan abinda yake bu™ata. Drip ya fito da shi da allurai kusan kala uku, sai syringe guda biyu da kan allura. Allurai yayi a cikin ruwan AA na kallonsa ta ™asan ido, sai dai zaka iya Wauka barci ma yake. Amma azaba ce keta nu™ur™usarsa. Ga sanyi yana ji har cikin cikinsa. Ga ciwon kai da zazzaSi. Tsaf RK ya gama haWa komai, ya mi™e yana hanging ruwan a jikin hanger daya Wakko a closet Win AA Win akai knocking. Sai da ya ™arasa sannan ya nufi ™ofar ya buWe. A mamakinsa sai yaga Oum ce da kanta. Sai kawai ya matsa mata ta shiga, cikin sauri AA yaja filo ya saka a wajen tare duvet ya rufe jikinsa da bai gama dai-daita ba. Dan a kallo Waya zaka fahimci hakan kodan jallabiyar jikinsa mai Wan santsi ce. Dariya RK ya danne kawai ya kauda kansa, wato shi aka raina sai ba'a rufe ba. Kayan hannun Oum daya amsa ya ajiye, ita kuma ta zauna kusa da AA tana kai hannunta saman kansa da duk jijiyiyin sukai raWa-raWa. Muryarta a sanyaye sosai ta ce,  Sannu kaji Auta? .
        Tab Win, ai ji AA yay kamar ya nutse dan kunya. A karo na farko na rayuwarsa ya kasa buWe idanu ya kalli Oum. Itama ta fahimci yanayin nasa amma sai ta shareshi. Hannunta ya ri™e cikin nashi, idanun nasa still a rufe murya can ciki ya ce,  Oum ina kwana .
      Lafiya lau! Ya jikin naka? .
   Kasa amsawa yayi, RK dai yay murmushi. Ruwan lemon tsami da lipton Win ya zuba masa a kofi yana faWin,  Tashi kasha wannan sai ka sha tea Win musa drip Win .
    ˜asa motsawa AA yay sai da RK ya taimaka masa, da jikin gadon ya jingina shi, sai lokacin ya Wan buWe idonsa dake jajur ya Wan kallesa, RK ya Wage masa gira Waya. Harararsa AA yay ya amshi kofin kawai. RK yay dariya da faWin,  Ka dai ji da shi, kana halin ciwo kana masifa da idanu .
      Murmushi Oum tai da faWin,  ALLAH Rafeeq kai ke ja Auta na ™in yin uba dakai, dan uban banza ne anan .
           Aunty dama ai ba™ya ™i goya masa baya ba, amma wannan yaron da kike gani baida kunya, ba komai zan daina masa dariya .
      Harararsa AA ya sake yi. RK ya kwashe da dariya ya ce,  Ka cigaba da hararata zan barka da ciwonka ne .
   Shi dai bai sake kulashi ba. Ya gama shan ruwan lemon tsamin ya mi™a masa kofin, tea ya sake mi™o masa. Amma sai ya girgiza kansa alamar bazai sha ba.  Aiko dole kasha wlhy, kuma yanzu nan dan so nake ya saka ka amai. Hakan ne kawai zai bamu abinda muke so a tare da kai .
    Lallashin AA Oum ta shiga yi, saboda ita ya daure ya sha fin rabi, aiko kamar yanda RK ya faWa sai amai ya fara taso masa, da sauri ya kamashi suka wuce bayi. Sosai yayi sa har kamar zai amayar da Kayan cikinsa. RK ya taimaka masa ya wanke fuskarsa da bakinsa suka fito. Sannu Oum keta jera masa cikin damuwa. Shi ko ya wani ri™e mata hannu kamar yaron da bai son gusawa daga jikin mamansa. A haka aka Waura ruwan bayan ya masa allurai biyu a hannun ya kumayi biyu a cikin ruwan... Kamar jira barci yay awan gaba da shi cikin sakanni......

      &A Sangaren su Umma suna shiga suma kan Maanal sukayi, hankalin Umma ya tashi sosai ganin yarinyar mutane a sume. Sai da doctor tace ta kwantar da hankalinta zata farfaWo sannan. Amma a hakan ma sai faWa take akan wautar yaran zamani. Wane irin abu ne ka kama yarinya har sai ta suma kamar abin cin rabo. Haba ai rashin tausayin yayi yawa. Yarinyar ma da ba budurwa ba ai mata irin wannan wahalarwar haka, to da virgin Win take kuma sai yaya.
        Doctor dai dake shafama Maanal ruwa a fuska ta kuma warware gashinta tana zuba mata a cikin kan ta ce,  Ai sai dai ha™uri Mama, yaran yanzu sam basa saurare. Kawai su a rana Waya suke bu™atar yin komai, haka muke ta fama da cases Win nan na amare a daren farko. Amma ta taSa aure ne naji kina faWin ba budurwa ba .
       Bata taSa aure ba, ™addara ce ta gitta tsakaninta da shi tun suna yara dai .
    Doctor ta fahimci mi Umma ke nufi, amma sai tai mamaki a ranta. Kafin kuma tayi magana Maanal tai wata irin zabura alamar farfaWowa. Da sauri Doctor ta ri™eta, sai kuma ta sake watsa mata ruwa a fuska. A firgice ta saki ™ara, muryarta a matu™ar dusashe dan ko fita batayi ta shiga ro™o da magiyar AA ya barta, Oum da Ammie suzo su taimaketa, saboda ta suma ne a wannan yanayin na kuka da kiran sunayen dangi>Ψ-έ shiyyasa ta farka da abin. Da ™yar Doctor ta iya rungumeta cike da lallashi da kulawa ta ce,  Relax my baby, ba Ajwaad bane nice. Kwantar da hankalinki ai ya barki, babu kuma abinda zai sake miki okay .
    A cikin kunne take mata maganar, dan haka ta shiga sauke ajiyar zuciya masu ™arfi ga hawaye na zuba kamar an buWe fanfo (Su Hajiya Maanal ke da kikace babu ma wani wuya>Ψ#έ). Shafa bayanta Doctor ta cigaba da yi a hankali a hankali har sai da ta nutsu sannan. Gaba Waya tausayin Maanal ya rufe Umma, ta gama Waukar alwashin sai taci mutuncin Ajwaad yau Win nan basai gobe ba. Kwantar da ita doctor tayi ta nufi bayi ta haWa ruwa mai zafi ta sake dawowa. Dole ita da Umma suka kama Maanal Win, ai ko ta sakar musu kuka jikinta na rawa alamar bazata iya zama ba. Cikin lallashi Umma ke faWin,  Daure kinji ΄ar albarka, ALLAH yay miki albarka kinji. Sannu komai zai zama labari kowa da haka ta fara . Ita dai Maanal hawaye kawai take, da suka mi™ar da ita kasa tsayawa tai a kan ™afafunta, dole suka rungumeta har bayin. Basu cire mata rigar jikinta ba, a haka suka sakata cikin ruwan zafin dake fin rabin jacuzzi. ˜arar data fasa musu na azaba jikinta na sake Waukar rawa sai da suka ji kamar su fashe da kuka. Da ™yar suka iya danneta a ciki su biyun, bama ita ba su kansu sunyi zufa sharkaf. Yanda jini ya Wan Sata ruwan Umma ta kasa ha™uri ta ce,  Wannan jini da alama yaji mata ciwo sosai kenan? .
     Doctor ta jinjina kanta,  Eh dama da alamun akwai ciwo gaskiya da taji kodan yanda ta kasa zama ma. Amma kuma fa ina ganin yarinyar nan is a virgin gaskiya .
        Virgin? .
  Umma ta maimaita da mamaki. Itama Maanal duk da halin da take a ciki sai da kalmar ta daki kanta Sosai. Cike da tabbatarwa Doctor ta ce,  Tabbas Mama .
    Rasama abin cewa Umma tayi, suka sake canjama Maanal ruwa abu na mata kai-kawo a cikin rai. Anan ma tasha kuka. Sai da sukai mata ruwa uku sannan suka barta a cikin ruwan suka fito dan jikinta ma ciwo yake shiyasa duk ta inda aka taSata take raki. Umma data kasa ha™uri ta ce,  ³ar nan kin tabbatar da abinda kike faWa gaskiya ne? .
        Tabbas kuwa Mama, yarinyar nan budurwa ce cikakkiya. Amma bari ta fito zan sake bincikawa . Ta yaye duvet Win dake saman bedsheet Win. Ganin yanda duk ya Saci da jini ya saka doctor sakin murmushi da sake faWin,  Mama kinga wani tabbacin ko. Duk da bakowace mace bace ake ganin jini a daren ta na farko wannan ya wuce jinin jin ciwo kawai. Amma dai kamar yanda na sanar miki bara mu sake tabbatar wa .
      Kai kawai Umma ke jinjina wa, dan

Please Login or Register in order to submit comment