Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

manyan mutane a duniya ma ba Nigeria kawai ba a dalilin business Win nashi musamman na agogo. A gidan kaf kowa sonshi yake soyayya irin wadda bata Soyuwa, dan a zahirance da baWini AA Wan gata ne a wajen iyayensa da ´an uwansa, kusan shine ZUCIYAR zuri'ar Aliyu Darma. Bazaka fahimci hakan ba sai wani abu ya taSa rayuwarsa ko mai ™an™antarsa zakaga illahirin hankalinsu ya koma kacokan garesa ne. Yan uwansa sun fisa hasken fata, amma shi kuma ya fisu ™yau ta yanda ko baka san ™yau ba sai ka iya banbancewa. Shiyyasa tun farko takema ´ar uwarta fatan samunsa. A wani gefen kuma tana taya Mamy faWa ne da kishin Oum da faWa akan su AA. Ga ita kanta shegiyar Maanal Win wata irin ™auna Darma Family Win ke mata bama iya su zuri'ar Aba kawai ba dan son AA Win ya shafeta ga kowa. Koda yake sun san aikin asirine wannan, lokaci suka bata komai sai ya rushe ta zama mujiya a dangin dan ubanta. Bari dai a gama bikin za'asha kallo dan sabon wasa ne zai tashi a gidan Aliyu Darma kamar yanda suka shirya...

     Mamy kam ji take kamar zuciyarta zata baro ™irjinta ta fito ne kawai. Taso ™in zuwa wajen dinner Win, Maman Saheeba ta tunzurata akan gara suzo ayi komai akan idonsu ai kamar jiya dan su san ta hanyar da zasu ya™i Oum. Wannan dalilin ne ya sata zuwan duk da bata da lafiya ™arfin haline kawai, yanzu haka kamar kanta zai fashe dan ciwo...
Yau ma dai ´an discussion house cike suke da wannan waje cikin kwalliya ta ™asaita da aji da halin girma. Can na hango muku su Aisha yuguda. Asiya salihu. Fauzarh collection. Hafsat adam651. Maman khairy2003. Lubabatu miss. Maryam Muhammad. Zuwaira muktar limanci. Shafa'atu limanci. Sadiya Ibrahim merariya. Maman meema. Deryer012
Mrs Suraj. Bilqeesu. Oum moh'd. Sa'adatu ibrahim mua'zu . 'E 'D5/JB. Ummu aslan&asala. Fateema Umar.. kai sunada yawa fa masha ALLAH, dan hada ZAFAFANKU ba'a barsu a baya ba...
Babban Yaya ne yay addu'a mai tsayi ga ma'auratan, Fawzan ya bada kaWan daga tarihin ango da nasarorin daya samu a rayuwa. Ya kuma bada na amarya dan yace itama ™anwarsu ce. Ya kuma Wora da ta™aitaccen tarihin rayuwar ™uruciya ga waWan nan ma'aurata daya taSa zukatan jama'ar wajen matu™a musamman wanda basu san da hakan ba irinsu CFO, su Zaharadeen, su Ya™ub kai kaf ma ma'aikatan MAAWAD COMPANY jikinsu yay sanyi, CFO ta gama mutuwar zaune harda hawaye dan ta fahimci a lallai AA na Maanal ne. Yayinda ake nuna hotunansu a ™aton magijin dake bango guda. Wani hoton dole mutane ke dariya, dan su kansu basu ma san an Waukesu ba a wasu wajajen, kuma ba kowa bane da wannan aikin sai Fawzan a wancan lokacin, dan yayi jarabar Wauke-Wauken hotuna da camara Winsa kasancewarsa mai son hakan shima, aka ce shi Salim Win Uncle Mahmud ya gado, shiyyasa wasu hotunan su kansu su AA Win basu san da zamansu ba sai yanzu. Maanal sai faman Soye fuska take dan AA sai tsokanar ta yake. Komai ya ™ayatar da mutane kamar yanda Fawzan yay fata, dan haka aka shiga tsakkiyar shagali cike da shau™i. Komai ya tafi a nutse a kuma ilmance, babu wani rawar kai ko aikata abinda ya zarce Shari'a, hasalima ango da Amarya basu tashi daga wajen zamansu ba ko sau Waya balle yin rawa. Duk wanda zai musu li™i anan wajen zamansu yake samunsu yayi. Aiko doller tayi kuka na gaske, dan abokan AA da manyan mutane sun nuna masa shi Win fa shine, yayinda matar shugaban ™asa Raudha Ramadhan Taura ta dan™arama amarya ™yauta ta musamman. Mawa™a sun zuba capacity iya iyawa musamman Halifa sk Worayi daya maimaita mana wa™ar bazani daina kuka ba, suma sauran mawa™a irinsu Ado gwanja, Umar m Sharif, breaker, Sarkin wa™a, sun zubar mana galan-galan munsha rawa. Hotuna ba'a magana. Video kam tuni sun karaWe media kamar ba gobe. Kafin kace mi wannan dinner ta zama on top a wannan dare. Al'amarin sai ya zama abin mamaki da tattaunawa musamman da ba kowa yasan da Waurin auren ba dinner Win ce kawai tayi girgizar bazata.
      Abinka da manya na waje ba'a wani daWe ba aka tashi, dan shaWaya da rabi da yawan mutane ma sun kama hanyar gidajensu. Su Oum ne ™arshen baro wajen, yanzu kam Fawzan ne ya ja motar da suke ciki, dan haka Najma ta kasance a kusa da shi dan Nibras tuni ta koma gida wai kanta ke ciwo, su Mamy ma ba'a tashi da su ba. Ita Hajiya Majdiya ma sai al'amarin yaso fara bata dariya. Dan zuwa yau ta sake yarda lallai akwai abinda ya kamata su sani game da Mamy. Shin wannan aurerrakin take ma ™iyayyar, ko kuwa bayan shi akwai wani abu a ™asa daya kamata ace sun sani?.
     Najma ce ta taimaka ma Maanal suka shige, dan kan Maanal Win ciwo yake mata sosai jikinta kansa ya Wauki zafi, dauriya kawai take yi koshi AA Win ta™i yarda ya fahimta. Dan tunda ta samu ya sakar mata hannu bata sake yarda sun haWa jiki ba har aka tashi. Shima fahimtar a takure take ya sashi bata space Win da take bu™ata, a gefe kuma akwai nauyi da kunyar su Oum dake a wajen. Ko yanzu Fawzan nata masa sha™iyancin wai ko ´ar rungumar sai da safe baima Lillyn ba amma ya™i kulashi. Dan shi bama wannan ba, gargaWin da Mamy ke masa da idanu da mugun kallon da yaga sunama Oum ita da yayarta ne ya tsaya masa a zuciya. Dan tuni hankalinsa yabar kan dinner Win ma ya koma ga Oum kaco kan da da su Mamyn. Dan shi fa ya yarda komi Mamyn zatai tayi masa amma karta taSa masa Oum Winsa, sam bashi da jarumta ko ™arfin zuciya akan a cutar Oum ko Manaal, shi mai rauni ne akan soyayyarsu.....

&Gajiya sosai ta saka kowa neman makwanci domin hutawa. Alhamdullah Mannal tayi farin cikin ganin ´an uwanta na tare da ita anan zasu kwana dan Oum ta hana kowa komawa gidan Shahidah, tace tunda amarya tazo gida anan ake biki anan zasu zauna har a kammala kodan a Webema Maanal Win kewa, ta kuma ji a ranta itama amaryace da aka kawo yau gidan miji ce kamar kowace amarya. Anan Wakin da aka ajiyeta take tare da su Amaal dan suna so suyi magana da ita, duk da Nene ta shigo tace su maidata sama Wakin mijinta itako ta sanya mata kuka da ro™on ita dai a barta anan dan ALLAH, dariya su Shahidah suka dinga mata, yayinda Nene ta saki baki tana kallonta.
       Amma fisabillahi Maanal kada yaron nan yaga rashin hankalinmu, tunda aka kawo ki ance kina sashen Hajiya Fateema Alhaji yay masa ™arfa-karfa ya ri™eki kin zaune a sashenta, yau kuma ace an kawoki inda yake mu mun ri™eki bayan yayi kawaici iya kawaici .
     Baki sosai Maanal ta sake turawa gaba tana hawaye. Sai Shahidah da tausayin Maanal Win ya cikama zuciya ta ce,  Nene ayi ha™urin, shima ai yasan kamawa tayi tunda Oum ta maida bikin sabo fil. Ba yau bane kawai sai gobe. Shina kuma bana ma zaton yana a gidan nan dan ban gansa ba tunda muka dawo. Maybe ma bazai kwana a gidan ba tunda yasan da ba™i .
            To ai shike nan tunda kun zama yayun banza kuma . Nene ta faWa tana mi™ama Maanal abu a kofi, koda ta tsaya kallon kofin sai Nene tai mata da™uwa, dole ta amsa ta shanye abinda ke cikin. Amsar kofin Nene tai ta fice ta barsu suka cigaba da hirarsu. Ita dai Maanal ma kwanciya tayi abinta dan itafa komai yimata yake kamar a mafarki musamman yanzu da aka maidota wannan sashen wai da sunan sashenta da zata rayu matsayin matar aure, auren ma na Ajwaad Bestyn ta...
Wajen ™arfe Waya gidan ya ™ara zama shiru mafi yawa anyi barci dan an gaji. Hakan ya bama AA damar shigowa ya haye sama ya kwanta shima. Nene data gansa dan ta fito zata Wauki abu data ajiye anan falo tai saurin komawa da baya. Sai da ya gama hayewa ta fito tai abinda zatai. Maimakon ta koma Wakin da zata kwana sai ta nufi na Maanal, ganin har sun kwanta bai hanata ™o™arin tada Maanal Win ba ta hanyar kiran sunanta. Maimakon ita ta farka sai Amaal ce ta farka, barci cike da idonta ta ce,  Nene Lafiya dai ko? .
         Lafiya Lau koma barcin ki. Maanal nake son ta tashi ta wuce ga mijinta can dai a gida zai kwana, Wazu nayi magana kum kakkare cewar ba'a gida zai kwana ba tunda yasan nan zamu kwana. Ni na taSa ganin irin wannan ™arfa-karfa yaro a hanashi matarsa tsawon wata biyu kamar aure fulani .
       Amaal da abin yaso bata dariya ta danne da ™yar tana tashi zaune.  Kai Nene wai kamar auren fulani. Nene a barta dan ALLAH, ba yau bane kawai dai, gobe iyanzu in sha ALLAHU mun bar musu gidan ai. Shima nasan bazai ce anyi ba daidai ba. Kuma bama tada lafiya sai da tasha magani ta kwanta taSa jikinta kiji .
     Rasa abin cewa Nene tayi ita kam. Dan ta kula wannan yayun na Maanal sai a hankali, sam basa ganewa. A ta™aice ta ce,  Shike nan sai da dafe ta juya ta fice. Cikin raWa Aunty Sakina data farka itama ta ce,  Da alama dai Nene ta ™agara ango ya angwance, irin wannan damuwa haka . Dariya Amaal tayi kaWan, tare da faWin,  Bata san tana sake firgita Wiyar tata bane, dan gaba Waya auta a tsorace take tun Wazun wlhy.
      Murya a sanyaye Shahidah ta ce,  Nima tausayi take bani ALLAH. Ita da ba wani jikin azo a gani ba tana tafiya kamar zata Salle, sau™in ma Ajwaad Win azumi ya Wan sakashi raguwa, amma ya mata yawa ni dai nake ga mutum a murWe haba jama'a . Ta ™are maganar a sanyaye kamar zatai kuka. Dariya sosai Aunty Sakina keyi, ta ce,  Yayun ™arshen zamani kenan, dama namiji nama mace yawa ne? Kuna nan zata baku kunya nan da wata tara mu dawo suna. Balle ma Maanal mace ce, koda take da rashin ™iba ai tana da jikin cikakkun mata. Ga gaba ga baya ko'ina Alhamdullah. Amma fin wata biyu an hana bawan ALLAH matarsa kai jama'a a tausaya masa mana ga uban gyara tasha .
     Dariyar sha™iyanci suka sanya, duk da da gaske har cikin ™asan rai tausayin Autar tasu suke ji. Duk abinda suke faWa Maanal na jinsu, dan itama tun shigowar Nene ta farka. Gaba Waya sai taji tsoron na ™ara tasiri a ranta. Dan da gaske gaba Waya a firgicen take, yau har addu'a tayi ALLAH yasa jininta yazo, amma bawan ALLAHn nan shiru kake ji. Sai kawai taji hawaye na ciko mata idanu, musamman data tuna abinda ya dinga faruwa a tsakaninsu a watanni biyun nan, musamman a Chaina daya kusa samunta har karo biyu ALLAH dai ya ™waceta da ™yar. Gashi idonta ya rufe da soyayya har tana wani Waukar masa al™awuran randa aka kawota zatai miye-miye ko ubanwa ya aiketa..........
'þ


>Ø#Ý>Ø#Ý=ØÞ=ØÞKya dai gayama ´an Giro Manaaluwa=ØÞ




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ´ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =ØÞ=ØOÞ_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ø-Þ=ØOÞ_*
*_Typing=ØòÜ_*








*_=ØžÜAJIYA A DUHU....=ØžÜ_*




*_Bilyn Abdull ce >ØÝ<Øûß_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ØGÜ_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ØGÜ<Øûß_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=ØÞ=ØÞ<ØÃß<ØÃß_

*_BOOK 2_*
<ØÝþ–'6þã 7þã


______________


........WASHE GARI kamar waWanda ke akan ™aya Nene ta azalzalesu suka fara shirin gyara gidan. Duk abubuwan dake a kwalaye aka ciresu, tun daga bedrooms na sama banda Wakin AA saboda girmamawa, sunce in ma akwai abinda yake bu™ata idan sun tafi ita da shi sa sanya a ciki. Amma bedrooms biyu nata da wanda ke matsayin na yara duk an gyara su, an shirya mata kayanta a closet, falon sama Win ma komai an saka har labuloli, aka goge ko ina aka saka ™amshi. ˜asa ma sun sake gyarawa, akama canja zaman kujerun gaba Waya sannan suka shiga kitchen, kayan da bazata bu™ata a kusa ba aka dan™are su a store, sannan aka sake shara tsaf anan ma aka baza ™amshi. Koda aka kawo musu break fast ma sun gama gyaran ko'ina. Suna gama ci aka shigo da kayan lefen Maanal da AA ya haWa mata, mamaki ya kama kowa, ganin anfa kai lefe a wancan karon, amma sai Hajiya Majdiya ta tabbatar musu ango yace wannan nasa ne. Haukacewa ´a´an su Hajiya Yaya suka sake yi dan mamaki da ruWani. Musamman da aka fara buWe akwatina ana fiddo fitinannun kaya naban mamaki designers na manyan matan masu kuWi ´an gata. Ya subahannallah kowa sai ya rasa baki magana. A take Shahidah ta bada tukuyci ita da Amal, wannan tukuyci ya sake girgiza su Nasiba.
       Maanal Win kanta sai da lefen ya girgizata, dan tabbas ya Wan tambayeta wasu abubuwa a Chaina, musamman colours haka da sauransu, amma bata ma kawo ma ranta mi zaiyi da shi ba. Haka aka gama murna da kallon kaya aka sanya albarka aka kumayi videos Dan nunama Ammie da Daddy. Maanal dai tun jiya bata sake saka ango a idonta ba har zuwa yanzu da za'a fara shirin walima, bata damu da rashin ganin nasa ba, ba kuma ta tambayi kowa ba. Ita gaba Waya ma kasancewar ´an uwanta a tare da ita ya sakamata farin ciki da mantar da ita komai. A haka lokacin walima yayi, Hajiya Shuwa da mai kwalliya suka shigo, duk da dai yau ma Hajiya Shuwa tace bamai yawa za'ai mata ba. Amma kafin ayin ma tasha turare harda na tsiya, kai Hajiya Shuwa tasan sirrin ™amshi na kata'i, tsaf aka kwalliyeta aka sakata ta shirya cikin Abaya mai ™yau fara tas da adon golden. Matu™ar ™yau Maanal tayi kam kamar ka saceta ka gudu. Ga wani ™amshi mai azabar daWi tana bulalawa. Anan harabar gidan aka shirya walimar, dan tabbas gidan su AA babbane matu™a ta yanda basa jin ko War idan sabga ta tashi. Idan ba irin su dinner ba da wahala kaga sun kama hall Wa sunan yin wani event a yayin sabgar su. Sosai walima ta ™ayatar dan iya mata ne kawai, sai malamai da aka gayyata suka zuba lectures masu ratsa jiki da saka nutsuwa musamman akan ma'aurata da shi kansa ma zaman auren da daWin dake cikinsa da ™alubale.
     (Please muWan yi magana anan mana. Akwai wani abu dake cin raina a duk sanda naci karo da shi a social media. Idan budurwa na nuna Wokinta da farin ciki a ranar aurenta ko lokacin shagalin biki sai kaga ana faman zaginta ko tsoratar da ita akan al'amarin maza ko auren ma gaba Waya a comment section. Hummm jama'a mu fuskanci wani abu fa, ita rayuwa akwai jarabawa da ™alubale a cikinta, sannan ba lallai abinda kai aka jarabceka da shi a jarabci wani ba. Ba lallai dan ke ba™ya jin daWin rayuwar aurenki kice kowa ma haka take ba ko haka zata faru ga wasu ba. Zata iya yiwuwa ita jarabawarta ba'a rayuwar mijin bane ko halayyar mijinta. Wallahil azim yanda muka san mata da yawa nashan wahalar rayuwar aure da rashin ´anci a gidan aure to akwai mata da yawa kuma dake jin daWin aure da farin ciki a cikinsa. Akwai matan da dayawa suke samun soyayya da kulawa ga mazajensu fiye da rayuwar novels. Dan ALLAH mubar karya zukatan yaranmu da ™annenmu masu tasowa akan abinda UBANGIJI ne kawai mai ilimin saninsa. Mu dinga ™arfafasu da hakan, koda bata samu yanda take hangeba zuciyarta zata wadatu da abinda taje ta samu, dan shi dama Wan adam ai ba komai yake samu hundred percent a rayuwarsa ba. Dole idan aka baka farin ciki anan a jarabceka anan kuma. Yanda muka san akwai maza marasa adalci ga mata haka ma akwai adalai masu tausayi da nuna kulawa ga iyalansu da yawa a cikinmu. Akwai kuma hatsabiban matan da suke wahalar da mazan su kuma amma mazajen nasu na ha™uri da su. Dan haka yake ´ar uwa, kada ki wani bari zuciyarki ta raunana kota karaya da tunanin ko hangen gidan miji KURKUKUN AZABA ce, dage kiyi addu'a ki mi™ama UBANGIJI lamarinki da zaSinki ki tsarkake zuciyarki, ki yarda ALLAH mai rahama ne mai jin ™ai, kiyi addu'ar samuwar miji na gari mai addini, mai kamala, mai neman na kansa, wanda ya iya ™ya™y™yawar mu'amula da mutane, mai tausayin iyayensa da ´an uwansa wlhy in sha ALLAHU, ALLAH zai baki fiye ma da wanda kika ro™a Win in har kema kin kasance tsarkakkakiya, kin wadata zuciyarki da tsoron ALLAH, baki kusanci ZINA ba, kin nisanci MAŠIGO, kin nisanci shaye-shaye, kin nisanci ™awayen banza da samarin banza ´an aci duniya a titi. Kin ™yautatama iyayenki kullum kina zagaye da addu'arsu, kin ™yautata mu'amularki da kowa, kin cirema kanki hassada da gulma da aibanta wasu ko rayuwar wasu da danne hakkin mutane komai ™an™antarsa. Ajiye batun ™yale-™yalen matan media duk buge ne wlhy, mafi yawansu hodace da zanen jagira dana jambaki sai filter da ™aryar an tara amma komai fanko ne da haWa-haWe, mafi yawansu ´an koda rigima da zubda mutunci ne sai na Winka na saka na saya na saka dan na burge mabiyana a media. Wata idan kika ganta a zahirinta da asalin rayuwarta da sanin wacece ita wlhy har gaban abada bazaki sake marmarin zama irinta ba in har kina jin tsoron ALLAH. Dan haka ki rufama kanki asiri, ki gargaWi zuciyarki daga barin wannan ™yale-™yalen banza da wofin dan ita MEDIA GIDAN KASHE AHU CE, sannan ALALAN GERO CE. Ki dinga tunawa ba farkon ba ™arshen, da yawa sunyi tashen a mediar da fariyya da alfahari da ™aryar amma tarihinsu ya shafe ko labarinsu baka sake ji, kuma suna a cikin duniyar ba mutuwa sukai ba, kawai dai an ™yan™yaso waWan da suka fisu iyawa ne dan kowa fanWarewar wani babban wani ne, wani ma sai dai a kira shi kakan wasu. To kwantar da hankalinki ki Waurama dokin rayuwarki sirdi da linzamin banbance abinda ya dace da ruWanin duniya mara amfani ki rungumi mijinki ki godema UBANGIJI ki Waya baki shi, ki wadatu da ni'imar da ALLAH yay miki ta kasancewa a ™ar™ashin bautarsa dan aure dai ibada ce, sai ki zauna lafiya kiyi barci mai daWin gaske, ana hayya-hayya, ke kina salama-salama saboda UBANGIJI ya tsaya miki. Mu dinga yawaita addu'ar samun zaman lafiya da soyayyar mazajenmu da rage zafin kishi, mu kama sana'a, mu rage buri, mu rage zalunci, wlhy zamu kasance masu nasarori bama nasara Waya ba. Karki sake wata banza ta canja miki tarbiyyar uwa da uba akan abinda maybe ita sai da ta saSama ALLAH ta samu. Šaukesu ´an a kalla ai dariya da mamaki a wuce kawai ba ´an a Wauki darasi ba ko yin koyi dan ke dasu tamkar nisan samaniya da ™asa ne a daraja wlhy. Kina da ´a´a, in baki haifa ba ma zasu zo da ikon ALLAH, idan auren ne bakiyi ba zakiyi mijin aurenki duk nisanku sai ya isko ki kada kiyi tunanin sai kin Wau waccan hanyar zaki sameshi shi mutunci madara ne idan ya zube ™asa baya kwasuwa. ALLAH ya baku mazaje na ™warai, ya haWamu baki Waya ya bamu farin ciki a gidajen aurenmu. Masu fuskantar jarabawa UBANGIJI ya sassauta ya samar da farin ciki da kwanciyar hankali a rayuwar aurenku da mu baki Waya. Mu dage da addu'a ´an uwa, mu cirema zukatanmu son mallakar maza ta kowane hali, mu tashi mu nema sana'a, mu tsarkake zukatanmu mu yawaita istigafari, mu gyara ibadarmu da mu'amularmu da mutane. Dan wlhy a wasu lokutan sharrin da kake aikatawa ga mutanen dake a zagaye da kai ta fuskar rayuwa ko rayuwar social media Win nan da muka raina sai kaga ya dawo cikin rayuwarka ka gagara gane komai, harshenka ya kasance mai kaifi a wajen mutane, kai kuma sai mijinka ya zama mai kaifafa maka a cikin gida ko dangin miji. Mu kiyayi bakinmu da hannayenmu musamman a wajen comments Win nan na social media da muke rainawa, dan wlhy babu makawa sai an tambayemu, saboda ko (a) kika rubuta sai Mala'iku sun rubuta suma a littafinki. Abin tashin hankalin wani ma ko wata har abada bazaku taSa haWuwa ba a zahirin rayuwa balle ka ro™a gafarar sa, kai wasu ma ba karanta comments Win suke ba balle susan dake kin kuma Waurama kanki nauyi a banza a wofi dole kuma ki biya bashinsa da ayyukanki ko ke a baki nasu na sharr. Idan kuma ya karanta Win kin ™untata mata da comments Winki ko kin ™untata masa har ya kamu da wani ciwo ta sanadinki tofa aiki ya sameki dan sai kin amshi wannan sakamakon koda su ba mutanen kirki bane, balle bamu san tsakanin UBANGIJI da bawansa ba. Wlhy ´an uwa idan Bamu kula ba muna cikin masifa, dan wayoyin nan dake a hannunmu hummm. Mudai sani bazamu iya biyan bashin zagi, ko aibantawa, ko cin hakkin mutane a ranar gobe kiyama ba, dan yanda muke tunanin lahira ta wuce da sanin mu, UBANGIJI ba abokin wasanmu bane. Hakkin mutane a kanka koda na kallon banza ne ba ™aramin tashin hankali bane da nauyi mai girma da bazaka iya biyansa a ranar lahira ba. Tsaiwar mala'ikan mutuwa a kanka kawai ya isheka tashin hankali mai girma balle aje ga zare ran=Ø-Þ=ØOÞ, amsa tambayoyin kabari=Ø-Þ, kwanciyar kabarin kansa =Ø-Þ, tsaiwar hisabi, ™ishirwa, zafin rana, karSar sakamako daga littafinka, haye siraWi, makomar gaba Waya data kasance zaSi guda biyu na wuta ko aljanna. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un ya RABBI badan halinmu ba ka gafarta mana mu da iyayenmu=Ø-Þ=ØOÞ, dan ALLAH duk wanda na taSa munanawa koda da magana ne, koda a rashin sani ne ya gafarceni, sai dai in kaima ka munana min ne na maida maka murtani, dan mutuwa kullum ™awace ga mai rai, kamar yau ne zakuji ance babu Bilkisu, na tafi kamar ma ba'a taSa yina ko yayina ba, na tafi daga ni sai ayyukana, ™yale-™yalen duniyar da ake alfahari da faWi tashi da wahalhalu duk anan zamu barshi kamar bamu wahala a nemansa ba. Ya rabba, ya arrahaman rabbi mun tuba. Mun tuba ya rabbi.=ØOÞ=Ø-Þ. Dan ALLAH mu bar tsorata yaranmu da ™annenmu da abinda bamu da ilimin sanin gaibu a kansa, rayuwar aure rahama ce mai zaman kanta, ni'ima ce. ALLAH ka bama kowa zaman lafiya da mijinsa da zuri'arsa baki Waya. Ina muku fatan alkairi a duk inda kuke tare da fatan ALLAH ya karSi ibadunmu yasa bamuyi kyakkyawan ™arshe. ALLAH yasa muna a cikin ´antattun bayi. Ya rabbi kasa abinda ya rage mana na rayuwa ya kasance mai amfani a garemu duniya da lahira.=Ø-Þ=ØOÞ........
'þ




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ´ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =ØÞ=ØOÞ_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ø-Þ=ØOÞ_*
*_Typing=ØòÜ_*








*_=ØžÜAJIYA A DUHU....=ØžÜ_*




*_Bilyn Abdull ce >ØÝ<Øûß_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ØGÜ_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ØGÜ<Øûß_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=ØÞ=ØÞ<ØÃß<ØÃß_

*_BOOK 2_*
<ØÝþ–'6þã 8þã


______________



.......Alhamdullah walima ta kasance cikin aminci, amarya Maanal tasha kuka jikinta yayi sanyi sosai, dan idan ta haWa da lectures na nasihar iyaye da gargaWi da wannan ya sake tabbatar mata da aure ba

Please Login or Register in order to submit comment