Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yay mata alamar zipping. Dole ta rufe bakin ruf ta shiga ya maida ya rufe ™ofar ya zagaya nasa waje shima ya shiga. Komai baice mata ba ya tada motar ya fice a gidan. Tun tana tunanin zasu tsaya a cikin anguwar ne har taga ya bar ta yankin ma gaba Waya, sai da yaje wani waje da babu kowa shiru duk Companys ne ma sannan ya samu ™asan wata bishiya yay parking. Ita dai kanta a ™asa tama kasa kallonsa. Shi kuma ya zuba mata ido yana kallon yanda taketa cuWa hannunta a cikin na juna alamar a tsorace take, nishaWi sosai abin ya saka shi da dariya amma ya dake. Muryarsa ba wasa ya ce,  Babu gaisuwa .
      Muryarta a ™asa sosai ta ce,  Kayi ha™uri ina yini ..
        Bazan amsa ba sai da na ro™a! Kuma ai bama haka ake gaida miji ba .
     Fuskarta tai ™o™arin Soyewa tana murmushi ya ri™ota, a bazata ya wani jawota gaba Wayanta ta koma jikinsa ya rungume ta tsam-tsam. Uhmm su Hajiya Najma ko musu babu akai luff a jikin Yaya Fawzan. Sai ma sauke ajiyar zuciya suke a tare. Dan shi zuciyarsa har wani gudu take a ™irji, sakamakon hakan ya jima bai faru a tsakaninsa da Nibras cikin salama ba. A farkon aurensu dai komai normal ne, amma tunda Ajwaad ya dawo gidan nan komai ya canja, bukatarsa ma zai biya sai da ™arfin tuwo balle runguma. Kiss kam ai tun na farkon amarci bai ™ara samu ba. Dan haka tuni ya shiga laluben bakin Najma a lokacin, sai ko bata hanashi ba ta bashi dama harda taimaka masa duk da dai a kunyace take sosai, aiko sai ya rikice mata, ya shiga sumbatar ta tamkar zai cinye mata lips. Daga ™arshe ma al'amarin ya shiga canja salo sai da ta shiga ro™onsa. Da ™yar ya iya barinta, dan harga ALLAH shi kansa bai san fitinanne bane irin haka sai tsakanin daren da aka Waura aurensu daya kwana da ita a ransa zuwa ranar.......
'ώ




*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ΄ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =Ψή=ΨOή_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ψ-ή=ΨOή_*
*_Typing=Ψςά_*








*_=؞άAJIYA A DUHU....=؞ά_*




*_Bilyn Abdull ce >Ψέ<Ψϋί_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ΨGά_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ΨGά<Ψϋί_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=Ψή=Ψή<ΨΓί<ΨΓί_

*_BOOK 2_*
<Ψέώ–'8ώγ 2ώγ


______________



........Sun jima shiru fuskarta na Soye a jikinsa kafin a hankali ya furta,  Thanks you Love! Na godema UBANGIJI daya bani ke a matsayin mata. Na kuma godema Babban Yaya da Uncle Rafeeq da Ajwaad daya kasance gaba-gaba na ganin kin zama mallakina na har abada. Naso ace an bani ke a yau Win nan koma tun jiyan, amma ba komai zanyi ha™uri har ki kammala exam Winki maybe dariyan dana dingama Auta ce ta bini nima . Dariya Najma ta sanya. Fuskarta a Soye ta ce,  Ato shiyasa ai tsokana ba ™yau, gashi shi an bashi tashi kai kuma zaka fara naka zaman jiran .
     Dariyar shima yayi da faWin,  Oh hakama zaki ce. Ba komai zan rama ne yarinya. Shima kuma ba ™yalesa zanyi ba. Šazun Abah yace min yau zaku wuce dan gobe zaki fara exam .
    Kanta ta jinjina masa.  Eh zan tafi dasu Nah-nah zamubi train zuwa kaduna, Abba zai Wauke mu dan yana kadunan yace zai jira mu .
       Amma shine daban ganki ba ma yanzu sai dai naji kin wuce. Gaskiya da sai na hukuntaki kuwa. A kiyaye bana son haka kinji ko. Ina son komi ya shafi matata na fara sani kafin kowa har iyayenmu. Na yafe miki wannan dan na farko ne bakuma ki sani ba.
        Thanks you Yaya, in sha ALLAHU bazan sake ba kuma kayi ha™uri. Ina jin kunya ne kawai dama. Dan komai yazo min ne a bazata. Amma jiya da naji an Waura mana aure bamma san yanda zan musalta abinda naji ba gaskiya.
    Murmushi sosai yayi yana kallonta, ji yake kamar ya haWiyeta ya huta. Ga wani irin canjawa da jikinsa ke neman yi. Haka dai ya daure ya amshi wayarta yay abinda zai yi, sannan ya saka mata kuWi masu yawa a account Winta ya sake rungumeta ya sumbaci lips Winta. Cike da sanyin yanayi ya ce,  Idan kun shirya ki kirani dan da kaina zan kai amaryana station Win .
       Thanks you Yaya .
  Ta faWa a hankali tana sake lafewa a jikinsa.....
    Bugo ™ofa da shigowar da akai ya yanke tunanin nasa, a hankali ya buWe idanunsa dake a lumshe ya sauke akan Nibras dake wujiga-wujiga yau ko wanka batai balle ai maganar taci wani abu ma. Sai huci take na bala'i, tsabar son bata haushi sai ya sake maida idanun ya lumshe kamar bai ganta ba.....

_________&

        Sosai Maanal tasha gashi a wajen Hajiya Shuwa ta kuma sha kuka. Amma harga ALLAH taji daWin jikinta sosai dan hatta jikin nata Hajiya Shuwa saida ta daddana mata da towel kamar wata mai jego. Baiwar ALLAH sai sauke ajiyar zuciya take. Bayan sun fito ta sata tai tsigunnen turaren wuta na jiki dana ™asa, harma dana gashi ta kuma busar mata da shi ta gyara mata tsaf duk da tana faman raki. Kafin ta taimaka mata ta shirya cikin abaya mara nauyi ™irar dubai. Ta Wan gyara mata fuska aka ™ara gyara Wakin aka saka masa turare. A lokacin Oum ke dawowa da abincinsu tare da Meeno data Wakko. Meeno ta gaida Maanal cike da damuwa dan yarinyar nasan Maanal sosai, har catai mata ita bazata koma Kano ba zata zauna a wajenta. Maanal kuma ta mata al™awarin in sha ALLAHU zata sa a barta dan itama tana son yarinyar, kodan ta Wanyi duhun fata irin ta AA ne oho, gashi tana kama da shi sosai koda yake kaf family Win Darma kama suke da juna na bala'i ma kuwa. Sosai Oum taji daWin ganin yanda Maanal Win tayi ™yawun gani, sai idanun da har yanzu suke a kumbure dan manyan mata sun sha kuka. Dan ma yanzu Hajiya Shuwa ta saka mata kwalli. Oum bata zauna ba suka fice da Hajiya Shuwa, itama Meeno suka tisa ™eyarta dan yanzu RK ke sanarma Oum da zata shigo AA fa nason zuwa ya duba matarsa ya damu. Shine Oum tace to bari ta bar musu abincin kawai a tare ba sai an kawo masa ba.
      Aiko suna fita bai fi da mintuna uku ba Maanal na kwance da wayarta a hannu zata kira su Didi da taga miss call Win su harda Ammie aka buWe ™ofar. Idannunta ta Wago a hankali ta kalla wajen jin ba'ayi magana ba kuma ba'a ™arasa shigowa ba. Ido huWu sukai da AA, a hankali ta lumshe idanunta ta maida kanta ta kwantar. Shima sai ya lumshe nasan ya buWe a lokaci guda, sai kuma ya maida ™ofar ya rufe sannan ya shiga takowa ciki. ˜ananun kaya ne a jikinsa da suka masa ™yau sosai. Kai da ka gansa kaga sabon ango fill a kwali dan sai ™yallin goshi yake. Lips Winsa ya wani koma pinkish sosai alamar ansha shagali da shi daren jiya. Idanun kam sunyi tar-tar da su kamar an watsa madara da oil a cikinsu. Sai da ya Wan tsaya a kanta ya gama ™are mata kallo sannan gently yakai zaune a kusa da ita. ˜o™arin matsawa tai da sauri, shi kuma slowly ya ri™ota ya hana ta. Sai ta kauda fuska gefe. Wani lallatacen murmushi ya saki a karo na farko. Sai kuma ya Wan le™a fuskar tata, nan ma da sauri ta sake juyawa, ya sake le™ota ta can, sai kawai taja pillow ta Waura a fuskar. Yanzu kam dariya yayi mai sanyi. Sai kuma ya Wan rufu a kanta ya janye pillow Win. Veil Win abayarta ta sake ja ta rufe fuskar. Nan ma ya sake murmusawa, tare da Waga veil Win ya shiga da fuskarsa ciki shima. Hancinsu na gogar na juna lumsassun idanunsa na kallon nata dake rufe. Sai kuma ya shiga matsar da bakinsa a hankali zuwa saitin idanunta. Iska ya shiga hura mata akan idanun. Murmushi ke son suSuce mata amma tana danneshi da tsiya-tsiya.
      Murya can ciki a yanayin raWa ya ce,  Bazan tambayeki komai ba sai lafiyar ki Besty. Idan kina dariya, ZUCIYATA tana hutawa, farin cikin ki na mantar dani duk wani tarna™i da rikicin dake cikin duniyar nan. Your smile lights up my world, please let me see it again ZUCIYATA .
        A hankali Maanal ta saki murmushin da batai niyya ba. Ji AA yay kamar ana narkar masa da zuciya da wannan murmushi, dan haka ya lumshe idanunsa a wani irin hankali ya sake buWewa a kanta. Cikin sake maida muryarsa ™urya matu™a ya ce,  Open your eyes dan naga hasken da nake so, ki kalla mijinki, kiga lallashi da tarin ban ha™uri dake cikin nasa idanun.
      Tamkar wadda yake control da remote nan ma ta shiga buWe idanun sannu a hankali. Zubama juna kallo sukai irin mai ratsa zuciya da ™ashi Win nan ya marmasar da Sargo. Sai idanun Maanal suka shiga tara ™walla.  I'm sorry! Na tuba bazan sake ba Besty, na tuba! Na tuba. Please for give me zuciyata cike take da nadama. Ki hukunta ni da kowanne irin hukunci da zai sa ki yarda shine dai-dai da abinda na aikata a daren jiya. Ki.....
        Shhhhhiiii!!! . Manaal ta faWa a hankali tana Waura yatsarta a saman tausasan lips Winsa idanunsu na cikin na juna. Har yanzu fuskokinsu na cikin veil Win. Shirun kuwa yay yana kallonta kamar yanda itama take kallonsa da kumburarrun idannunta, sai dai cike suke da laushi da sanyin yanayi, kamar yanda nashi ke cike da lallashi da damuwar halin daya jefata a ciki, dan RK ya masa bayanin komai. Muryarta data sha kuka har yanzu take a dusashe ta sake marairaicewa kamar zata saki kukan yanzu ma ta ce.  Besty! kafin yau ina kallon kai tamkar rubutaccen littafi ne daga kundin rubutacciyar ™addarata, amma a yau na fahimci kai Win ne da kanka gaba Waya kundin ™addarar tawa. Kai tamkar wani darene da ake bege da bu™ata da fatan gani a shekara Waya tak na cikin rayuwa.....
       Cikin narkewa AA ya ce,  Wane dare ne haka Besty na? .
     Daren lailatul ™adri. Shi ya kasance Waya tak da kowanne bawa ke fata da zalamar riska, da yin aiki tu™uru domin samuwar kodan rabauta ne a duniya, balle ma har lahirar muna fata. To kai a tawa duniyar tamkar wannan daren ne. Da ace za'a bama mata damar zaSen Namiji sau dubu a rayuwarsu lallai kai zan zaSa sau biliyan cikin biliyan matsayin aboki, yaya, kuma MIJI. Daga daren jiya zuwa yau ka sauya ni gaba Wayana da martaba da mutuncin dana gama sallamawa da samuwarsa ga irinka namiji. Dan na jima ina tsoron dare irin na jiya dana san dole zan riska in dai ina a raye koda a bigiren tilas ne, na jima ina tunanin yanda ranar farko zata kasance mai Waci da zafi da ™una a gareni koda banga canji daga mijin aurena ba, amma ka sauya min ita, ka maida min ita inuwa mai ˜AMSHI mai TSARKI. Mai TSARO. Mai DARAJA. Mai RAHAMA. Mai cikakkiyar SALAMA. Nagode Besty! Nagode da wannan ™yauta, AJIYA A DUHU ta zame min AJIYA MAI HASKE.....
     Kuka ya ™wace mata mai ™arfi, ta rungumesa gaba Waya tanayi kamar zata shiWe. Dan tamkar tana kukan tsahon shekaru ne dake dan™are a cikin ™irjinta daskare. Tana a jiye da wannan kukan tamkar dama ™irjinsa take bu™atar samu ta kwanta domin yinsa. Tana kukan da tuna rayuwar azabar da suka sha a Giro ita da ΄an uwanta da Ammie saboda wannan kalma ta fyaWe Waya tak...
      Kuce min me AA keyi. Bari na baku amsa, HAWAYE yake yi, KUKA yake yi shima tamkar ita, abinda a rayuwa zaka jima baka gani a cikin idanunsa ba. Duk abinda kaga ya saka Ajwaad Aliyu Abubakar Darma kuka to lallai wannan abu ya kai a kira shi mai daraja da kima. Oum kaWai AA kema hawaye, ita kaWai tak. Dan ko ita Maanal Win zata iya rantsuwar bata taSa ganin Ajwaad na kuka ba, tun ma suna yara sai dai kaga idanunsa sun sauya launi amma ba hawaye ba. Hatta uwar data haifesa Mamy tunda yay wayo bata taSa ganin hawayensa ba. Amma yau kuka yake, hawaye na zuba masa. Kalmomin Maanal na kekketa masa zuciya. Yana jin shine ya cancanta yay mata godiya, ya dur™usa a gabanta ya nema gafararta, ya Wauketa ya riritata, ya goyata ya zagaya duniya da ita, ya shelantama kowa ita Win RAYUWARSA ce. Ta masa hallaci, zuri'arta sun musu hallaci musamman mahaifiyarta da ΄an uwanta guda biyu. Ba Maanal kaWai yake ™auna ba, wlhy har Ammie ™aunarta yake irin kwatankwacin ™aunar da Wa kema uwa. Har Shahidah da Amaal ™aunarsu yake irin kwatankwacin ™aunar da yake ma Babban Yaya da Fawzan. Jinsu yake a jinin jikinsa saboda bashi da abinda a duniya zai kwatantama wannan zuri'ar da shi.
     Sun jima a wannan yanayin mai taSa zuciya. Kafin ya Wago yana share mata hawaye. Idannunta dake rufe ta buWe a hankali, ganin hawaye a fuskarsa shima ta wani waro nata tare da Waura hannunta a baki. Cikin muryarta ta kuka ta ce,  Lah kuka kake yi? .
      Dariya ta bashi dan yanda tai Win sosai cikin nuna shock ne. Murmushi ya saki mai faWin gaske da har ha™waransa na bayyana sai kuma ya kauda kansa gefe ya sharesu tas. Kafin ya juyo yana kallonta, ya ja hancinta kaWan cike da raWa ya ce,  Bafa kuka nake ba hawayen amarya ne suka shafeni. Kin san ita amarya ita komai nata daban yake .
       Dariya sosai ta kuSucema Maanal. Taja hancinsa itama da faWin,  Ai shima ango komai nasa daban yake .
         Cikin Wan taSe baki da waro idanu ya ce,  Uhhhyim!! Kamar mi da mi kenan? .
      Itama bakin ta Wan taSe kamar yanda yayin ta ce,  Bazan faWa ba sai ka biya .
    Kafin ma ta rufe baki ya sumbaci lips Winta, hancinta, da idannunta ya ce,  Wannan yayi? .
       Uhm-uhm yayi kaWan gaskiya .
  Lips ya wani kalar ciza, yana Wage mata gira, ita kuma ta juyar da kai tana dariya. Fuskar ya taro ya maidota, sai kawai ya manne lips Winsu ya fara kissing nata. A mamakinsa itama sai ta shiga bashi haWin kai harda maida murtani. Ai ko brain Win AA neman tarwatsewa yayi, tuni ΄an maza suka fara ™wacewa daga sunansu na Maza........
'ώ



*_AJIYA A DUHU na kuWi ne, 500 ne kacal, ΄ar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai =Ψή=ΨOή_*

*09032345899*



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =Ψ-ή=ΨOή_*
*_Typing=Ψςά_*








*_=؞άAJIYA A DUHU....=؞ά_*




*_Bilyn Abdull ce >Ψέ<Ψϋί_*


*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ™ai._

*_My TikTok account =ΨGά_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=ΨGά<Ψϋί_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=Ψή=Ψή<ΨΓί<ΨΓί_

*_BOOK 2_*
<Ψέώ–'8ώγ 3ώγ


______________


........Maanal da itama ta lula gaba Waya sai da taji salon ya fara canjawa da shiga bubbuga masa baya ta maidosa a hayyacinsa. Yana sakin mata baki ta juya masa baya. Baice komai ba ya rungumeta kawai sukai shiru. Fin mintuna biyar suna a haka shiru kafin ya raWa mata  I'm sorry a cikin kunne. Murmushi tayi kaWan, wani shau™i na Wawainiya da ita. Sai ta kawo hannu kawai ta shafi fuskarsa a haka batare data juyo ba. Hannun ya kama ya sumbata. Shima wani iri yake jinsa, Wlh ji yake tamkar zuciyarsa zata fashe, bai taSa jin abu a ransa irin yarinyar nan ba. Idan yace zai zaman furta abinda yake ji akan Maanal da baki Wauka za'ai ya haukace ne ma.
      Kiran sallar la'asar ne ya sashi tashi zaune. Ya kamata dan ta tashi itama ta saki ΄ar ™ara saboda zafin da taji. Da sauri ya maidata ya kwantar, zuciyarsa na raunana ya ce,  Miya faru? .
     Baki ta Wan tura masa, cike da shagwaSa tace,  Zafi fa, wajen na zafi bana iya zama .
    Sosai yaji wani irin tausayinta, dan har ™wayoyin idanunsa sun nuna haka. A tausashe ya ce,  For give me .
    Kanta ta jinjina masa kawai, ya Wan rungumeta a jikinsa, sai kuma ya sake raWa mata,  In duba in gani? .
      Fuskarta ta Wan Soye a ™irjinsa ta ce,  Ina jin kunyarka fa .
   Murmushi ya Wan yi yana cije gefen lips Winsa, yace,  Kunya kuma ta ™are ai Babyn Oum, Besty Besty kuma Lillyn Yaya F da babban Yaya, sannan shalelen Abanta mai hana mijin ΄arsa matarsa .
      Dariya sosai kirarin ya sanya Maanal. Ta ja masa Wan gashin gemunsa dake dan kaWan dan baya barin yay tsaho tana faWin,  Kai dai ka cika wayo ALLAH Besty .
     Dariya AA ya sanya tamkar bashi ba. Ya mi™e kawai da ita jin ana ™o™arin tada salla suka shige bayi. Alwala sukayo, ya sake Wakkota ya dawo da ita. Shi da kansa ya saka musu sallaya yay musu jam'i, suna idarwa ta mi™e dan bata iya zama da ™yau, gashi in tana tafiya ma tana jin zafi dan haka take yi a hankali. Sosai tausayinta ya cika zuciyarsa. Haka dai ya daure sukai zaman cin abinci. Gaba Wayansu ma akan naman da akama dahuwa ta musamman suka huce haushin yunwarsu. Sai da sukaci suka ™oshi yana faman tsokanarta tana Soye fuska sannan ya bata magani tasha, shima yasha nashi. Yana son zuwa ya gaida mutane yana jin kunya, gefe kuma baya son barinta ita kaWai. Sai wajen biyar Amaal da Shahidah da Sakina suka zo gidan. Tana cikin jikinsa yana karanta musu novel Oum ta kira shi ta sanar masa ga su Shahidah tun 4 sunzo gidan zasu zo su duba Maanal. Dama ta zata zai sakko sallar la'asar ne shiyyasa. Sosai kunya ta kamashi, dan wlhy yau kunyar Oum yake ji, kai ko Yaya Fawzan saboda shegen tsokanarsa baya fatan su haWu, dan Rafeeq sai da ya masa tas Wazun ™in kulashi dai yayi. To balle kuma ace Babban Yaya da Abah. Dan shi a zatonsa ma duk ba™in sun tafi zuwa yanzu......

_________&

        A Sangaren Aunty hamsha™iya Shahidah kuwa tanata dakon dawowar Babban Yaya daya gar™ame ™ofa. Amma bawan ALLAH bayan sallar azhar bai shigo gidan ba. Sai da aka idar da la'asar harma da kusan rabin awa sai gashi ya shigo da mota ashe ma fita yayi. A dai-dai lokacin kuma Ameerah ke fitowa daga sashen Mamy ita da su Shahidah sunje sun dubata. Dan sun saba da Ameera yanzu suma tunda akai kai-kawo a hidimar bikin nan tare. Tsai babban Yaya ya tsaya yana kallon Shahidah da Ameerah dake a jere tare. Su dukansu fuskokinsu da murmushi da alama magana suke yi, sai Amaal a bayansu ita da Sakina. Iska ya Wan furzar yana mai kauda kansa daga kan Shahidah gaba Waya ya maida ga Ameerah. Wani shegen murmushi data sake saki sai shima ya samu kansa da sakin makamancinsa. Sai kuma ya kai hannu ya Wan shafi sajensa ya lumshe idanunsa ya buWe lokaci guda, a fili ya ce,  Fadeel kana lafiya kuwa? . Dai-dai nan su Amaal suka nufi sashen Oum, ita kuma Ameerah ta nufo hanyar gate alamar gida zata wuce dan har tana magana cikin taushin mutyarta da Wan Waga sauti ta ce,  Didi ina jiranku fa dan ALLAH .
         Shahidah ta ce,  Ke dai jeki shirin tarbarmu kawai .
      Dariya Ameera keyi tana tafiya da baya da baya. Sai kawai ya buWe motar ya fito. Ya Wan du™ar da kansa yana saka key a aljihu kawai ya jita a jikinsa. Da sauri ta juyo, dai-dai shima ya Wago idanunsa suka shige cikin na juna. Ido ta Wan waro waje, sai kuma ta sake matsawa baya kanta a ™asa ta ce,  I'm sorry Babban Yaya .
        Shiru bai amsa mata ba tsawon sakanni, sai kuma ya taka kaWan ya ™ara matsawa gabanta. Kan Ameera dai a ™asa zuciyarta na bugawa da sauri-sauri. A bazata matu™ar bazata ya Wan du™o saitin kunnenta ya furta,  Ranar kin bigeni kince min sorry, yau ma haka, gobe kuma idan mun haWu ban san miza'a min ba a ™are da cemin sorry .
       Gaba Waya ji Ameerah tai kamar zata narke. Ta wani Wago da sauri idannunta a ware ta kallesa, cike da suSutar baki ta ce,  Lah na shiga uku....
       Ko dai na shiga uku ni da ake ta turewa ba .
   Ya sake faWa da wani salo mai taushi dai-dai da yanayinta yana wani Wage mata gira sama. Ai bama tasan ta kwasa da gudu ba tai hanyar gate. Samun kansa yay da sakin dariya yana binta da kallo harta gama ficewa.
    Ai a tare maigadi da Bola da drivers dake hira a gate suka saki baki da hanci suna kallon Babban Yaya. Tab Win babban Yaya ne da dariya. Babbar magana Wan sanda yaga gawar soja. Maigadi yace,  Sufa miskilan mutane idan suka faWa soyayya narkewa suke yi gana Waya ba sau™i .
     Da sauri drivern AA ya ce,  Nizan baka labari dan ni nake ganin ainahin narkewa a wajen ogana da tashi tauraruwar. Eh lallai wato gidan nan bana ΄ar aure-aure za'ai, sabon zubi aketa mana. Dama mun gaji da mugun halin ruSaSSun nan Hajiya Saheeba da Hajiya Nibras.
     Wlhy munfa gaji, mu ΄an jam'iyyar amare ne ALLAH yasa ayi damu . Cewar drivern Abah.....

Dai-dai nan mai delivery yay knocking gate, tashi mai gadi yay ya le™a. Mutumin ya gaisheshi da mi™a masa wata ΄ar leda yana faWin,  Sa™one aba Hajiya Kamila . Sai kuma yaba mai gadi littafin hannunsa alamar ya saka hannu. Amsa yay ya saka hannun ya bashi, ya juya da ledar a hannun yay sashen Mamy yana faWama su Bola yana zuwa...

      Babban Yaya kam da bai san sunayi ba tuni ya nufi sashensa fuskarsa da murmushi, sai dai yana isowa yaga Saheeba da yara alamar shi suke jira ya gimtse fuska. A take tasha jinin jikinta. Amma sai ta dake tana masa sannu da zuwa da faWin,  Tun Wazun ai muke jiranka nazo naga ™ofar sashen a rufe .
    Maimakon bata amsa hannun Naufal da Anum dake masa oyoyo ya kama. Yasa key ya buWe, yaran ya fara turawa ciki ya shiga. Saheeba zata shigo yay tsaye a ™ofar. Cikin watsa mata mummunan kallo ya ce,  Ina zaki? .
        A daburce ta ce,  Ciki mana Daddyn Naufal .
     A dake yace,  Sai dai wani cikin amma ba nan ba, ki koma can sashen Mamyn ki ci gaba da zama har sai na nemeki. Kuma ba gidan nan nace ki bari ba can nace ki zauna, dan ko nan da gate kika taka na rantse sai kinsha mamakin abinda zan miki.
    Bam ya maida ™ofarsa ya rufe kafin ma tace komai. Ai garrrrr jikin Saheeba ya shiga rawar mazari kamar an kunna vibration. Brain dinta kam neman tarwatsewa take saboda yanda kalamansa ke maimaita kansu a cikin kanta.......

       ____________&

     KADUNA




Please Login or Register in order to submit comment