Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

na"ok yace ya tada sallah yana idarwa had'a Mata ruwa yayi a toilet kayanda zata sa tare da nuna Mata ma ajiyinsa,fita yayi falon ya d'auki laidan abinci dakin Ade ya bude ya aje Masa laida daya baiyi magana ba ya sake fita.




Kitchen ya shiga shima kayatance Mai dauke da dinning a ciki irin tsarin turawa haka yake plate ya d'auka da cup ya fita dakin nasu ya Shiga har lokacin bata fito wanka ba bude akwatinsu yayi yadau maganinta yasa Mata a cikin fresh milk daya sayo musu, yasa nasa maganin ya aje juye abincin yayi duka ya zauna ya Soma ci Sam abincin Bai Masa dadi ba saboda dandano daya banbanta da cimarsa sosai amma saboda gayu haka yake taci,bude kofar toilet in akayi Nnenna ta fito da towel tana tafiya tana tattaba waje dakatawa Lahab yayi ya daina motse harta shigo dakin Kan gadon ta zauna tana tattaba kayan da ya aje Mata d'auka tayi sai Kuma ta Soma warware towel in jikinta da Sauri yayi gyaran murya itama a rikice ta Kara tamke towel in da Sauri ta nufi toilet Wai zata koma kawai ta gwaro da jikin wardrobe Kara ta sake ta durkusa tana dafe goshinta.




da Sauri ya mike yazo ya Kama goshin Yana ta masifa wai ai zata hallaka kanta a banza fita yayi a dakin ya jirata tasa kaya kafun ya dawo ciki Suka ci abinci dayake darene kwanciya sukayi tana Kan gado Yana Kan kujera.





Washe gari da safe,har 9 Lahab na bacci tunda ya koma bayan sallan asuba Bai tashi ba Nnenna ta farka amma saboda kartayi motse ta tadashi ya sata kin tashi tana kwance akan gadon,bubbuga kofar akayi da karfi,shiya farkar da Lahab mikewa yayi Yana tsaki ya nufi kofar budewa yayi Ade ne tsaye cikin Shirin tafiya makaranta Yana bin Lahab da mugun kallo sai Kuma yace"zakaje ne Koh nayi tafiya na"?da mamaki Lahab yace"haba dan Allah jiya fa Muka diro kasar Nan ka Bari gobe muje school in mana"juyawa Ade yayi yace"course namu daban Kai zaka iya Zama sai goben"da Sauri Lahab yace dan Allah d'an jirani Ina zuwa"?,dakin ya shiga da Sauri ya Wasa ruwa ya sanya Kaya da Sauri ya dau school bag NASA ya fito,a falo ya samu Ade na zaune Yana jiran sa kallonsa yayi yace"Wai Ade haka Zan tafi bazan karya ba"nuna Masa kitchen da hannu Ade yayi da Sauri ya Shiga bude abinci yayi sai Kuma ya dauka da gudu ya nufi dakin su aje Mata yayi a kusa da gado ya kawo ruwa ya aje Yana gaya Mata ya tafi school, sanan ya fito a dakin kala Ade baice ba Suka wuce makaranta.






Ranan Lahab na farko a makaranta ta Masa dadi don yaga chanji da school nada nada sosai anan babu takura babu tsawa Ade ya wuce department nasu yayin da Lahab ma ya wuce nasu dan Adewale zai karanta engineering me yayin da Lahab xaifara karanta pharmacy daga zuwan Lahab class har yayi abokai guda uku yayan turawa,biyu maza d'aya mace,Suna fita a class dayan yaja Lahab wajen training na football nasu a school babu kauyanci Lahab ya shiga cikin yaran turawa ana buga ball dashi,cikin sati guda Lahab ya sassaba da mutane da yawa haka zalika abokan sa masu son karatune shiyasa Koda yaushe yake cin serious Kuma ba laifi sosai suke ganewa gashi yanzun ya Zama daya daga cikin members na yara masu kwazo wajen football ga kyakkyawan horo da suke samu daga coach nasu haka zalika Yana yabawa da gogarin Lahab.






Wasa Wasa Lahab sunyi wata a London babu laifi Adewale yadan sauko da fushin Nnenna da yake ganin Lahab na karatu haka zalika yarinyar nada Hali Mai kyau,har yau Lahab bai had'a sim Koh waya ba Ade na Kiran gidansu amma Lahab saban Zama yayi Masa dadi Koh tunanin sayan sim baiyi ba,Kamar yau zaune suke da daddare a falo gabaki dayan su, karatu Lahab yake da Ade sai Nnenna dake gefe tana sauraron abinda suke cewa wayar Ade ce tayi Kara ya mike tare da daukar wayar ya Kara a kunne ganin new number ne Kuma number nageria gaisawa sukayi da Wanda ya kirasan kafun da Sauri yace gashinan,mikawa Lahab wayan yayi, ba musu yasa hannu ya karba duk da baisan da wake Kiran nasa ba,karawa yayi a kunne Jin muryar Abbu yasa sa washe Baki Yana cewa Abbu Kaine"eh nine Lahab tunda Kai baka San ka nememu ba mukam munsan mu nemeka"am sorry Abbu wallahi karatune ya maidani gabaki d'aya busy shiyasa"da Allah rufemin baki Kai Inne zaka Kira sunan karatu mutum ya yarda Ina dai fada maka in kace zaka tsaya shirme wallahi babu ruwana Suna Korinka zaka tattaro ka dawo gida kazo ka zauna kamar yanda kakeso"dariya Lahab yayitayi Abbu nata Masa masifa daga baya ya baiwa Addayiya Suka gaisa da sauran yaran gidan sannan ya jaddada Masa ya sai SIM Rahab ya damesa da Kira akan Dan uwan sa dan haka ya nemeshi a waya da zaran ya samu sim card,insha Allah Abbu Zan saya gobe da safe"Allah yasa sai da safe"Allah ya kaimu lafiya Ameen katse wayar Abbu yayi.





Su Lahab sun Soma exam karatu yayi musu zafi sosai gashi bayan exam Suna da Wasa(game)da zasu buga anan London Kuma har dashi a cikin Yan wasan da makarantan ta zaba zasu buga Mata,bayan fitar su paper aka Soma iska Mai karfi sosai hadari gabaki d'aya ya game garin yayi bakikkin sai yayyafi da aka Fara ganin haka yasa Ade cewa shi gaskiya zai zauna a makaranta ga yamma tayi ga iska ga ruwa taima ma ya kwana a dakin abokan sa na hostel"gaskiya Ade nikam Zan tafi saboda nabar Yar mutane babu abincin dare gashi Bata gani Kuma ita kadai gaskiya bazaiyu ba nikam Zan tafi"




Duk yanda Ade yaso Lahab ya tsaya a tsagaita ruwan ki yayi ya fita wajen makaranta daker ya samu taxi da zai kaisa Hawa yayi,ruwan ya zuko da karfi dole tasa drivern fakawa Yana jiran ruwan ya tsagaita saboda dokane ba'a tuki in ana ruwa Mai karfi,agogon hannun sa ya duba karfe kusan 7 na dare ya gota Koh sallan mangariba baiyi ba ga isha'i ya gabato,magana Yama driver Koh zai tada motar su tafi yanuzn tunda ruwan yadan tsagaita,ki baturen yayi haka suka zauna sai wajen 8 na dare kafun ruwan ya tsaya amma akwai yayyafi Kam sosai, parking baturen yayi a kofar block in su Lahab sauka yayi Yana tafiya da Sauri ya hau floor in lokacin yayyafin ya jikasa sosai don har kayan jikinsa sun jike,da gudu ya bude leta ya hau,sauka yayi a daidai kofar dakin su hannu yasa ya bude kofar ya Shiga tare da maidawa ya rufe Yana kakkare jikinsa da ruwa ya jika.







d'akin su ya Shiga da Sauri yana kwalama Nnenna Kira amma shuru bata amsa ba bin dakin yayi ganin babu kowa yasa shi nufar toilet Nan ma ba mutum da Sauri ya fito daga dakin ya nufi na Adewale shima Yana budewa yaga wayan toilet ya bude Nan ma wayam kiranta ya somayi da Sauri Yana fitowa falon...........................








*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*


*BUZHUWA Emphire๐Ÿช๐Ÿช*
Assalamu Alaikum,Barkanmu da wannan lokacin ,Sannun mu da shigowa Halarar mu na buzaye.... Albishirin ku matan Aure๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ BUZUWA EMPIRE ta taho maku da sirrika na MALLAKAR mijin ki yar uwa a hannun ki ba tare da boka ko malam ba. Matan da yawa na fuskatan matsalolin su da maxajen wato kalubalen a gidan auren mu...kuma irin wannan maganin matan Asha tabaje...mene wani shirme wani gayinan dai ,bashi ne ba... Ina macen da daga zarar mai gida yy sallama gaban ki keda yara ya hau fadi?. Ina macen da mijin ta kullum idanun shi na akan matan banxa?. Ina macen da ga kudin mijin yanada amma babu ci sai dai duniya suci yy kyautan riya? Kai duk wani matsalan ki na gidan Aure kizo taskar BUZUWA EMPIRE. zata baki mallaka ta hanyar sirorin kur'ani da dai sauransu.
Mallaka ta hanyar kwai
Mallaka ta hanyar nama ,madara ,kifi , yan shila da dai sauran su..
Ga kuma mallaka ta hanyar suratul yusuf .
Mallaka ta hanyar jauhara.
Mallaka ta hanyar Yaseen
Mallaka ta hanyar fatiha umul qur'an.
Mallaka ta hanyar turaruka da dai sauran su...
Ina Yammata marasa farin jini ?๐Ÿ’ƒ
Kuzo kuma da naku ,sai kaji ana gata mummuna baka kirin amma sai farin jinin manyan alhajazai masu jifa jifai kome take dashi oho..!! Kuji ita tasan inda tazo ta taho taskar BUZUWA EMPIRE . sai kin taho yar uwa gaba daya sirrin nan na farin jini dana mallaka 5k ne duka . Idan kuma mallaka ne kadai munayin na 2k da kuma 3k. Na farin jini kacal 3k ne ,gamasu bukata zasu tuntu6a wannan number 08081202932 09061466409





amsawa Nnenna tayi daga cikin kitchen da Sauri ya nufi kitchen in da mamaki ya tsaya ganinta sai girki take cikin fada yace"meye haka Zaki shigo kizo ki kunna gas bakiga halinda kike ciki bane Wai"?d'an murmushi tayi tace"Naga dare yayi ga ruwa kuma baku dawo ba shine Zan d'aura muku girki"kwace spoon in hannun ta yayi ya Kama hannun ta hade da kashe gas in Yana cewa wuce muje daki in ruwan ya tsakaita sai na fita na sayo Mana abinci"ah ah nidai ka bari na girka karka fita kazo ka samu Mura Kuma"sosai Suka shiga muhawara Lahab yace sai tabar girki ita Kuma tace alafatau bazata bari ba zatayi girki,karshe dai sai da yarjejeniya Lahab zaizo ya Fara girkawa ita Kuma zata tsaya tana gaya Masa abubuwan da zaina sawa rigan jikinsa ya Kwabe Mai sanyi ya makala a kofa ya matso kusa da bojuwan Suka Soma girkin"sai kusan 9 na dare ya kammala dafa taliyarsu dafa duka da wake yasa kifi a ciki rufe abincin yayi yashiga daki da ita a hannun sa ajeta yayi yayi wanka yazo ya Soma Rama sallan da ake binsa Saida ya kammala yayi nafila kana ya taimaka Mata ta shiga toilet itama tayi wanka kayan bacci ya bata tasa wando da riga sai hula.





Shima Lahab sanye yake da kayan baccin mikewa yai ya sassauke labule kana ya koma kitchen in plates na taliyan ya d'auka da ruwa ya shigo dakin ajewa yayi a kasan carfet kana ya riko hannunta suka zauna abincin sukaci kana sukayi brush hawa Kan gadon Nnenna tayi ta kwanta Lahab Kam na zaune Yana duba littatafansa sai kusan 12:00am ya mike daga Kan table in ya nufi Kan kujeran kwanciya yayi sai Kuma ya mike saboda sanyin da ake bargon sa yayi niyar d'auka a cikin wardrobe sai Kuma ya dafe goshin sa da karfi tunawa da yayi aima ya bada wankin bargon daman guda biyu ne d'aya nasa daya na Nnenna,bincike yayitayi Koh zai samu zani Koh abin rufuwa amma Ina bai samu ba,matsowa yayi kusa da gadon yasa hannu a hankali Yana zame blanket in jikinta harya ciresa gabaki d'aya a jikinta.






Yamotsa fuska tayi irin sanyi ya shigetan Nan tana harhada jiki,maida Mata bargon jikinta yayi ya lulluba Mata shima ya hau Kan gadon a hankali ya kwanta Yana lumshe Ido rabonsa da gado tun a naija sai yau ya sake Hawa kanta,lullubuwa yayi kansa ne kawai a waje ya daura kansa a filo lumshe idanunsa yayi Yana jinsa uncomfortable,d'an matsowa yayi kusa da Nnenna har Yana Jin numfashinta dake sauka, hannu yasa ya kunna bedlamp in Yana bin fuskarta da kallo sosai ya zubawa lip's nata eyes Yana Jin wani mugun sha'awar ta na taso Masa a hankali ya matso sosai kusa da ita zai manna bakinsa a nata da Sauri Kuma yaja baya, ganin ta waro manyan idanunta masu kyau gaske.





tana bin saitin da yakejin numfashinsa a wajen,sai Kuma yaga ta maida idanunta ta rufe a hankali,baiyi wata-wata ba ya damko lip's nata da Sauri Yana wani irin tsotsa da Sauri-Sauri hannu yasa ta karkashin wuyanta Yana shafawa hade da kamo kanta ya Kara mannata kusa da kansa,da Sauri ya birgino ya hau kanta d'aura gwuwarsa yayi akan dollof in yayi ya manna hannunsa akan nata duk da bai kwanta akanta ba amma Yana manne da ita hot and romantic kiss yake watso Mata cikin soyayya.







A hankali yasa hannu Yana warware igiyar rigan bacci dake jikinta da Sauri tasa hannu ta riko nasa lokacin idanunta a rufe,a hankali ta Soma magana muryarta na sarkewa matso da kunnensa yayi saitin bakinta Yana Jin abinda take cewa"pls ka Bari karmuyi abinda zai jaza Mana matsala dan .......bai bari ta karasa ba yayi saurin sake manna bakinsa a wuyanta Yana kissing nata a hankali ya zame rigan d'an dagowa yayi ya ciresa gabaki d'aya a jikinta,ya rage daga ita sai vest kama hannun vest in yayi ya xamesa gabaki d'aya ya cire Mata shi da Sauri tasa hannu ta kamo keyarsa dake d'auke da gashi Mai yawa,mikewa yayi a kanta da Sauri ya zame rigan dake jikinsa komawa yayi ya kwanta akanta kirjinsa babu Kaya Kamar yanda nata babu mannata yayi sosai da jikinsa yana Mai cikin tsananin bukata.





"Lahab Lahab stop it pls"shine abinda take maimaitawa Kara masowa gareta yayi ya kwantar da kansa a kirjinta tanajin yanda bugun zuciyarta ke gudu da sauri-sauri har wani huruwa na shanunta suke"bazan iya ba"amsar da ya bata kenan Yana Kara ja musu bargo,rumtsa Ido tayi da karfi Jin yanda yasa kafa Yana gyara Mata kwanciya a hankali,d'an zabura tayi sai kuma ta maida kanta Kan pillow ta lumshe idanunta hawaye Nabin gefen idanunta Yana sauka akan pillown, motse Mai kyau bata Kara ba gabaki d'aya ta sakar Masa ragamar rayuwarta ta barsa Yana Inda yaga dama da ita ba tare da tayi tirjiya Koh nuna gajiyawa ba don Lahab agunta yafi karfin haka hannunta dake bayan wuyansa ya Kama da Sauri ya maida Kan katifar yasa nasa tafin hannun a nata ya Danna da karfi gabaki d'aya hankalinsa a tashe yake kome yanayine cikin kuzari da Kuma mugun tsoro sosai shima zuciyarsa yake bugawa baisan haka aure yake ba shidai diran makiya yama aure amma yau gashi Yana Jin wani Kalan d'adi da ni'ima da baisan da irinsa ba a duniya.




da karfi Lahab ya Kara damke hannunta ya danna a katifar zufa sharkaf yayi har diddiga yake har zuwa lokacin idanun Nnenna a kulle Bata bude bama bare tasab halinda yake ciki gabaki dayansu zufa Suka had'a duk sanyin AC da na damuna baisa zufar yankewa ba,a hankali yasa hannu Yana share Mata zufar da take a hankali ya zame daga ronkwafar da yayi a kanta ya kwanta akanta Yana maida numfashi da Sauri-Sauri har ya dawo Yana saukewa a hankali hankali,ya sake sa hannu ya kamo gashin kanta daya jika jakaf da zufa,harhada Mata gashin yayi waje d'aya a hankali ya mike a kanta cikin wani irin tsananin kunya da bai tabaji ba sai yau Wai shine yau ya sadu da mace shi lahab?da Sauri ya zame bakin gadon,gajeren wandon sa dake yashe a kasa yasa hannu ya d'auka tare da zurawa a jikinsa cikin toilet ya shiga ya tsaftace jikinsa wallahi yama rasa Ina zaisa kansa kunyarta ma yakeji baisan Yana da kunya irin na yau ba,d'aure da towel ya fito toilet in Yana tafiya Kamar Wanda kwai ya fashewa a ciki.




Matsowa yayi kusa da bed in ya kunna lamp,haske yadan haska dakin,Kai dubansa gareta yayi har war lokacin idanunta a rufe suke haka zalika idanunta har lokacin Bai saya daga zubda hawaye ba,hannu yasa a hankali ya Kama bargon da niyar yayewa da Sauri tasa hannu ta rike bargon amma bata bude idanunta ba"kiyi hakuri so nake na taimaka Miki"girgiza Kai tayi alamun bataso,bai kulata ba ya dagota duka da bargon ya nufi toilet da ita ajeta yayi sannan ya had'a Mata ruwan zafi tunda ita ba musulma bace basai tayi wankan tsarki ba fita yayi a toilet in yazo yad'au zanin gadon ya aje a gefe ya Kuma rasa wani abin zai lullubawa katifar tsayawa yayi sai Kuma ya fita a dakin da zanin gadon dakin Adewale ya shiga zanin gadon Ade guda daya ya dauko ya dawo ya shimfida Mata harda blanket in Ade ya shimfida Mata Kaya ya Ciro ya aje Mata da Sauri yadau xanin gadon da Suka batan ya fita dakin da Sauri Jin motsenta tana kokarin fita a dakin,dakin Ade yaje ya wanke zanin gadon ya matse sosai ya aje a boket kwanciya yayi a Kan gado yayi shuru a cikin bargo har lokacin zuciyarsa Bata bar luguje ba,so yake yaje yaga ya take amma ya kasa a hakan har bacci ya daukesa.





Jiki da jini duk da bai kwanta da wuri ba amma asuba nayi ya farka Alwala yayi ya tada sallah yana idarwa ya mike ya sanya Kaya da wurwuri yadau boket na zanin gadon ya bude kofar balcony nasu ya Haura shanya kayan yayi yadau wayarsa ordern abinci yayi musu ta waya abinka da turai kafun 7 yaji knocking karban abincin yayi ya koma ciki aje laidan yayi a hankali ya bude dakin nata lekawa yayi ya hangota kwace akan gado,da Sauri ya fita a gidan pharmacy yaje yayi-yayi su Saida Masa magani sukaki sukace sai yazo da shaid'an likita basa Saida magani barkatai dolensa ya dawo gida shiga dakin nata yayi a hankali Yana tafiya Yana tsaibi Harya karaso kusa da gadon nata sauke ajiyar zuciya yayi ganin ta tana bacci.




Laidan abincin ya aje Mata kusa da gado tare da note a paper yasa hannu ya shafa Kan nata da yayi zafi sosai ya fita,dakin su ya shiga yayi wanka Koh abinci ya kasa ci ya d'au school bag nasa sai makaranta,Koda yaje makarantan yau gabaki d'aya ya Zama wani silent dashi tuni nutsuwar aure ya shigesa sai ka gansa ya zauna yayi sugudun dashi waje d'aya kasa hakura Ade yayi Saida ya tambaye sa Koh baida lafiya ne.






Sun kammala lecture tun 2 na rana amma Lahab yaki yarda su dawo gida har yamma Saida Ade yace zai tafi ya barsa kafun ya yarda su koma don daman shi wallahi yafison sai dare haka su kuma lokacin da Suka kusa Isa kawai sai yace a saukesa ya manta Suna da training zai koma school da mamaki Ade yake kallon sa amma baice kome ba aka saukesa don daman ya riga yayi order abinci za'a kaima Nnenna, Adewale lokacin daya Isa gidan shuru ya tarar da gidan bai Kuma nemeta ba ya wuce dakin sa.





Lahab yawo yayi-tayi a garin London Saida dare yayi kafun ya nufo gidan zuwa lokacin ya samu ya sayo Mata maganin zazzabi da ciwon jiki,don shima asibiti yaje kafafunsa na ciwo ga baya duka na ciwo tun daren jiya daurewa kawai yake da aka basa magani shine ya d'auko zai kawo Mata,shigowa gidan yayi da sallama Ade ne zaune a falo Yana cin dinner ya amsa Masa ba tare da ya dago ba kasa Zama Lahab yayi a falon gudun karta fito ta gansa dakin Ade ya shiga shidai Ade idone nasa baice Masa kala ba.





10:20am Ade ya fito toilet sanye da kayan bacci kallon Lahab yayi dake kwance akan gadonsa Yana waya da Rahab,Zama yayi akan kujera Yana jiran ya gama wayar,ganin baida niyar gamawa yasa Ade mikewa ya dawo Kan gadon ya kwanta tare dama Lahab nunu da hannu yabar Masa daki.





Kin tashi Lahab yayi sosai suka ringa rikici karshe dai Ade haka yayi hakuri badon ransa yaso ba ganin dai kawai anfi karfinsa ne,Kuma bai tambayi dalilin dawowar Lahab dakin ba,da misalin karfe biyu na dare Lahab ya mike lekawa yayi ya duba Ade na bacci kafun yadau magani a hankali ya fita a dakin, dakin nata ya Shiga duhu ne mamaye da dakin,hannu yasa ya kunna wutan dakin maganin ya aje akan drower ya matso kusa da ita har Kan gadon,hannu yasa ya taba jikinta sosai jikin yai zafi jau Kamar garwashi"am sorry Labiba am so so sorry wife"shine abinda yace Yana tofa Mata Addu'a ya sauka agadon ya kashe wutan ya fita,bude idanunta tayi hawaye ne cike a cikin su tunda Lahab ya shigo dakin ta farka kawai motsene batayi ba bare ta nuna Masa ta tashi Harya fita,Mikewa tayi a hankali ta kunna hasken tadau maganin da ruwa tasha ta koma ta kwanta.







Washe gari da safe kafun su tashi har Lahab ya shirya ya gudu makaranta,kawai farkawa ade yayi ya tarar Bayanan,lokacin da yaje makarantan Yana tambayar sa dalilin zuwan sa da sassafen, kawai cewa yayi Yana da class ne da wuri Wasa Wasa Saida Lahab ya shafe sati guda bai Bari Nnenna ta gansa ba a tasa tunanin kenan, amma baisan cewa duk lokacin da ya shigo dakin dubata farkawa take kawai Bata nuna Masa ne duk dare zai shigo ya dubata haka ma asuba zai aje Mata maganin gargajiya dana asibiti ya tafi da wuri tun Ade na hakuri Harya kasa ya tambaye Lahab Koh lafiya har yanzun bai koma dakin su ba sannan meyasa yake fitan sassafe, Nnenna idanunta sun bude ras ta dawo gani amma Basu hadu da Lahab Koh Ade ba don Bata fita a dakin sai sun tafi makaranta zata dau abincin da sukayi order taci tayi wanka ta kwanta Koh tayi kallo intaji sha'awar girki ta girka nata taci tunda su kullum abincin waje ake kawo musu.





**************
Su Lahab sun kammala exam lafiya an kammala shirya musu tafiya game Inda zasuje Kuma akallah zasuyi sati biyu Koh daya,shirye shiryen tafiyar ya Fara ba tare da sun sake haduwa ba don wallahi duk lokacin da yayi tunanin abinda ya faru sai yaji wani mugun kunya ya kamasa,gobe ne tafiyar su,sauke su taxi yayi a block nasu suka sauka agogon sa ya duba karfe 1 ne na Rana Ade ya damesa Wai sai yazo su tafi,tura kofar yayi ya Shiga daidai lokacin Nnenna dake sanye da dogon rigan kanti Kai Koh dankwali babu ta fito cikin kitchen in had'a Ido sukayi da Sauri ya hau eiiieiiina Yana Shirin juyawa zai koma Ade dake bayansa hankad'asa yayi da karfi ya shigo shima hade da maida kofar ya rufe da Sauri Lahab ya nufi dakin ade jawosa yayi ya dawo dashi baya ya d'aga Ido ya kalli Nnenna sau d'aya sai Kuma ya Kara kallonta ganin Kamar tana kallo tunda kwayar idanun Mai kallo dana Mara kallo daban yake.




Kin Soma kallo ne"shine tambayar da ya jefo Mata cikin turancin sa daya Fara sajewa Dana turawa,gyada Kai tayi ba tare da ta kallesa ba ta nufi daki da Sauri Ade yace"Nnenna meya had'aku da Lahab ne Kuma garin Yaya Kika Soma ganine Wai"magani nake sha"shine abinda tace masa ta Shiga daki,Lahab mikewa yayi haryana buge kafarsa yabar wajen baiyi wani mamakin warakar nata ba,dakin su ya shiga babu abinda ya d'auka sai system nasa don kome akwai a team nasu Kama daga sports wear da abinda zasu bukata naci dana Kaya, wasika na bankwana da Kuma tafiyar ya aje Mata da dare bayan ya Shiga dakin,washe gari ya wuce makaranta daga Nan suka wuce Inda zasuje su buga ball in.





Adewale na dawowa yacewa Nnenna ta had'a kayanta kala biyar wani bag ya bata madaidaici don shi bazai iya Zama dagashi sai ita a gidan ba in Kuma yaje dakunan abokan sa ita kadai a gidan Bai Dace ba shiyasa zaibi Lahab suje suga wasan da zasu bugan tunda shima student na school nasu ne, amma bai gaya Masa ba,don daman bazasu koma najeria ba sai karshen shekara Kuma yanzun watan su biyar a London.





Washe gari Suka d'auki hanya,Lahab baisan dawan garin ba kawai yana fita a fili Kamar ance ya d'aga idanunsa ya hangi Ade zaune da Nnenna sanye suke da rigan ball na team nasu, waro Ido yayi sai Kuma yayi saurin fitowa,wajen su ya nufa Yana mamakin zuwan su hannun Ade ya rike har Suka fita a wajen kafun ya Soma masifa akan me zai dauko Masa Mata ya jawota cikin arna haka"in baka da hankali Ni Ina dashi Kuma insu arna ne nima Arne ne Bai Kamata ka barta dani a gida d'aya ba harna tsawon kwanaki"ganin ran Ade ya baci yasa Lahab sauka ya basa hakuri sanann suka cigaba da Wasan.




Ana tashi Ade hotel Inda ya Kama

Please Login or Register in order to submit comment