Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Inna mikewa cikin masifa tace,keee maimuna don baki da hankali har kina maganar makaranta ai Ni koh Ni da kaina bazan sake barinki kije makaranta ba aure zakiyi,sannan Kuma kice Wanda kike son baisan kinayi ba, me kike nufi kenan mu Zaki mayar Yan iska Koh Yaya?

don girman Allah Inna ki barsu shiyasa Aunty mubeena bata son gaya Miki matsalan ta maimakon ki natsu ki bata shawara Koh Nasiya saiki Kama Mata ihu aikin gama dai ya gama Koh Ni Karan kaina banji dadin abinda tayi ba amma ya zanyi bazan iyya ganin Yar uwata ta aure Wanda bata so ba,shuru Inna tayi ta koma Kan kujeran da ta tashi ta zaune,ganin tayi shuru yasa Nabeel cigaba da magana,indai akan makaranta ne karkiji kome Aunty Ni Kuma insha Allah daga yau xanna xuwa shago xanyi aiki yanda ya Kamata xan nemi kudi na biya Miki kudin makaranta Koh da kuwa Ni Zan hakura da nawa karatun daman Lahab da Ade me biyamin, sannan Koh Ni bazan so ki cigaba da amfani da abinda Ahmad ya baki Koh yayi Miki,amma fa dole ne Zaki bar wasu kiyi amfani da wasu kamar sutura dole ne kisa nasa amma makaranta insha Allah Ni Zan cigaba da biya Miki ke Kuma ki maida hankali akan jarabawanki insha Allah kome zai daidai.


dan shuru mubeeena tayi tana kallon Nabeel in kafun tace,amma fa Ni babu ruwana da Rukayya daga yau, Kuma Zan maida Masa da wayarsa dake hannu na yanzun?

Inna ce ta tareta kafun ma Nabeel yayi magana,babu wani ba ruwanki da kawarki ai ita bata Miki kome ba, Kuma Koh tayi kece Kika ja maganar waya Kuma baza'a maida Masa ba ki bawa Nabeel yaje ya sayar dashi sai ya sayo Miki wani kala Kinga Koh anga waya a hannunki ba nasa bane.


gaskiya ne Inna bai Kamata ma ta nuna abin ya Mata zafi ba Kuma nima na tabbatar yaso auren kawartata ne don ya kuntata Mata badon Allah ba sai Kuma maganar Wanda take so, Aunty mubeena mu Maza Muna da wani dabi'a shine in mace ta nuna tana son mu Koh auren akayi bata mutunci a idanun mijin nata sai Wanda yasan abinda yake in Allah ya hadata da namiji Masanin Alkur'ani da hadisai don haka Ina Mai shawartar ki akan kibi kome a hankali sannan ki rike ajinki na y'a mace.

Insha Allah Nabeel Zan kiyaye tace cikin Jin dadi ganin basu matsa sai sun San wanda take son ba,Kuma taji dan sanyi data samu ta tofa abinda ke damunta.

Inna Kam cikin dan sake jiki datayi tace,toh yanzun mubeena haka Zan tasaki a gaba sai dai in gari ya waye kiyi wanka ki tafi makaranta Wai da sunan kina jiran Wanda yake sonki yazo auren ki wannan abune da xaiyo kuwa?,nidai Ina fada Miki gwara kiyi abinda zai fansheki Nabeel baisan kome ba sai shashanci.

Jin abinda Inna tace yasa mubeena mikewa ta shiga dakinta Cikin Jin haushi Nabeel yace haba Inna menene haka don Allah ya zakina fadar magana irin wannan yanzun Nasiya da magana Mai dadi Aunty take bukata amma abinda kike matan Nan baida kyau wallahi.

don Allah rufemin baki Wawa kawai.


Mikewa Nabeel yayi yasa takalmin sa zai bar gidan don yaga duk ta Inda zai bullowa Inna bazata hakura da masifar Nan ba dan dakatawa yayi Jin Inna na Masa zancen Lahab akan jiya muzammil yazo Neman sa baya Nan,Kai Inna inaga dai baikoma gida bane don yace min zashi gidan yayan sa jafar taima ma yanzun sun gansa amma bara nake gidan su Ade in yaso sai muje mu duba sa a gidan yayan nasa nima nayi missing nasa kwana biyun nan wallahi.

Ku dai kuka jiyo daman in kun hadu ba'ajin Alkhari amma daya ke kwana biyu baku haduba har dan hankali ka Fara,Jin abinda Inna tace, murmushi kawai yayi ya fita a gidan nasu,mubeeena dake daki tana jiyo duk abinda suke cewa dafa kirjinta tayi tana tari a cikin kwana biyu da bata sa Lahab a idanunta ba abin ba karamin nukurkusanta yake ba.





**********************
Mami Suna fita a gidan parking tayi a bakin titi tare da sauke ajiyar zuciya tana kallon Rahab dake zaune a sit in Mai zaban banza dake kusa da ita gabaki d'aya taga yaron nata yayi sanyi sosai wallahi,Rahab ta Kira sunansa amma shuru bai amsa ba hannu tasa ta shafa kumatun sa dan juyowa yayi Yana kallonta sai Kuma ya kalli titi shi baima San tayi parking ba,Mami ya Kika tsaya Kuma Koh motar ta lalace ne?

ba lalace wa tayi ba Rahab magana nake son muyi a gaskiya abinda kayi yau Innan banji dadi ba Sam, na kuma Yi shuru ne badon ka burgeni ba nayi shurun ne saboda na barka ka Fadi abinda ke nukurkusan ranka amma fa ka sani kaf duniya baka da gidan da yafi wannan gida da kake ciki sai Wanda zaka mallaka Nan gaba,baka da wasu Yan uwa Kuma Ado a gareka daya fisu barinka gidan Nan bazaiyu ba,in har kabar gidan toh burin mamu ya cika na rabaku da yan uwanku Kuma muzammil yayan Kane banji dadin abinda ka Masa ba.



da Sauri Rahab yace,nima Mami ai banjin dadin abinda yake Miki,meyasa Koh don albarkacin mu bazai mutuntaki ba kina matan baban sa taya Zan cigaba da basa girman sa Mami?


Kaga Rahab wannan tsakanina da shine bana son kasa kanka a cikin wannan maganar,sannan bazan goyi bayan kabar cikin gidanku ba Yan uwanku zasuga Kamar Nike zugaku Koh Kuma so nake na karbe ku,don hakan yanzun dai muje station daga Nan sai na kaika gidan yayan ka jafar ka zauna acan.


Haba Mami ni wallahi bazan zauna a gidan Yaya jafar ba wata rana nanne tamin gori itama,baga irinsa ba Mami kinje kin aure tsoho karshe muntashi a wahale da ace mahaifin mu na raye na tabbata bazan tsaya tunanin Inda Zan...............daka Masa tsawa Mami tayi cikin Jin haushi tasoma magana,yanzun kaima Rahab maganar da zaka fadamin kenan Wai meyasa mutane suke min haka ne, watoh kaima ka kawo Kai har kana da bakin fadawa uwarka maganan ta aure tsoho Koh? sai Kuma ta kifa kanta a siterin motar tana Mai girgiza kanta tana alhenin abubuwan da Suka shude duk mahaifinta ne yaja Mata duk shiyasa ta cikin wannan matsalan,da Sauri ta kauda tunanin tare da istingefari tunawa tayi karfa tayi sabo kome na duniya dama Rubuceccen Al'amari ne.

don Allah Mami kiyi hakuri bazan Kara ba wallahi bawai rashin kunya na Miki ba amma abin na damuna Inna d'aga Ido Naga ya Umar da ya jafar da Aunty shamsiyya a matsayin yayuna ne su duka duk sun tsufa gwara gwara ma ya muzammil ga yawan gori da Addayiya da Mami ke Mana akanki abin baimin dadi Sam.

d'aga kanta Mami tayi daga Kan siterin ta kunna motar ba tare da tayi magana ba tafiya suke babu Mai magana har Suka Isa station Suka mikawa Yan santa case in Lahab daga station in titin gidan ta Mami ta nufa da Rahab,ganin haka yasa sa saurin dakatar da ita,Mami Ni bazan zauna a gidan ki ba ki kaini gidan uncle muneer saina zauna a wajen sa kafun Lahab ya dawo saimu koma gidan mu Koh?


tad'anji sanyi a ranta Jin yanda yaron nata ke Mata magana watoh ya hakura da fushin barin gidan nasu,amma bata nuna Masa ba sai Kara tamke fuska da tayi tayi rebas ta Kama hanyar unguwan su Uncle muneer in 30 minutes ya kaisu unguwar gangarawa tayi har kofar gidan tayi parking bude motar tayi ta fita Shima Rahab sauka yayi a motar ya bude baya yadau jakansa yabi Mami cikin gidan.


da sallama Mami ta Shiga gidan amsa Mata salamatu tayi,ah ah wa nake gani Kamar Hajiya Amina sannu da zuwa Bismillah,dan murmushi Mami tayi sannan ta shiga falon gidan Zama tayi a Kan kujera yayin da mustapha dake kwance Yana danna waya ya mike Yana gaidata tare da fita a falon Jin muryar Rahab a tsakar gidan Yana sallama,amsan kayan Rahab in yayi ya nufi dakin sa dake kusa da sauron gidan ya shigar da kayan wajen,dan leko falon Rahab yayi ya gaida salamatu sannan shima yabi mustapha dakin,bai bi mamin falo ba.


Salamatu daki ta Shiga bayan sun gaisa da Mami ta Kira Mata yayan ta muneer sannan ta basu waje sosai Mami Suka znta da yayan ta Kuma Shima ya Mata fada sosai data sanar dashi Lahab yaje wajenta Harya fusata yabar gidan nuna Mata yayi shi yaro Mai rawan Kai da lallama ake binsa daja a jiki daga karshe Kuma ya nuna Mata babu kome Rahab yazo su zauna ai dashi da mustaph duk daya suke a wajen sa sosai taji dadin hakan tare da mikewa tama yayan nata da matarsa sallama fitowa tayi a falon tasa takalminta ta nufi Sauro zata fita yayin da salamatu ke binta a baya Suna dan Hira,tsayawa tayi a kofar dakin mustapha ta kwalama d'an nata kira.


Rahab dake zaune a dakin mustapha nata zuba Masa hira,ya amsa Mata tare da mikewa ya fitoh ganin ya fiton yasa Mami nufar kofar gidan tana ma salamatu sallama itama salamatun asauka lafiya ta Mata ta koma cikin gidan,bayan sun fita wajen bude purse nata Mami tayi ta zaro ATM card nata guda daya ta mikawa Rahab ba tare da tayi magana ba,amsa yayi da Sauri Yana godiya,nasan zakaji sauyin rayuwa a gidan Nan don ba irin gidan ku bane daka Saba da laushi da AC ga card Nan Koh zaka bukace wani abin saika zare ka saya ban baka don kayi almubazzaranci dashi ba.

Insha Allah Mami Allah dai ya bayyana dan uwana duk da Ni Mami gani nake kamar wallahi ba b'ata Lahab yayi ba mu munsa Kan mu a damuwa,kindai San iyya shegen sa.

dan sassauta fuska Mami tayi,toh yanzun Rahab in ba b'ata yayi ba meyasa har yanzun bai dawo ba sannan tunda yake bai taba barin gida ya kwana wani waje ba tare da sanin yayan ku ba sai wannan Karo nidai gani nake Kamar akwai abinda ya samesa.


Mami ki kwantar da hankalin ki taima ma gidan wasu abokan nasa yaje yayi zaman sa kinsan fa yayi laifi Kuma ya tabbatar za'a hukuntashi Koh hakan ma zai hanasa zaman gidan.


Toh Allah ya shiryesa koma me ake ciki zanji a wajen Yan sanda.

Ameeen ya Allah Mami Rahab yace, Yana tsaye Harta shiga motar ta tabar layin unguwan sannan ya juya ya koma cikin gidan.





**********************
Dr ne ya shigo cikin fara'ar sa gaidashi Lahab yayi itama Nnenna ta gaidashi amsa musu yayi sai wani irin kallo yake Mata ganinta sanye cikin wando da riga sunyi azaban karbanta ta fito Ras da ita a cikin kayan,Lahab Kam ji yayi makokonsa ya cika amma baice kome ba,itama Nnenna aje bucker in tayi ta zauna a kujera.

Dr ne ya maida dubansa zuwa ga hannun Lahab Yana Masa ya jiki da mamaki yabi hannun da kallo sanna ya kalli karfen ganin ruwan Koh rabi baiyi ba gashi Kuma ya cire,ah ah Hassan ya haka yanaga an cire maka ruwan Kuma wace nurse ce ta cire?


cikin dan basarwa Lahab yace"am nine na cire naje nayi wanka ne naci abinci"

Meyasa ka cire sannan wani irin wanka kayi a irin wannan yanayin da kake ciki ai ba'ason kana wanka akai akai goge maka jiki za'a nayi ba wanka ba, muga hannu Koh ruwa ya shiga,ai saika bata Mana aiki.

Mika Masa hannu Lahab yayi likitan ya dudduba sai fad'a yake Kamar bashi ya shigo da fara'a ba shidai Lahab shuru kawai yayi har likitan ya karasa masifar sa kafun ya maida Masa da ruwan tare da Karin wasu Alluran,ya rubuta musu magani ya basu akan su sayo,amsan takardan Nnenna tayi sannan ta koma ta zauna,Shima likitan fita yayi a dakin.


Mikewa Nnenna tayi ta matso kusa da Lahab a hankali ta soma Masa magana"Lahab Lahab"ya jita Sarai amma yaki amsa wa haka kawai takejin haushin likitan ga masifar da ya gama surfa masa"kayi hakuri Lahab amma fa gaskiya Dr ya fad'a ya Kamata kabi ka'idar likita saika samu lafiya karfa ka manta tsagen kashine a hannunka kayi Wasa da hannun Nan sai kaga hannunka ya lalace"


Wani irin juyowa Lahab yayi cikin haushi Jin abinda tace Wai hannunsa ya lalace"aiko wallahi hannuna inya lalace kece sula Ina zaman xamana tsabar mugunta daga Miki abin arziki saiki sa hannun Nan naki na samudawa ki kwade hannun na Saida Kashi ya tsage sannan kice min innayi Wasa da hannu na ya lalace"?

Sake baki tayi tana kallon sa da mamaki tana Al'ajabin lamarin sa,dan Jan numfashi tayi kafun ta soma magana"toh shikenan"sai Kuma ta juya zata fita a dakin ganin hakan yasa sa tambayar ta"Ina zakije Kuma"?


tsayawa tayi bata juyo ba"zanje wajen likitane ya taimaka min da waya na kawo maka ka Kira gidan ku ka sanar dasu halin da kake ciki kada hankalin su ya tashi kaga nima saina samu na koma gidan mu"


"Zonan shine abinda Lahab yace Yana kallonta juyowa tayi ta dawo bakin gadon ta tsaya binta da Ido yayi sannan ya nuna ta da yatsa,"yanzun kina nufin a hakan Zaki fita kina yawo kina tallan jiki a cikin asibiti Maza na kallon ki Wai meke damunki ne baki da kayan da Zaki saya saina haukan Nan,bama wannan ba ce Miki nayi kije ki karbo min waya"?


bin jikinta tayi da kallo sannan ta Kara kallon sa"meya samu kayan jikin nawa da kake cewa Ina tallan jiki,sannan maganar ka aikeni Koh baka aikeni ba duk zanje na amsa wayar na kawo maka"tana karasa maganar bata jira Mai zaice ba ta juya zata bar wajen, hannun sa Mai lafiyar Kuma ke d'auke da laidan ruwa yasa da karfi ya riko hannunta tare da ingizata har Saida tayi baya tagaltagal zata Fadi Kara Jan nata yayi Saida ta Fado akansa.


Kallonsa tayi fuska a hade Kamar yanda Shima ke kallon ta"meyasa kake Wasa da lafiyarka ne"?

baibata amsar tambayar da ta Masa ba sai wani tambayar da Shima ya jefo Mata"kingaji da jinyata"?girgiza Masa Kai tayi tana son tashi akansa don har lokacin baisa riga a jikinsa ba"amma meyasa kikeson na Kira Yan gidan mu sannan kema kikeson ki koma gidan ku"?


"saboda hankalin Yan gidan ku ya kwanta na gidan mu ma ya kwanta"

Maidata kwancen yayi daga kokarin tashin da take yasa bakin sa a kunnenta"kinsan wanene Ni"?ya tambaye ta a hankali.


Ah ah bansani ba"toh bari kiji na fada miki Ni da kike ganin nan d'an tsohon minister ne sannan yayana babba,shararen dan kasuwa ne d'ayan Kuma gawurtancen soja ne dayan Kuma kusan gwannati ne,in Kika kuskura sukaji labarin kece Kika tsagamin Kashi burbudinki ma Y'an gidan ku bazasu gani ba bare gudan ki,gwara ki rufawa kanki asiri kiyi jinyata harna warke na koma da kafata hannuna sumul"


wani kallo take bin fuskar sa dashi kafun a hankali tace"Ni kasan wacece"?dan murmushi yayi sanna yace"wacece ke"bude Baki tayi a hankali zata Yi magana sukaji gyaran murya a dakin alamu mutum ne........................



🍀 *by Ruqeenjala* 🍀



*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 0816 464 2820 tare da shaidan biyan ki*

Page 63&64
da Sauri Nnenna ta sauka akan Lahab tare da kallon kofar dakin, nurse in jiya ne a tsaye ta Kura musu Ido,kunya ne ya Kama Nnenna sosai akallah nurse in zata Kai shekara 30 shima dai Lahab tad'anji kunyan kad'an amma saiya basar ya lumshe idanunsa tare da juyawa dakin baya tare da lullube jikinsa da bedsheet,d'an gyaran murya nurse in tayi cikin mamaki don ita ta kasa gane menene tsakanin yaran Nan guda biyu wallahi,kun sai maganin da likita yace min ya rubuta maka?

Nnenna ce ta bata amsa"ah ah yanzun ne zanje na Sayo"tana maganar tadau bucket na kayan tare da daukar pepar da card na Lahab ta juya zata tafi"Kinga zonan Labiba"Lahab ya Kirata dawowa tayi kanta a kasa don har lokacin nurse in na dakin tana had'a Masa magangunan sa"kidau abinci kici sanan banason ki fita a haka kizo ki zauna in ruwan ya Kare Zan fita da kaina na sayo"

kallon Lahab nurse in tayi sannan ta kalli Nnenna kafun tayi magana"sister jeki dau breakfast naki kici ashe baki karya bama,Kai Kuma Hassan bai kamata ka fita ba kadai barin ta karya sai taje pharmacy in Naga ma harda Kaya takeson ta Shanya Koh?

gyada Kai Nnenna tayi sannan ta aje bucket in ta zauna akan kujera ta jawo laidan abinci ta soma ci"gaskiya sister nafi dai son ta zauna in ninaje na sayo Kuma na Shanya kayan"?

Kallon Lahab ta sake,saboda me bazata fita ba?

"Kalli kayan jikinta fa a hakan takeson ta fita"

dan zaro ido Nnenna tayi kafun tace"Kai Wai Ina ruwan ka da shigena ne Kam"?

"Keee Ina ruwa na kikace?toh a kwai ruwana Kuma wallahi bazaki fita a hakan ba"

Shuru Nnenna tayi tana cigaba dacin abincin ta murmushi nurse in tayi wallahi ita sosai take mamakin yaran Koh menene tsakanin su don basu Mata Kama da Yan uwa ba especially datazo taga Nnenna akan lahab hakan ya Kara tabbatar Mata ba Yan uwa bane,meyasa baka son ta fita a hakan?


"Sister ki kalle kayan jikinta fa Kai Koh dan kwali ma babu"

Juyawa nurse in tayi ta kalli Nnenna Jin abinda Lahab yace"toh ke meyasa Zaki fita haka bazaki sa dankwali da Kaya Mai kyau ba?

Nnenna hadeye doyan dake bakinta tayi kafun ta bata amsa"nifa Christian ne bansan meyasa ya damu saina sa Kaya irin naku ba"


Jin abinda Nnenna tace yasa nurse in dan waro idanunta tana kallon Nnenna dawalakin goro a miya ashe shiyasa tun jiya take yawo da gajeren sikit toh shi Kuma wannan a Ina yasamu Yar inyamuran Nan kauda tunanin tayi da Sauri tana sauraron abinda Lahab kecewa Nnenna"toh saiki fadamin a Ina akace ku ringa shigen banza donke ba musulma ba sai akace ki ringa yad'a alfasha"?kaga Hassan tsaya menene haka ya zaku zauna Kuma cecekuce akan addini Maison gyara ai baya fada Koh zuciya.


Shuru Lahab yayi Kamar yanda Nnenna itama tayi duk Suna sauraron holon da nurse in ke musu,Kunga duk ku rufemin baki ke Kuma kina bibiye Masa bayan Kinga ba lafiya bane ma dashi kinsan Mai jinya da rawan Kai,amma fa abinda yace baiyi laifi ba bai Kamata ki fita a hakan ba nan Arewa ne Muna da al'adu da kunya,don haka ki tsaya bara naje na kawo Miki abaya ta danake zuwa da ita Ina daurawa akan uniform saiki sa da dankwalin sa ki fita ki Shanya kayan kije pharmacy duka,ba shikenan ba na raba gardaman?


kallon Nnenna yayi sannan ya kalli nurse in"eh shikenan ki kawo Mata ta saka mungode sosai"ba kome Hassan Amma bara muji daga bakin ta Koh ta amince karma takurata?gyada Kai Nnenna tayi alamun itama ta amince,fita a dakin nurse tayi bata Jima ba sai gata ta dawo da abaya baki da igiyan sa sai dankwalin sa karba Nnenna tayi tana Mata godiya,ba kome tace sannan Kai Kuma Hassan ya Kamata ka rage b'uruntun Nan haka kaji da lafiyar hannun ka.?

Insha Allah Zan kiyaye"fita tayi a dakin ta barsu itama Nnenna mikewa tayi bayan ta gama karyawa rigan ta zura a jikinta ta daura da igiya sai dan kwali data makala a kanta tadau bucket in kayan da card tayi waje.


Bayan fitar Nnenna baccine ya d'auke Lahab bayan yasha magangunan da nurse ta aje Masa bacci ya dauke sa baima San lokacin da Nnenna ta dawo ba.





da misalin karfe 8:20am na dare Lahab ne zaune akan gadon sa Yana cin gasheshen kaza da ya aike Nnenna ta soyo Masa bayan masifar da ya rufeta dashi akan bata iya kula da Mara lafiya ba ya za'ayi ya samu tsagen Kashi ace tun safe baici nama ba,shine fa ta fita ta sayo Masa gasheshen kaza biyu sai milk ita Kuma ta saiwa kanta fruit salad data gani a bakin asibitin don duk abinda ake sai dawa a restaurant na wajen akwai nama a ciki,kallon Nnenna yayi sannan ya kalli Naman sa so yake yace Mata tazo suci amma Kuma inya tuna abinda ta Masa sai yaji bazai bata ba daurewa kawai yayi ya yagi cinya ya Mika Mata,ganin bata masan yanayi ba yasa sa Mata magana da baki"ki karba ungo"?


Kallon hannun nasa Mai lafiyar tayi sai Kuma tayi murmushi tare da mikewa d'aga Kan kujeran da take ta matso Kan gadon Zama tayi a bakin gadon tasa hannu ta amshi cinyar kaza dake hannun sa har lokacin, bakin sa ta nufa da naman,girgiza Mata Kai yayi tare da nuna Mata bakin ta watoh ita zataci"kaci samun kashinka ya koma yanda yake"

Hararan ta yayi"ce Miki akai Zan iyya cinye kaji biyu ne duka d'ayan ma bazan iyya ci duka ba shiyasa na tsammiki"

"Kaga Ni Kuma banacin nama"dan zaro ido yayi Yana kallonta"kina da ciwon hanta ne"?girgiza Masa Kai tayi.

"Ciwon hanji"Nan ma girgiza Masa Kai tayi"toh Koh Naman kazane bakici bakinki ya Saba da naman karnuka da aladodi"?wani kallo ta Masa Jin kalar tambayar da ya Mata bata ma basa amsa ba ta Mike zata bar bakin gadon,da Sauri ya Kama hannunta,kallon hannunta daya kamata tayi ta kalli nasa sannan ta dago ta kalli fuskarsa fuska a hade "yau tun safe kina Kan kujera why not yanzun ki kwanta ki huta"?

A Ina Zan kwanta na hutan"?

Nuna Mata gadon yayi"toh Kai Kuma ka kwanta a ina,"gefen gadon ya sake nuna Mata"oh so kake mu kwana tare kenan koh"?eh haka nake nufi"

fizge hannunta tayi ta rike kwankwaso tana kallon sa kafun ta soma magana"d'azun da safe a dakin nan ka Kare min tanadi kace Ina yawo ba Kaya Mai kyau gashi Kai Kuma yanzun kana cewa nazo mu kwanta? nima bari na tambaye ka a addinin naku ance ku kwana da mace gado daya ne ba aure"?


Kama baki yayi Yana kallonta sai Kuma yace"ah ah

"toh don haka in kanason na kwanta na hutan ka amshi waya ka Kira gidan ku Koh ka ban address na gidan kun tunda kace a unguwan mu kake,sai yanzun naje na sanar kaga nima saina samu na koma gida yau kwana daya kenan ban bawa Kiki na abinci ba Ina tsoron Kar yunwa yasa ta Kama dabbobi taci fa"?

Komawa yayi ya kwanta Yana mita"aiko saidai kiyita kwanan kujera karki huta in indai nine Zan Kira Yan gidan mu Koh aikan ki tunda dai ke Kika karyani ya zama Miki dole kiyi jinyata,Kiki Kuma inyaga dama yaci mutane ma ba dabbobi ba"komawa tayi ta zauna taci gaba dashan fruits nata har karfe 11 idanun su dukan su a bude basuyi bacci ba Nnenna Kam gabaki d'aya taji bayanta da hips nata har wani kamawa suke ta gaji da zaman kujerar bata samun isheshen bacci Mai dadi akai, gashi bata San kasuwa ba da sai taje gobe tasai taburma da filo,ga tunanin Kiki da take da halinda yake ciki,amma bata damu da Yan gidan su ba tasan babu Mai damuwa da rashin ta tunda dady baya Nan.


12:11am ta Mike a hankali ganin Lahab ya sake sosai gashi sai sauke numfashi yake Kamar Mai bacci,alhalin Kuma idanunsa ras suke ba bacci yake ba,leka fuskarsa tayi ganin idanunsa a kulle sai sauke numfashi yake a hankali hannu tasa ta kashe wutan dakin a hankali cikin Sand'a ta hau Kan gadon kwantawa tayi a bayan sa wajen dan filin da ya rage hannunta ta nade tayi filo dashi Koh minutes 10 batayi ba bacci ya dauke ta,mikewa zaune Lahab yayi duk da duhune amma Yana kallon ta filon sa ya matsar kanta a hankali ya d'aga Kan ya daura akan filon tare da gyara Mata hannayen ta shima kwanciya yayi yasa kansa a filon ya Zamanto dukan su biyu ke kwance akai, Addu'an bacci yayi baijima ba bacci yayi gaba dashi.





******************
Nabeel bai zarce Koh Ina ba sai gidan su Ade yana Isa gidan hannu yasa ya kwankwasa kofar Mai gadi ne yazo ya bude ganin shine yace bafa zai bude Masa ba don papa yace karya sake bude Masa shida Lahab,ganin da gaske bazai buden ba yasa sa rokonsa akan Yama Adewale magana Yana waje yanason magana dashi,daker dai Mai gadin ya yarda tare da nufar cikin gidan.


Bai wani Jima ba saiga baigadin sai Ade daken binsa a baya bude kofar yayi cikin fara'a,ah ah shegen yaka saya a waje kashigo Mana Yana maganar Yana wangale Masa kofar shiga gidan,Nabeel Kam sosai ya

Please Login or Register in order to submit comment