Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Koh ka manta ne baka da daman fita a gidan Nan yanzun"da Sauri shima Lahab yace Ina da Kai Koh ka manta ne dan Allah Rahab kaje ka kwanta a matsayi na Ni Kuma na fita a madaden ka ka taimaka min wallahi akwai babban matsala"wani kallon tuhuma Rahab ya Masa sannan yace wani irin matsala kenan?



Nidai ka taimaka min kin taimaka Masa Rahab yayi daker ya samu ya shawo kansa kafun ya amince kwanciya yayi akan katifar Lahab yayin da Lahab Kuma yasa Kai yabar dakin Yana zuwa compound na gidan nasu security Suka tashi shiga mota yayi Suma Suka shiga aka jasu suka Soma tafiya gidan ya jafar Lahab yace a kaisa Suna Isa yace su tsaya a kofar gidan basai sun Shiga ba bude kofar yayi ya shiga gidan da Sauri ya nufi falo gashi yammane Kuma goshin mangari ba falon ya bude da sauri ya Shiga babu kowa sashen su Majid ya nufa Yana bude kofar yaga babu kowa Kamar falo sai kida dake tashi a dakin Majid bude dakin yayi da Sauri Majid ya juyo ya kallesa sai Kuma ya juya yaci gaba da rawansa.



Xama Lahab yayi a hankali yasa hannu ya kashe mp in a kufule Majid yace"kaga Rahab banson surutu tashi kabar min daki da Allah"Majid Lahab ne"zaro Ido majid yayi yace kana nufin kaida aka sawa Mari Kaine ka fito"?nidai ba wannan ba taimakona zakayi security na kofar gida so nake ka taimaka nabar gidan Nan ba tare da sun sani ba"kallon sa Majid yayi da mamaki yace"so kake nayi fiffige da Kai mu tashi ta samane Koh yaya Ni ta Ina Zan iya fiddakai"?




"Shuru Lahab yayi sai Kuma yace back door ka taimaka min"d'an dakata Lahab nifa karkazo ka sani a matsala munddin aka nemeka aka rasa Ni za'a zarga karka kiramin ruwa babu ruwana wallahi"dan Allah Majid ka taimaka min Dan Allah nace fa"dan shuru yayi sai Kuma yace Ina zuwa fita yayi a dakin Bai Jima ba sai gashi ya dawo da key yana cewa Lahab ya bari a Shiga sallan mangariba.




Ana shiga sallan mangariba backdoor Lahab ya nufa da Majid bude Masa yayi ya fita harda waya Lahab ya karba a wajen sa Yana barin layin Adewale ya Kira akan ya fito gida Yana bayan GRA,Bai wani Jima ba saiga Adewale daga Nan gidan su goggoji Suka nufa da yake darene babu Wanda ya gane Lahab Shiga gidan sukayi har dakin da Nnenna ke kwance abin tausayi gabaki d'aya kammanin ta sun sauya ta chanja hannu Lahab yasa ya bude kwayar idanunta Saida ya koma baya da Sauri saboda yanda jini ya taru a idanun tim goggoji ya tambaya garin Yaya ta Soma ciwon"wallahi Lahab kwana uku batacin abinci a kwana na hudun ne na matsa Mata akan saita d'anci abinda na kawo daga gidan ku daga saka abinci a Baki Koh hadeyewa bata gama yiba Naga ta damke makogoronta tana amai harda jini a ciki shikenan ta yanke jiki ta Fadi Ido ya rufu har yanzun bata budewa kwana biyu kenan.


Mikewa yayi da Sauri ya nufi kofar gidan Keke napep ya tare sannan ya dawo gidan da Sauri ya ciccibi Nnenna da jikinta ya bushe ta sandare,da Sauri Ade dasu goggo Suka Soma tambayar sa lafiya Ina zaije da ita gudun kada a ganeta a Kamata,kala baice ba yayi kofar gidan da Sauri Ade da goggoji Suka Shiga keken Suma aka bar faruq a kofar gida a tsaye,wani private hospital na kudi Lahab ya kwatantawa Mai keken directly Suka karasawa asibitin ya d'auketa sai ciki ganin halinda take ciki yasa likitoti rufuwa a kanta.




da misalin karfe 12:30am na dare Lahab da goggoji ne a asibitin don Ade tun 9 na dare papa ya kirasa yanata masifa akan ya dawo gida,likitane ya Kira su vayan sun shiga office nasa ya Soma musu tambaya Koh akwai abinda ke damun tane daya shafi iska-iska girgiza Kai goggoji tayi shidai Lahab shuru kawai yayi Yana Jin abinda Dr ke cewa Wai Basu gane Kan cutar ba sun saka Mata ruwa ma ruwan baya gudu haka Allurar ma sun saka amma ruwan yaki shiga a jikinta,su d'auketa kawai jinyan Nan bana asibiti bane,mikewa Lahab yayi da gudu yayi dakin da aka kwantar da ita Yana zuwa kuka kawai ya fashe dashi ya zauna a bakin gadon hade da kamo hannun ta Yana hawaye.



Goggoji ce ta turo kofar ta shigo ta zauna akan kujeran tana kallon Lahab sai Kuma tace"Lahab yarinyar Nan ta Fara bani tsoro gaskiya mezai Hana ta koma wajen danginta kaga halinda take ciki fa"hawaye ya share sanann yace"gaskiya goggoji bazan iya barinta a halinda take ciki ba gaskiya tunda yace abar musu hospital nasu da safe sai mu kaita wani"?



Kaga Lahab Kai suspect ne haka ma ita nasan dai ba kowa bane zai gane Nnenna tunda ita gabaki d'aya jijiyoyin fuskarta sun sauya Mata kamanni bai Kamata ana ganinka haka barkatai ha bugu da Kari Kuma halinda yarinyar Nan take ciki bana asibiti bane gobe in Allah ya kaimu sai muje nida faruqu kauyen mu akwai wani babban malami acan gaba da kauyen, insha Allah koma menene zai kawo karshen sa,d'an shuru Lahab yayi sannan yace"muje dai tare goggoji shi faruq ya zauna a gida bai Kamata na bar Miki d'awainiya haka ke kad'ai ba"




amma Lahab baka gani akwai damuwa na barin gari yanda tsaro yayi yawa a kankan Nan"?karkiji kome goggoji Allah ya kaimu goben"ameen ta amsa,washe gari tun asuba Lahab Suka bar cikin gombe Kuma cikin hukuncin ubangiji Basu samu wani matsala a tafiyar tasu ba,haka zalika baibi takan Kiran da Majid keta danna Masa ba sosai suke ta shiga cikin kauyuka wasu kauyukan ma da machine suka shigesa kafun su Isa kauyen da zasu Saida Suka hau kuran shanu kafun Suka iso wani rugan Fulani.



Zaune suke a gaban wani dattijo ne babba sosai tsohone ga farin gemun shi,Lahab da goggoji ne a gabansa a cikin bukkan sai Nnenna da aka shimfidar akan wani taburman kaba,magana ya Fara a hankali cikin nutsuwa yace"Alhamdulilah Ramatu naji dadi matuka da yanda Kika taimake wannan baiwar Allah Nan ba tare da kinsan wacece ita ba haka zalika Kai Lahab kayi matukar kokari Allah ya saka maka sannan ya kalli goggoji yanzun Ramatu inaso ki sanar dani menene ya faru da ita Koh Kuma me tayi ta Soma ciwon"a hankali goggoji ta rusuna tace abinci kawai na takura Mata taci"wani irine abincin"?shinkafa ne da Miya"a nutse yace dakwai nama a ciki"?gyada Kai tayi ganin haka yasa Lahab saurin cewa ai batacin nama"da mamaki goggoji tace Koh shiyasa Inna Bata abinci Mai nama sai takici amma Bata taba fadamin ba ranan ma nina matsamata taci bata gama hadewa ba abin ya faru.




Mikewa tsohon yayi ya nufi Kan Nnenna masowa yayi sosai yasa hannu ya bude kofar idanunta"sai Kuma ya girgiza Kai tare da d'auko wani magani ya bude xamxam ya juye a ciki ya zuba magani Addu'a yayi sosai ya tofa sannan ya Kira goggoji taxo ta Kamata ya bude bakinta ya Soma zuba Mata maganin tana Sha wasu na zuba sai kawai sukaga ta zabura ta Mike ta Soma aman jini babu gaggautawa harda guda-guda sai Nishi take amai tayi bana Wasa ba,har lokacin idanunta a rufe komawa tayi ta kwanta shi Kuma ya mike ya d'auko magani ya kwaba da man shanu yace ta shafa Mata aduk Inda jijiyar ya fito,Dole tasa Lahab ya fita waje shida dattijon don jijjiyar daga fuskarta ya gangara har wuyanta har Kan kirjinta na hagu ya sauka har kafarta na hagu,fita sukayi goggoji ta gama shafa mata kafun Suka dawo gaushi aka kawo a kasko ya zuba magani a ciki maganin na turnuke dakin Nnenna ta Mike tana wani irin ihu da surutai da Sauri goggoji ta Fadi kasancewar tana da marabai,ya aike Lahab ya Kira wasu sukazo Suka fita da ita shi Kuma ya cigaba da fama da Nnenna Harya samu ta natsu sannan ta koma ta kwanta Lahab kam na bare a waje duk abin duniya ya damesa ya kasa nutsuwa yasan war haka ana neman sa.





***************
Bayan sati d'aya Alhamdulilah jikin Nnenna yayi sauki sosai amma har yau Bata dawo hayyacinta ba gashi idanun nata yadan washe daga jini-jinin zuwa fari tass amma Bata tashi ba jinya dai ake Mata sosai goggoji ta koma cikin gombe tabar Lahab a kauyen su,duk sati faruq na zuwa ya dubasa sannn Yana kawo Masa labarin irin Neman sa da ake Kamar me,dayake garin babu Network Sam tsawon sati d'aya kenan isheshen bacci Lahab baya samu sosai,zaune yake a kusa da ita hannunsa d'auke da kwaryar no-no Wanda aka dama da magani,iba take a ludayi Yana sanya Mata a baki a hankali in Kuma ya gangaro sai ya dau tsumman gefensa ya goge mata Inda ya gangaran a haka ya samu tadan sha kad'an,sai Kuma yaga ta Soma tari sosai tana kwarewa mikewa yayi ya dagata zaune ya jinginar da ita take ta Soma kwarara amai sosai take aman bakikkirin, kaman bakin Mai sosai tayi aman duk ta bata jikinta ta bata Masa jiki babu kyankyami ya Kamata harta gama kafun a hankali ya maidata kwance ya mike yadau babban tsumma ya goge wajen ruwa ya ibo ya wanke abinda ta batan ya Shanya ya had'a da kayan jikinsa ya wanke kayan jikinta matar malam ne tazo ta canja Mata don malam yace haka zatayi tayi ta aman har sai ta dawo aman abinda tasha wato in tasha no-no tayi aman nono.






A kallah Lahab yakai wata yanzun a kauyen Suna jinyar Nnenna Kamar kullum Yana zaune kusa da ita Qur'an ne a hannun sa Yana karanta mata,Kamar a mafarki yaga tana dan motsa hannunta Bai wani yi mamaki ba tunda dai ta Saba motse kawai dai Bata hayyacinta ne,sai Kuma yaga tana d'an bubbude idanunta harta budesu tar a hankali ta Soma magana Wanda yasa Lahab rufe Qur'an in ya matso kusa da kunnen ta Yana sauraron abinda take cewa Jin yanda take Kiran sunansa yasa sa damko hannunta jikinsa har rawa yake yake ce Mata"Nnenna ki kalleni ganinan kusa dake kinji Labiba"?





Hawaye ne ya Soma bin kumatunta da Sauri tasa hannu ta daura a jikinsa tare da jingina a kafadunsa tana kuka take cewa Lahab bata gani ya Bata glass nata da Sauri ya mike tsaye Jin tace bata gani kuka ta fashe dashi itama ta Mike tsaye tana lulubar hannnun sa kamo hannun nata yayi da Sauri ta damke hannun har tana kokarin faduwa na rashin kuzari,kamota yayi Yana cewa ta koma ta zauna amma Ina tace karya tafi ya Barta Dan Allah karya sake barinta"shigowa malam yayi sai Kuma ya tsaya Yana kallon su kauda fuska yayi yace Lahab ya zauna,Zama Lahab yayi itama ta zauna tana rike Masa hannu sai Kuma tambayar da ta jefo Masa"Lahab inane muke waya shigo dakin Nan? bana kallo Lahab bana kallo fa?Ina goggoji ta Miki min glass nawa.




Ki natsu shine amsar da malam ya Bata natsuwar tayi Lahab yadau wulan Fulani dake gefe ya aza Mata akai don gabaki d'aya gashin nata duk sun wargaje sunyi datti,kallon ta malamin yayi babu Wasa a fuskar sa yace"Zan tambaye ki Kuma Ina so ki ban amsa babu karya a ciki abinda Zaki cemin"jikinta har wani rawa take tasa hannu ta rike rigan Lahab da karfi ta gyada Masa Kai"ganin yanda ta rikice yasa Lahab sa hannu ya riko hannunta Yana dan Mata magana a hankali"ki natsu Mana babu abinda zai Miki kawai tambayar ki zaiyi fa"shuru tayi tana Jin abinda malam yake fada Mata.




Koh Zaki sanar dani sunan ki"Sunana Nnenna obinna"ke wace kabila ce"a hankali tace Igbo"toh tambayar da Zan Miki yanzun shine menene halakarki da Mafi'a(secret code)"zaro Ido Lahab yayi sai Kuma yace"haba malam ya zaka..........d'aga Masa hannu malam yayi yace"karka kuskura na sake Jin bakinka a cikin tambayar da Zan Mata karka kuskura"shuru kawai Lahab yayi Nnenna Kam jikintane ya tsoma rawa a hankali ta Soma hawaye sai Kuma ta fashe da wani irin kuka ta koma da baya timmm kakeji ta yanke jiki ta Fadi tayi wani irin sandarewa"salati Lahab ya sake yayi Sauri ya matso gareta ya tallafo kanta Yana Kiran sunan ta amma shuru bata amsa masa ba.





Mikewa malam yayi ya dauko wani magani yazo ya Shaka Mata a hanci saiga jini ya Fara bulbulowa Kamar bakin fanfo Kara Lahab ya sake Yana kuka yana cewa a taimaka Masa karta mutu"Kai ka kwantar da hankalin ka wannan jinin dake fita a jikinta warakane a gunta ka natsu sosai,natsuwa yayi aka maidata Kan shinfidar da ta tashi ,fita malam yayi yace Lahab ya biyo bayan sa bayan sunfita Zama yayi a kasan bishiyar tsakar gidan Zama yayi a gefen sa,magana malam ya Soma Masa Kamar haka"Lahab a gaskiya yarinyar Nan tana cikin gagarumin hatsari bana Wasa ba wanda in aka cigaba da hakan zata iya rasa ranta gabaki daya Dan soyayya ya Fara tasiri a zuciyarta.



Waro Ido Lahab yayi yace"mutuwa fa kace malam dan Allah ka taimakamin kada ta mutu don Allah fa"tabbas Lahab zata iya mutuwa in ba dai wani ikon Allah ba muddin ba'a samu ta dawo hayyacinta ba hakan Kuma bazaiyu ba harsai ta samu wani muharraminta kusa da ita wato miji muddin aka d'aura Mata aure karfinta a kungiyar su zai raunana rauninta zaisa ta samu sassaucin ciwon da take ciki in ba haka ba naman daya wuce cikin tannan zai iya Zama ajalinta......................







*Littafin nan na kudi ne gamai so naira 300 ne vie* 2185602275 *Rukayya Ibrahim UBA bank koh card na MTN zaki tura ta wannan layi 08084453785 tare da shaidan biyan ki*


🍀 *By Ruqeenjalal* 🍀





Waro Ido Lahab yayi yace"malam kana nufin bazata tashi ba sai an Mata aure"?gyada Kai malam yayi yace eh tabbas aure zai rage Mata hatsarin da take ciki, ya Kamata a Nemo Yan uwanta suxo asan abinyi,a hankali Lahab yace"gaskiya malam bansan Inda Yan uwanta suke ba Wanda na sanin ma yanzun nemanta suke ruwa ajallu"anan take yabawa mallam labarin haduwarta dashi sosai malam ya jinjinawa kokarin Lahab tare da Masa Nasiya akan bijirewa dokar da aka kafa musu a gida da yayi ya rage rashin jin magana"sannan daga karshe Lahab yace a daura Masa aure da ita"kallon sa malam yayi yace"gaskiya Lahab bazan iya hadaka aure da yarinyar Nan ba tare da izinin mahaifan kaba gudun Shiga hakkin su a matsayin su na iyaye zasu iyya tuhumata akan waliyin auren ka danayi bada izininsu ba.





Hawaye Lahab ya share cikin alhini yace"yanzun malam sai a barta ta mutu kenan baza'a taimaka Mata ba dan Allah"za'a taimaka Mata Lahab,shine a Nemo iyayenta suzo da kansu kaga yarinyar Nan ba musulma bace auramaka ita sakaka a matsala za'a Yi kaga ita ma bada izininta ba da Sauri Lahab yace"dan Allah malam a daura Mana auren kaga iyayenta sun mutu haka akace a kotu Kuma Yan uwanta bana tunanin zasu taimaka Mata a yanzun"in ma maganar auren ne babu damuwa inta farfado sai na saketa ba shikenan ba in batason aure.





Girgiza Kai kawai malam yayi Yana jinjina yarantan Lahab wato shi bai damu da abinda zaije ya dawo ba gaba gadi yake abinsa"kaga Hassan aure fa ba abin Wasa bane haka zaliki ba'a yinsa da niyar a sake,da kyakkyawar Niya ake da fatan raya sunnah manzon mu fiyayyen halitta dan haka karka sake furta saki da bakin ka"toh malam yanzun haka za'a rufe Ido dan Allah a barta ta mutu ka taimaka insha Allah babu abinda zai faru sai Alkhari"




Lahab kayi kankanta da zaka d'auke wannan kasadar haka zalika Inka aureta Ina zaka nufa da ita daga Nan"?malam saura min Yan watan Ni nabar kasar Nan gabaki d'aya so nake mubari tare da ita insha Allah kafun na dawo kome zai daidaita Zan sanar da Yan uwana Kuma Ina da tabbacin zasu amince"dadin Baki sosai Lahab yayita ma malam shidai malam kallon sa kawai yake baice Masa kome ba haka zalika Bai nuna Masa ya amince da bukatarsa ba yadai zuba Masa Ido kawai Yana kallon sane kawai.




Bayan kwana uku haryau malam baicewa Lahab kome ba shima Lahab Bai sake magana ba ana dai cigaba da jinyar ne har lokacin tana Nan Kamar gunkiya,yau tun safe Lahab yabi yaran dake tafiya kiwo sosai sukayita yawo da shanukai sai yamma likis Suka dawo cikin rugansu gabaki d'aya Lahab ya rame kowa ya gansa yasan a wahale yake daga abincin da yakeci ma ba cimarsa bane kwata-kwata d'add'aure shanukan sukayi sannan ya debi ruwa a kwalla yaje yayi wanka kayan Fulani wando da riga ya sanya sannan yazo ya zauna Yana cin tuwon da matar malam ta zuba Masa,babu abinda zaice musu sai godiya dan malam Koh sisi Bai karba ba na jinyar Nnenna haka zalika Suka juya Suna ciyar dashi.




bayan sun dawo sallan isha'i malam ya kirasa cikin dakin sa bayan ya zauna malam ya Soma Masa magana cikin serious note yace"Hassan in Allah ya kaimu gobe juma'a bayan sallah za'a daura muku aure tare da yaran rugan mu da za'a daura musu gobe in Allah ya kaimu da rai da lafiya Zan daura auren Nan ne saboda halinda yarinyar Nan take ciki Kuma Naga alamun da gaske ne Bata da wani tsayaye haka zalika bai Kamata kaci gaba da Zama anan ba"wani irin fara'a ne ya karade fuskar lahab sosai ya Soma godiya Kamar bakin sa zai taba kasa"haka zalika zaka d'auki yarinyar Nan in taji sauki ka kaita gidan ku ka musu bayani"?




da Sauri Lahab yace"wallahi malam gidan mu bazasu taba yarda da ita ba asalima sai an kaima hukuma ita"shikenan Lahab duk lokacin da kake bukatar sanar da gidan ku ka sanar dani zan tashi da kaina naje na Kara musu bayani"gyada Kai Lahab yayi cikin happy ya mike dakin da aka kwantar da Nnenna ya Shiga kwance take Kamar kullum matsowa yayi kusa da ita sosai yasa hannu ya janye gashin ta daya zubo ta gaban goshinta duk a hargitse hannunta ya Kama a hankali ya Soma Mata magana"Labiba in Allah ya kaimu gobe za'a daura Mana aure zamu dawo karkashin inuwar aure ki yafe min batare da Neman yardan kiba Ina Addu'an Allah yasa auren ya zame Mana Alkhari ya Zama silar warakarki"sai Kuma ya sake hannun nata tare da tofa Mata Addu'a ya fita a dakin.




Washe garin da safe tun asuba ya Kama hanyar zuwa cikin local government in samun ya samu network aiko Yana shiga charge ya bada aka dan Masa zuwa takwas ya karba hade ta Kiran ade,Yana d'auka ya Soma Masa magana Kamar haka"innalilahi Lahab Ina ka shiga ka saka Yan gidan ku a cikin tashin hankali wasu nacewa anyi kidnapped naka wasu sukace Wai ka gudu a gida ne Lahab na koma asibitin Nan bakwanan naje gun goggoji na samu itama Bata Nan kwana na uku Ina sintiri sai a na hudun na sameta tace min wai itama bata San Inda ka shiga ba an turaku wani asibiti.





gajiya Lahab yayi da surutun Adewale ya dakatar dashi"dan Allah Ade enough yanzun duk ba wannan ba so nake kaje gidan goggoji ku hadu da faruq ya rakoka kauyen da nake kace Nina kiraka kuzo tare don Allah kafun 2 na rana"tambayar sa dalili Ade zaiyi Lahab yace Masa urgent ne yayi gaggawan zuwa ya katse wayar sannan ya koma cikin rugan su malam.




Bayan sallan juma'a jama'an rugan ne gabaki dayan su daga yara har Manya Amma maza zallah zazzaune a masallacin juma'ar Lahab na gefe da wasu yaran Fulani sanye yake da kayan da yazo garin dashi a wanke tass,bini bini Yana dube-dube Koh su Adewale sun iso Amma shuru,daura sure aka Soma daya bayan d'aya Saida aka daura na Mata biyu maza hudu kafun ya hangi Ade da faruq harda goggoji it'a goggo ta nufi hanyar gida sabani su faruq da Suka nufo masallacin sukaji ana cewa za'a daura auren Hassan waliyinsa ya matso su kwata-kwata Basu gane daurin auren wani Hassan ma ake ba,mikewa Lahab yayi ya kamo hannun Ade da bai gansa ba magana zai Masa ya nuna Masa yayi shiru kawai,jansa yayi Suka zauna faruk ma ya zauna a hankali Lahab yace Adewale aurena za'a daura yanzun"da mamaki Ade yace aurenka fa kace sai Kuma yayi shuru Jin an Fara daurin auren da Sauri Lahab ya baiwa faruq wayansa ya Masa vedio aiko take ya kusa cikin masallacin yaje Yana daukar daurin auren da ake.






Bayan d'aurin aure jama'a sai zuwa suke Suna mikawa Lahab hannu ana Masa Allah tayasa riko duk faruq yana d'auka abinsa da Sauri Ade yazo ya fizge hannun Lahab ya matsa gefe dashi fuska babu walwala ya Soma magana"Lahab ka haukace ne Koh me?aure ka daura da yarinyar da baka sani ba Lahab ka lallata future naka,duk sonda nake ma mubeena a yanzun bazan iya auren ta a boye ba akan me zakayi haka Kai kana Nan kana shirme Yan uwanka nacan hankalin su a tashe"hannu Lahab yasa ya banbare hannun Adewale dake kwalar sa kafun yace"Ade bazan zuba Ido ta mutu ba haka zalika bazan gaji da taimakon taba Koh wani Hali na shiga sularta bana dana sani daga yau in bazaka taimakeni ba karka kuskura ka aibata ta bana so dan daga yanzun matata ce"



Gyada Kai Ade yayi cikin zafin Rai ya juya yabar kauyen ransa a mugun bace Lahab Bai taba Masa abinda ya Masa zafi irin nayau ba iskancin Lahab bai zati yakai harga aure bada izinin magabata ba sai yau,Lahab Kam Koh a jikinsa duk da yaji babu dadi abinda Yama abokin sa haka zalika jikinsa yayi sanyi Wai shi Lahab yau shine Mai aure lallai ya yarda kome nufin Allah ne,haka ya wuni cikin zullumin,da daddare malam ya kirasa Allo ya basa da alkalami da tawada tare da addu'o'inda zai rubuta karba yayi ya Soma rubutun Kamar yanda malam yace shida kansa zai rubuta,Yana kammala rubutun malm ya sashi wankewa sannan ya Sasa d'aga kanta ya bata ruwan tasha, kana ya basa magangunan ya had'a a ruwan wanka hade da fita a dakin yace Lahab ya Mata wanka dashi Kuma ya tabbatar Koh Ina a jikinta ya samu maganin.



Zama Lahab yayi ya tisa Nnenna a gaba Yama rasa ta Ina zai Fara hawaye ne ya cika Masa Ido a gaskiya Yana tausayin wannan baiwar Allah haka zalika baijin d'ar na kasancewar ta Yar Mafia ba,malam ne yazo bakin kofar ya tsaya hade da tambayar Lahab ya Fara ne Koh yana shashanci"uhmm gyaran murya yayi sannan yace yanzun Zan Fara malam"kaga Lahab kayi Sauri ba'a son dare yayi sosai bakayi Mata wankan Nan ba"?toh malam yace Yana nade hannun rigansa,hulan kanta ya zame a hankali gashin ta masu datti ya bayyana,hannun sa na Bari yasa ya zame Mata rigan jikinta rumtsa idanu yayi saiga hawaye Shar da ace lafiyarta klau Allah ne kadai yasan halinda zai shiga Amma dayake Bata da lafiya ne wallahi baiji kome ba sai tausayi,ruwan magani ya deba a hankali ya shafa Mata a Kai ya sake Iba ya shafa Mata a wuyanta da yayi fari tas Iba ya sakeyi a hankali ya watsa Mata akan kirjinta Wanda ke d'auke da manya manyan maman ta jajer dasu gasu a tsaye sunyi bulbul fresh dasu Kuma free ga lahab da Sauri ya rufe idanun sa ya Soma iban maganin Yana wankewa harda Kan cikinta da Sauri Kuma ya jingina da bangon dakin Yana matse kafafunsa jikinsa nason badashi ya kasa jure tabasu da yake da farko baijin kome da ganin su Amma fa ta wannan bangaren ya kasa.




Jan jikinsa yayi ya sake matsowa jikinsa gabaki d'aya hankalinsa a tashe yake wallahi tun a Kan Kwabe rigama hankalinsa nason tashi,rufe idanunsa yayi kawai ya daure ya Soma kwara Mata a jiki a hankali yasa hannu zai kwance zanin jikinta Amma ya kasa kwance mad'aurin zanin Ido rufe dole tasa sa bude Ido a hankali Yana kakkauda fuska akan kirjinta hannu yasa yayi yayi ya kunce Abu ya gaggara abinka da zanin Fulani Kuma d'auri gangataran matan malam ta Mata runkofawa yayi a hankali yasa hakorinsa a madaurin zanin sai kiciniyar kuncewa yake, daker da tsudin goshi ya samu zanin Nan ya warwaro har had'a zufa yayi sharkaf warware zanin yayi Yana bin laps nata fari Tass fatar wajen har wani sheki

Please Login or Register in order to submit comment