Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kishi a kirjinta.


Mamma tace"Babana ashe dama kana ciki.''?

A sar'ke yace."Eh wallahi Mamma tayi kirana a waya ne wai cikinta na ciwo lokacin dana shigo kina daki baki fito ba shiyasa baki sani ba.".


Kallonsa take cike da zargi tace"Cikinta na ciwo idan akwai wanda zai fara sani nice ko kuma jakadiya kadai kasan munafurcin daya shigo dakai."



Gyara fuska yayi yace."Mamma wane irin munafurci kuma? idan Sumayya ta fad'a miki tana ciwon ciki ai baki da maganin da zaki bata shiyasa ni data san ina da magani ta kirani a waya ta sheda min."


Tsaki taja ta kautar da kanta, tasan 'karya yake kawai ya shigo ya biya bukatarsa ne ta rasa abinda yake damun yaron nata duk kulawar da take akan yarinyar sai da yabi dare da rana yazo ya haike mata.


A fakaice ya kalli Lawisa ya wani maze! yace."Ki taso muje ki hada min ruwa nayi wanka." Lawisa taji kamar ya d'aba mata wuka a makoshi wato ya gama jin dadinsa ita zata hada masa ruwan da zai wanke janabarsa.


Daurewa tayi tace"To ta fara kokarin mi'kewa, Mamma kamar ta hanata sai da ta rabu da ita tabi so da ido a lokacin da suke kokarin fita daga falon.


Ajiyar zuciya ta sauke a nutse ta mike ta nufi dakin.....yanda ta samu shimfidar gadon a hargitse yasa ta sake gazgata zarginta tana tsaye a tsakiyar dakin na fito daga toilet, wata irin kunya ce ta rufe ni, nai sauri dauke kaina ina kokarin komawa toilet din.



Tace."Sumayya kunyata kikeji."? kofar toilet din na rike gabadaya na kasa fitowa ta karaso a nutse ta rike hannuna muka fito.


Gefan bed muka zauna cikin kulawa tace"Sumayya wato babana sai da yazo ya yaudareki ko."? a sanyaye nace"Mamma kiyi hakuri." kanta ta girgiza tace"Ke nake tausayi Sumayya shiyasa kikaga ina sa ido akanki bana so ya takura miki da tsohon ciki a jikinki."

Shuru nai tace"Ina fatan dai babu inda yake miki ciwo."? nace"Babu mamma." tace"to masha Allah ki kimtsa jikinki ki fito yau Jakadiya tayi miki abinda kike so sinasir " Murmushi nayi nace"Kai masha Allah naji dadi sosai Mamma ayi mata sannu kafin na fito." mikewa tayi da murmushi a fuskarta tace"To babu damuwa sumayya." hanyar fita ta nufa na bita da kallo ina girgiza kaina..........a gurguje na kimtsa jikina na fita falon na samesu a zaune suna hira..

****
Sati biyu da faruwar al'amarin ya sake lalla'bowa ya shigo da sassafe lokacin ina toilet ina wanka kawai naga ya fado toilet din tsabar tsorata sai da d'an cikina ya wuntsila bakina na motsi nake kallonsa naga ya cire jallabiyar jikinsa yana kokarin cire gajeran wandonsa soso da sabulun dake hannuna na jefar na fara kokarin fitowa daga kwamin wankan rintsani yayi a ciki ya ri'keni tsam! a jikinsa zafafan kesses ya shiga sakar min gabad'aya jikina yayi sanyi na kyaleshi yayi ta jagwalgwalani yanda ransa yake so, hannuna ya rike muka fito da kwamin wankan ya dinga jifana da wani irin kallo yana marmatsa sassan jikina, narkewa kawai nake a jikinsa tsabar feelings din da yake taso min, ganin bukatarsa ta biya a kaina kawai ya daukeni bai dire ni a ko'ina sai a gado, sarrafani ya shigayi ni dashi mu dinga fitar da wani irin numfashi mai wahalar gaske.

Tsayin awa guda muna abu daya kafin mu samu gamsuwa, ya mike cikin farin ciki da annushuwa ya nufi toliet wanka yayi ya fito cikin jallabiyarsa tamkar wani abu bai faru ba


Dauke kaina nayi daga barin kallonsa ina dan zum'bura bakina.

Nesa dani ya tsaya yana kiran sunana, kallonsa nayi 'kwalla na taruwa a idona." Yace." Allah yayi miki albarka Sumayya hakika kina faranta min rai da tarin ni'imar da Allah yayi miki sumayya ba zan 'boye miki ba wallahi ina mutukar alfahari da auranki."


Wani farin ciki ne ya lullubeni nayi dubarar mayar da hawayen dake kokarin zubo min nace"Nagode sosai amma don Allah ka daina zuwa kana wani abu dani kada Mamma taga kamar mun raina maganarta.


Yace."Sumayya Mamma hakkina take tauyewa a'ina akace idan mace tana da ciki shikkenan sai ta kauracewa miji bazan iya ba sumayya ko gobe bukata ta taso min zan zo na kawar da ita a gurinki."


Nace"Duk da haka dai dan Allah ka daure kamar yau zan haihu ai." Yace."Ba zan iya ba Sumayya ke kadai kike iya gamsar dani.'' cikin mamaki nake kallonsa ina kuma zargin maganarsa ni kadai nake gamsar dani kodai dadin baki yake min dan ya ganshi a gabana watakila haka yake zuwa gurin Lawisa yayi ta sakin baki.

Girgixa kaina kawai nayi nai shuru saboda nasan duk abinda zance masa akan al'amarin ba zai fahimta ba.


Hanyar fita ya nufa yace.''Xanje na shirya na tafi aiki." A sanyaye nace"To Allah ya bada sa'a." ya amsa da ameen kafin ya bude kofar dakin ya fita.


Hada ido sukayi da mahaifiyar tashi, sunkuyar da kansa kasa yayi alamun rashin gaskiya sun bayyana a tare dashi.


Tace"Yau kuma wace karyar za kayi min."? dariya yasa yana kallonta tace"Babana baka da kunya ko? ka dinga tsallakowa kana zuwa kana haikewa yarinyar mutane a gurina.".


Yace."Mamma abinda yafi sauki kawai ki bani ita mu koma gurinmu dan gaskiya ba zan iya hakuri ba." ta dinga kallonsa tana mamakin maganarsa "Babana ba zaka iya hakura ba."? kansa ya daga mata kamar wani maraya.


Tace" Shin wai ita kadai ce matarka."? girgiza kansa yayi yace."Mamma kin san ko wace mace akwai irin baiwarta baxan boye miki ba nafi samun nutsuwa da ita.'


Girgiza kai ta shigayi kafin tace"Ni kam na gaji da wannan rashin kunyar idan ka dawo daga aiki kazo ka dauketa ku tafi Allah ya raba lafiya." Sakin fuskarsa yana kokarin magana na katseshi....."Mamma dan Allah kiyi hakuri wallahi ba laifina bane."


Girgiza kanta tayi tana kallona tace"Nasani sumayya ba laifinki bane shi yake zuwa ya takura miki wannan dalilin yasa nace kawai yazo ya daukeki ku tafi.'


Hawaye na share nace"Mamma ni dai nafi bukatar na zauna dake." shuru tayi tana kallon kasan kafet! jikina a sanyaye na juya na koma cikin dakin.....shi kam cike da farin ciki ya fita yana murna ya fiso dama mahaifiyar tashi tai zuciya shiyasa data yanke wannan hukunci bai dameshi ba.



****
Tunda na koma gurina ya samu sake ko tausaya min bayayi a ranakun girgikina yazo yayi ta damuna da fitina haka dai nake hakuri dashi da halayensa.
Koda cikina ya shiga watan haihuwa haka na dinga fuskantar matsala iri iri yau ciwon kafa gobe ciwon baya jibi ciwon 'kugu! kullum dai da abinda yake damuna Mamma ta sake yunkurin daukata ya hana ya zauna yana mata tsari dole ta hakura ta kyaleni amma kusan kullum sai ta turo jakadiya ta dubani, Tambaya ma takan zo sa'i da lokaci ta dubani ta koma gurinta, gabad'aya dai kowa ya mayar da hankalinsa a gurun yi min addua da fatan rabuwa da cikin lafiya, duk wanda keso na haihu ba kamar ni ba sabida ni kadai nasan irin wahalar da nake sha ciki farin idan ya kasance na tagwaye dole a dinga fuskantar damuwa! wata rana idan wuyar ta isheni haka zan zauna naci kukana na koshi, kafin na daga hannu sama na roki ubangiji da ya rabani dashi lafiya.


A ranar da zan haihuwa ya kasance ni nake da girki dama tunda naga ya dawo da wuri jikina yayi sanyi nasan zai isheni da fitina sai na fito falo na zauna na barshi a dakin shi kadai.


Bayana ya biyo daga shi sai gajeran wando da singlet kallo daya nayi masa na kauda kaina murya na rawa nace"Don Allah ka rabu dani naji da abinda yake damuna wallahi kaje gurin Lawisa na yafe."


Zama yayi kusa dani ya sani a jikinsa yana shafa bayana yace."Kiyi hakuri ki barni nayi watakila hakan ma ya janyo miki naquda"

Girgiza kaina nayi nace"Bana bukata kawai dai kaje gurin Lawisa na yafe maka." shuru yayi yana kallona yana marairaice fuskarsa


Jikina na janye ya sake matsoni yana marmatsa min jikina, hawaye na goge nasan halin nacin sa idan ba bashi nayi ba zamu iya kwana a zaune......da kyar na yunkura na mike tsaye ina cije bakina saboda jin yanda marata ke suka, ya kama hannuna ya rike muka nufi daki.



Yana gamawa ya mike a shiga toilet na mike da kyar ina kiran sunan Allah! kokarin mikewa tsaye nake na kasa sabida jin yanda marata ta cika tai taf da fitsari addua na shigayi a cikin zuciyata, can naji kamar zanyi kashi! na shiga nishi!!! da sauri na sauko kasa na dukufa tare da dafe gadon! nishi kawai nake ina kiran sunan Allah! ya karaso gurin a gigice yana rirrikeni nai wani wawan nishi! a take naji fad'owar abu a karkashina! kukan babyn ya cika dakin.

Tarairayoni yayi jikinsa yana tasbihi ga Allah ikon Ubangiji haihuwa mai sauki irin wacce ba'ayi tsammani ba, babyn ya janye ya dan gyara min kwanciya a jikinsa na cigaba dayin nishin ina rirrikeshi! cikin ikon Allah d'ayan ya fito fit kafin mahaifarsu ta biyo baya."

"Alhamdulillahi." ina fada yana fada! yasa hannu ya sharce gumun goshina a hankali ya kwantar dani a gurin ya shiga kimtsa babys nashi!


Ina kwance ina kallonsa ya gyara babyn duk ya sasu a towel ya ajiye su saman bed! ya tsuguna gabana tare da fadin"Sannu." kaina na daga masa, yace."Bari na sa miki ruwa kiyi wanka ko."? shuru nai ya mike yana fadin"Sumayya ke 'yar baiwa ce shiyasa Ubangiji ya baki nakuda mai sauki wannan abin alfahari ne a garemu." toilet din ya nufa, na mike a hankali na tattare towel din dake jikina, hannu nasa na dauko daya na duba naga namiji ne ajiyar zuciya na sauke nace"Allah ya albarkace ka." a hankali na dauko dayan na duba shima namiji ne tamkar an tsaga kara da dan uwansa, dukkaninsu sun dauko kammanin mahaifinsu, addua nai masa ina jin wani irin farin ciki a cikin raina, haka ya fito ya sameni ya murmushi yace"Jarumata kinga kyautar da Allah yay mana ko.''? murmushi nayi nace"Wallahi nagani kuma nagode masa daya bani kyautar 'ya'ya biyu a lokaci guda.''' Yace.'' Ina mutukar alfahari dake Sumayya ke kikayi namijin kokari har na samu wad'annan yaran."

Murmushi kawai nai na fara kokarin mikewa, ya taimaka min muka nufi toilet, komai na wanka ya hada min yace ki fara shiga ruwan dumi tukkuna sai ki gasa jikinki idan ba zaki iya ba nayi miki."?


Nace"Ka bari kawai zanyi.'' yace."Kin tabbata."? kaina na daga masa yace."Okey bari kafin ki fito na sanar da Mamma." Da sauri ya fita daga toilet din na girgiza kaina a nutse na shiga cikin ruwan zafin daya had'a min.



*Na kudi ne*
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar biyan kudin littafin ga yanda abin yake....Vip gruop#600 normal group #300 account.... 0542382124....Binta umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊?)
107
Jin sheshshe'kar kukanta ya cika masa kunne yasa ya juyo da fuska a murtuke yana kallonta, a sanyaye tace" Dan Allah kayi hakuri ka janye sakin nan da kayi min nasan ban kyauta ba dana fadawa mahaifiyarka amma idan za'a bi gaskiyar magana kowa yasan kaine mai laifi bai kamata ka yanke irin wannan hukuncin akaina ba kayi hakuri ka janye sannan na roke ka da Allah da annabi ka daina amfani dani da condem nima inaso na haihu na samu sanyin idaniya a duniya kada ka cutar dani ka lalata min mahaifa."


Tausayi ta bashi ganin yanda take kuka gabad'aya tayi sanyi dan tun ranar daya saketa ta rasa nutsuwa kullum cikin bashi hakuri take tabbas kamar yanda Sumayya ta fada masa yanxu babban laifi shike dashi dan Lawisa ta gaji ta nemawa kanta mafita ba laifi bane tunda shi kansa yasan yana cutar da ita saboda yasan illar kwayoyin daya dinga dibga mata idan kuwa hakane yana da kyau yayi mata afuwa akan abinda tayi masa ya yafe mata ya mayar da ita dakinta kodan ya samu sassauci daga gurin mahaifiyarsa.......Ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta da alamun sassauci a fuskarsa yace." Lawisa zan mayar dake dakin ki saboda matata Sumayya ta wuce komai a gurina kina ji dai da kunnanki yanda take kuka akan hukuncin da nayi miki inaso ki dauketa a matsayin 'yar uwa ba kishiyasa ba duk wasu mugwayen halayen ki ki sanja su zama masu kyau mutukar kika cutar da Sumayya wallahi bazan barki ba, ina fatan ki gane."


A sanyaye tace"Nagane na kuma gode da naci albarkacin Sumayya domin ta cancanta ta kowane fanni wallahi tuntuni na dauketa a matsayin 'yar uwa a shirye nake dana zauna lafiya da ita babu cuta babu cutarwa kaima inaso ka kamanta adalci a tsakanina da ita tunda azahiri ka nuna kafin sonta dani."


Girgixa kansa yayi yace."Ba wai nafi sonta akanki bane Lawisa Sumayya ta cancanta a sota saboda kyawawan halayenta yarinyar ta bada gudumawa mai yawa a rayuwata wannan dalilin yasa nake nuna mata kulawa wanda har kike ganin kamar nafi kaunarta dake kema ina kaunarki inaso kisa a ranki cewa ni dan uwanki ba zan kara cutar dake ba saboda yanzu nagane gaskiya insha Allahu kuma na daina amfani dake da condem kuma ki kwantar da hankali da ikon Allah kema zaki haifa min 'ya'ya masu albarka."

Murmushin farin ciki tayi tace"Nagode sosai ina rokon Allah ya dawwamar mana da zaman lafiya ya kuma bamu zuria mai albarka." amsawa yayi yana murmushi yace."Tunda kin zama amarya ki shirya muje musha iska daga nan sai ki rakani store nayi wa baby siyayya."

Cikin farin ciki ta mike da fadin"To shikkenan bari nayi wanka na fito." toilet na nufa ya bita da kallo yana girgiza kansa.



Akwati uku suka ciko da kayan baby komai biyu ya dinga dauka, Lawisa ta dinga mamaki da dai ta gaji tai magana kai tsaye yace."Jikinsa na bashi twins zai haifa sabida haka kawai ta kyaleshi aikuwa ido ta zuba masa yayi ta labtar kaya, itama Sumayya ya siya mata 'kananun kaya masu yawa.......mota cike da kaya suka dawo gida.



Can masarauta kuwa tana cikin alhini da damuwa sakamakon rasuwar mai girma Ciroma dab da magariba Allah ya kar'bi rayuwarsa bayan yasha fama da jinyya.......Mutuwar maigirma Ciroma ta girgiza jama'a da yawa suka tsorata mussaman Uwargida da 'Ya'yanta, duk sun rud'e sai koke koke suke a gidan.....Hajiya Karima duk da bata hayyacinta sai da taji a jikinta, da kyar Wali ya sheda mata mutuwar mijin nata faduwa tayi a gurin ta suma ko bayan data farfad'o ma kasa gane kanta akayi ta dinga surutai tana kuka, Wali da kansa ya dauko Dr Sadiya tayi mata allurar bacci.



Tunda suka wayi gari suka rasa abinda ke damunsu da kyar suka karya kummalo suka shirya jikinsu suna jiran abokanan tafiyar tasu su fito domin su hadu su tafi airport...... Kira ya shigo Wayarsa dake saman drowar....Ita ta dauka ta mi'ka masa ya karba yana dubawa ganin Number Shatima yasa ya sauke ajiyar zuciya ya daga da sallama a bakinsa, gaisawa sukayi Shatima nata tunanin ta yanda za'ayi ya fada masa mutuwar.....Yace."Shatima yanzu nan zamu hadu mu tafi airport insha Allah karfe daya na rana mun sauka a gida.'' a sanyaye yace."To masha Allah ina rokon Allah ya kawo ku lafiya." yana gama maganar sai ya kashe wayar cikin zuciyarsa yace bari kawai ya bari tunda dawowa zasuyi, shi kuwa magajin sarki jikinsa ne ya bashi akwai matsala, sai ya kara kiran wayar shatiman ya dauka, yace."Ka fada min abinda yake faruwa dan jikina ya bani akwai abinda kake 'boye min kodai wani abu ya samu Sumayya ne."?

Shatima ya sauke ajiyar zuciya yace."Magajin sarki masarauta tayi babban rashi." gabansa ne ya fad'i! yace."Waye ya rasu."? jin maganar mutuwa yasa da sauri ta dawo kusa dashi. Shatima yace."Allah yayi wa Baba Ciroma rasuwa jiya da daddare yanzu haka har mun kaishi mun dawo."!
"Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! kalmar daya fada kenan jiki a sanyaye ya kashe wayar ya juyo suka had'a ido Lawisa baki na rawa tace" Da gaske baba ya rasu."? kansa ya daga mata sai kawai ta zube kasan dakin ta hada kai da gwiwa ta dinga rusa kuka tana jan innalillahi wa'ina ilahi raji'un.! zama yayi kusa da ita ya rungumeta a jikinsa ya dinga rarrashinta cikin kalamai masu sanyi da tausasawa.

Lawisa tashin hankali mai tsanani ta shiga a lokacin da taga halin da mahaifiyarta take ciki.......cikin 'kunar zuciya ta rungume d'an uwanta Wali dake tsaye akan mahaifiyar tasu, tana kuka tace"Wali Baba ya mutu ga Hajiya ta had'a da lalura mai wahalar magani ga aunt Lauratu tayi mutuwa irin wacce ba'aso ta mutu ba tare data tuba ga Allah ba, kafin muyi tafiyar nan sai da na zauna dasu na hanasu aikata abinda suka kud'urta saboda nasan dole Ubangiji ya tona musu asiri tunda ita wacce suka nufa da sharrin bata da hakki akansu amma da yake shaid'an ya riga ya gama shiga jikinsu sukaqi saurarata sabida naqi basu hadin kai hakan yasa ko sallamar arziki bamuyi dasu ba na tafi cikin damuwa da tunanin abinda zai biyo baya akan abinda zasu aikata hakika nayi nadamar kasancewar hajiya a matsayin u........Katseta yayi yana girgiza mata kansa ido jawur yace."Kada kice haka Lawisa duk lalacewar uwa uwace gabad'ayanmu mun san mahaifiyarmu bata da nagarta abinda yafi kamata muyi mata a yanzu shine addua domin ita kadai tafi bukata Lawisa a yanzu ina mai tabbatar miki da cewa Hajiya tayi nadama dan tsabar tension (damuwa) ne ya sanya mata shiga cikin wannan yanayi kullum yini take tana kuka da sambatu sai anyi mata allurar bacci ake samun lafiyarta saboda haka kada ki sake kamanta wata mummunar magana akanta insha Allahu Allah ya ganar da ita gaskiya, shi kuma baba addua zamu bishi da ita dan yayi mutuwa irin wacce ake bukata alhamdulillhi ya mutu da kalmar shahada a bakinsa wannan shine babban abin alfaharinmu."

Lawisa zama tayi kasan kafet tana kuka tana kiran innalillahi Khalisat kanwarta tazo ta rugunmeta suka cigaba da zubar da hawaye, Hajiya Karima kukansu ne ya tasheta daga bacci ta mike a firgice! ganin Lawisa yasa ta sauko daga gado ta zauna a gabansu kawai sai itama ta fashe da kuka tana girgiza kanta.

Muniru yace."Shikkenan kun tasheta yanzu idan ba Allah ne ya takaita ba zata fara surutai." kallonsa tayi tana girgiza kanta tace"Munniru kun mayar dani mahaukaciya ko. "? girgiza kansa yayi yana kallonta! ashar! ta d'ura masa tana wata irin zabura! tace" Nayi maka karya kenan."? ganin tana kokarin mikewa tsaye yasa Wali yace da Munniru maza ya fita, sai kawai ta dawo kan Wali din ta dinga cusa masa ashar yana rirriketa.....Lawisa ta taimaka masa suka zaunar da ita akan gado, sai kawai ta fashe da kuka tace"Lawisa Babanku ya mutu Lauratu kanwata data rage min itama ta mutu wuta ta cinyeta ni yanzu meye amfanin zamana a duniya wayyo Allah na shiga uku na lalace."!!!! da karfin gaske take maganar tana buge buge hade da d'ora hannu akanta.....Wali hankalinsa ya tashi da sauri ya fita daga dakin Lawisa da Khalisat suna kuka suka rirriketa tana fizgewa.


Wali tare suka shigo dakin da Magajin sarki da sauri yace."Ya dauko masa allurar da ake mata, Wali ya dauko ruwan allura da sirinji ya karba da sauri ya had'a allurar yace su rike da kyau Wali ya rirriketa yayi mata allurar.....Lumshe idonta tayi tana kallonsa magana a hard'e tace"Magajin sarki ka yafe min zalinci da mukayiwa matarka."

Tausayi ta bashi sosai cikin nutsuwa yace."Hajiya mun yafe miki insha Allah." Daga kanta tayi sai kawai ta 'bingire a jikin Wali bacci ne ya dauketa, dukkaninsu ajiyar zuciya suka sauke.


Ya kalli Wali a nutse yace."Insha Allahu yanzu zan kira Dr Nasir 'kwararran likitan 'kwa'kwalwa ne shi zai tsaya akan lafiyar Hajiya da ikon Allah zata dawo daidai gabadayanku inaso ku kwantar da hankalinku."
Wali yace."Mungode kwarai magajin sarki Ubangiji Allah ya saka maka da alkairi." Ya amsa cike da tausayinsu ya kalli Lawisa dake share hawaye yace."Kiyi hakuri ki daina kuka addua zakiyi mata." Kai ta daga murya a dushe tace"Insha Allahu zan cigaba dayi mata addua."



To bayan sadakar bakwai na Maigirma Ciroma masarautar ta d'an samu nutsuwa dan Maimartaba sauran 'yan uwansa sun cigaba da zaman fada, Shima Magajin sarkin ya koma aiki yayin da hajiya Karima ke samun kulawa tare da taimakon Dr Nasir wanda yake tsaye akanta alhamdulillhi ana samun cigaba sosai tunda ta daina surutai da zage-zage sai dai kuma yawan koke-koken da takeyi ne yake damun 'ya'yanta Dr yace su kwantar da hankalinsu shima kukan da yardar Allah zata daina tunda dai tana cigaba da shan magani.


Tunda suka dawo yake tare da Lawisa tsayin sati biyu kenan tsakaninsa da Sumayya sai ido dan ko sashen Mahaifiyar tashi ya shiga gaisuwa ce kawai take shiga tsakaninsu sai hirar yau da gobe babu wata mu'amular aure da suke yi saboda Mamma ta kafa ta tsare bata barinsa ya ke'be da matarsa komai idonta akai ita kanta Sumayyan abin na damunta kawai dai tana daurewa ne amma tana bukatar mijinta a kusa da ita, Yau lahadi baya fita da wuri ya shigo sashen lokacin Mamman bata fito ba yaji dadin haka dan haka kai tsaye D'akin da take ya nufa, ya bude kofa a hankali ya mayar ya rufe harda murza key! ajiyar zuciya ya sauke ganinta a kwance tana bacci ga santala santalan cinyoyinta a waje!

Xama yayi kusa da ita tare dasa hannunsa kasan mararta yana shafawa, da sauri ta bude idonta jin yanda d'an dake cikinta ya ke motsi shi kansa yana jin yanda babyn nasa yake naushin hannunsa.

Ido suka had'a ta mike zaune tana gyara rigar baccinta data tattare, gaisheshi tayi ya amsa tare da fadin"Kina kina kwance kina bacci babu abinda ya dameki dani ko."?

A nutse tace"Bangane maganarka ba." yace."Ina nufin kina cikin kwanciyar hankali ni kin barni ina watangaririya." murmushi tayi tace."To ya kake so nayi maka? nima wallahi kwana biyu ba jin dadi nake ba baby yana damuna da motsi.'' Ya cigaba da shafa mararta yace."Lafiya kenan idan basa motsi ai ke kanki ba zakiji dadi a jikinki ba yanzu ma zuwa nayi mu gaisa dasu."


Tace"Su waye zaku gaisa."? Kai tsaye yace."Twins d'ina mana." Dariya tasa tana kallonsa yace."Kema kin mayar dani sakarai ko."? girgiza kanta tayi yace."Hakane ma Lawisa nayi min wani irin kallo a lokacin da nake siyan kayan baby iri biyu ke kuma yanzu kina min dariya jikina na bani tagwaye zaki haifa min."...


Shuru kawai nayi ina kallonsa da mamakin maganarsa, wai tagwaye koda yake babu yanda Allah baya shirya lamarinsa.....Kafafuna yaja na kalleshi yace."Ki kwanta yau ni zanyi miki awo." tank'washe kafata nayi ina jin tsoro kada ya

Please Login or Register in order to submit comment