Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

neman zubo min kasa barin gurin nayi sai kasa kunnena nake a jikin kofar dakin wai ko zanji wani abu shuru banji wata a alama ba na juya jiki a mace na sauka kasa, kicin na nufa nan na ganta a tsaye tana shirya abinci a tire ajiyar zuciya na sauke naji dadin ganinta a kicin din dan zuciyata babu irin sa'ke-sa'ke da ba tayi min ba.

Gani nayi tana 'boye wani abu a cikin zaninta sai na nuna kamar banganta ba na bude firji kayan marmari na shiga fitowa dasu, ina kallonta ta goge hannunta da tissue ta dauki tire din ta fita dashi.

Jingina nayi jikin firjin ina tunanin yanda zanyi na hanashi cin abincin nan nasan wani mugun abun ta zuba a abincin ganina yasa ta tsorata, ajiyar zuciya na sauke na cigaba da aikina, fruit salad na had'a masa nasa 'kankara a ciki yay sanyi daidai misali kana na shirya a kan tire........Inda yake zaman cin abinci na same shi a zaune yau 'yan wulakanci ne a kusa dan da gashi sai treequtar ko vest bai sanya ba, tire din ne ya kusa fad'uwa daga hannuna, tunda nake banta'ba ganin zahirin namiji ba sai yau sunkuyar da kaina kasa nayi dan ba zan iya kallon kirjinsa ba, tire din na ajiye kusa dashi da fadin"Ranka ya dade ga fruit salad din."
"Dauke kayan ki bana so" Da sauri na kalleshi. gira ya daga min nace"Naga duk dare kana sawa na hada maka ne." cikin tsawa yace."Bana bukatar naki.'' Gabadaya naji gwiwata tayi sanyi da irin wulakancin da yake min a sanyaye nace"Dan Allah kada kaci komai na Suwaiba wallahi tasa maka maganin cutarwa kada ka mance abinda ya faru da kai kwanakin baya." Wani irin kallon banza yake min....raina ya 'baci mikewa nayi nace"Kai na gaji wallahi! zanje na samu mahaifiyarka na fad'a mata ka'ki bani had'in kai bazan iya ba."! hanya na kama zan fita.
"Sumayya ranki sai ya 'baci mutukar kika je kika fadawa mahaifiyata wata magana."
Nace"To shikkenan idan baka so na fada mata kar kaci komai na Suwaiba."
"Sai naci dama nagaji da duniyar gwara na mutu sai kowa ya huta." Nace"Dan Allah kada kayi haka ka tausayawa mahaifiyarka da mahaifinka da masu kaunarka a masarautar nan.''
"Kinga ki daina wannan maganar babu wani mai kaunata a cikin masarautar nan sai iyayena idan kuma akwai sai ki fad'a."

Murya na rawa nace"Wallahi kana da masoya." jajayen idanunsa ya zuba min yace."Suna ina."? ganin yana min kallon tuhuma yasa na sunkuyar da kaina yace."Sumayya nafi bukatar na mutu na bar musu duniyar tunda na tsare musu guri." A sanyaye yayi maganar sai naji zuciyata ta karye na kalleshi idona cike da ruwan hawaye......'Kasa ya tsirawa ido yana kallo kai da kagani kasan yana cikin damuwa mai tsanani fatar saman goshinsa duk tattare saboda tashin hankali....a sanyaye naje na tsuguna gabansa.



*Na kudi ne*
Kika karanta baki biya ba Allah ya isa! idan kina so ki biya kudin littafin ga yanda abin yake....Vip #600 normal #300 accont...0542382124...Binta umar gtbank.....idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:26 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊?)
61&62
A hankali na kira sunanshi. Ya dago kanshi yana kallona kasa hada ido nayi dashi na sunkuyar da kaina a nutse nace"Dan Allah ka daina fadar wannan maganar Ubangiji baya so ya jarrabi bawansa ya dinga fadar maganar da bata dace ba, ka dauka abubuwan dake faruwa da kai jarrabawa ce daga rabbil izzati insha Allah sai dai suyi su gama amma baza zasuyi tasiri ba."
Idonsa a kafe a kaina har na k'are maganata, jin bece komai ba yasa na kalleshi, ganin kallon da yake min yayi yawa yasa nace"Ranka ya dade ka gafarce ni idan maganata ta 'bata maka rai."
Girgixa kansa yay yana jin sassauci a zuciyarsa a sanyaye yace."Nagode." nayi saurin kallonsa gira ya daga min da alamun sassauci a fuskarsa, wani irin farin ciki ya lullu'be ni naji dadi sosai da ya fara fahintata, nace"Me zan girka maka." "Komai." nace"Kafada dai." a yamutse yace."Bana jin ma zan iya cin komai a yanzu." a marairace nace"Ka daure dai kada ka kwana da yunwa." Kallona naga yanayi, nai mirmushi tare da sunkuyar da kaina kasa, yace."Cikina ciwo yake ba zanci komai ba." nace"To kasha fruit salad din." kai kurrum ya daga min. cike da farin cikin samun nasara na kwashe kayan abincin Suwaiba na fita dasu.
Can inda nake zubarwa na nufa..."Ke Sumayya wallahi tallahi kika zubar da abincin nan sai kin fuskanci hukunci mai tsanani." kallon banza nayi mata nace "ashe kin san kin zuba guba a ciki." ta tsira min ido bakinta na rawa. nace"Wallahi kika sake kika kai maganar gurin uwargida sai na tona muku asiri gurin Maimartaba ke dai kin san makomarki gwara ma kizo mu hada kai mu taimaki Yarima duk sanda suka baki guba kisa masa a abinci ki zubar tun a hanya." Suwaiba gumi ya shigo yanko mata tace"Ta yaya zan aikata hakan Sumayya kin san duk sanda suka gane bana aikata aikin da suka sani sai na fuskanci hukunci." kafadarta na dafa nace"Kada ki bari su gane kullum ki dinga nuna musu cewar kina iyakacin bakin kokarin ki idan ma sun gane ni nayi alkwarin kare ki daga zarginsu."
A sanyaye tace"Shikkenan dama nima cikin fargaba nake gudanar da aikin saboda ina tsoro wani abun ya samu Yarima wallahi tausayi yake bani." Nace"Ai abin tausayi ne duk sun tsane shi gabad'ayansu bayansa suke so su gani insha Allahu sai Allah ya kareshi daga sharrinsu.

Har yanzu yana zaune a inda yake kuma da alama be sha fruit salad din ba. kawai ya tsirawa guri guda ido a sanyaye nace"Ranka ya dade kasha fruit salad din." dago kansa yayi tsorata nayi ganin yanda kwayoyin idanunsa suka sauya, k'asa nayi da kaina ni kam na rasa gane abinda ke sanyawa idanuwan sa nayin ja.

"Sumayya ina bukatar ki rarrashe ni a yanzu bana bukatar komai sai rarrashi zuciyata a k'untacce take ina da damuwa babu abinda zan iya ci ko sha ki taimaka min."!!! Kallonsa nayi dan na kasa fahintar inda maganarsa ta dosa yana bukatar wanda zai rarrashe shi wane irin rarrashi kuma.

" Ranka ya dade bangane maganarka ba." murmushi yayi ya lumshe idonsa ya bude su a kaina "Ba zaki gane rarrashin da nake bukata ba."? kai na daga masa jikina na mutuwa da yanayin kallon da yake min........girgiza kansa yayi ya cigaba da kallon kasa.

Yanke shawarar tafiya nayi saboda na gane abinda yake nufi..." Ranka ya dade ka tashi lafiya." abinda na fada kenan na mike tsaye.

"Kada ki tafi baki rarrashe ni ba zuciyata na dab da tarwatsewa ki taimaka min kinji." kallonsa na dinga yi ina mamakin maganarsa.

"Ranka ya dade wane irin rarrashi zanyi maka kaje kayi alwala kayi nafila ka roki ubangiji zai yaye maka damuwarka nima nayi alkawari idan na koma gurinmu zanyi nafila nayi maka addua Allah ya kare ka."

Shuru yay yana kallona girgiza kaina nayi na cigaba da tafiya ina mamakin fitinarsa.....ina daf da fita ya tari gabana, gabana ya yanke ya fadi yau naga jaraba, sunkuyar da kaina nayi ina adduar rinjaye, hannuna ya rike ya rintse da nashi.

Rai a 'bace na kalleshi! kalar tausayi ya koma yana marairaicewa yace."Ki taimaka min kada ki tafi." naji kamar na kwada masa mari saboda takaici sarai nagane abinda yake nufi

"Ranka ya dade wai kai wane irin mutum ne dan darajar Allah da Annabi ka daina zuwar min da bukatarka tunda kasan ba samu za kayi ba."

Le'buna na naga yana kallo tsaki naja nace"Sakar min hannu na fita tunda baka san mutunci ba."!

"Ni kike fadawa wannan maganar."! rai a bace yayi maganar..." Ranka ya dade ka gafarce ni kai ka janyo.''
"Naji ni na janyo kuma nayi turr da zuciyata data kasa hakura dake banza k'azama kawai.''
" Duk abinda zakace naji na dauka ni dai bani hanya na wuce."'
"Sumayya ba zaki fita ba sai bukatata ta biya tunda na fahimci baki da tausayi to zan gwada miki karfi.''

Gabana na faduwa nace" Me kake nufi." ? "Ban sani ba." ya fada yana hararata, hannuna na fizge na tunkude shi zan fita.
A fusace ya juyo dani mari na yayi hagu da dama! na dinga kallonsa hawaye na zubo min..."Ki shige muje daki."
"Wallahi babu inda zani sai dai duk abinda zakayi min kayi." ina kuka nake maganar.
Matse ni yayi jikin bango yana kiss din fuskata, tureshi nayi ina haki!! yace.'"Ba zaki daina ture ni ba ko."!! takure jikina nayi ina kuka ina mamakin rashin adalcinsa wai duk irin abinda nake masa da abinda zai saka min kenan

Hannuna ya rike ya dinga jana wai lallai sai na bishi, turjewa nayi na tsuguna a gurin, tsugunawa yay ya dago fuskata na fizge ya sake kamo fuskar harshe yasa yana lashe hawayen dake zubowa.

A sanyaye yace."Wai meye abin kuka wannan abunfa taimakon kai da kai ne zakiji dadi nima zanji kuma babu wanda yaji ya gani dan Allah ki daina kuka kinji ko."

Fuskata na fizge nace"Kana cewa taimakon kai da kai ne waye yace maka ina bukatar wani abu!? sannan kana cewa babu wanda yaji ya gani to Ubangiji fa kasan duk abinda zamuyi yana ganinmu saboda haka kama daina wannan maganar idan kana son ka biya bukatarka dani ka aure ni."

"Baki da hankali ko."? a zafafe nace" Gaka nan babban mara hankali mai manta alkairi." kallona yake yana mamakin irin zafafan maganganun da nake masa.

"Ba zan aure ki ba saboda ke ba tsarana bace sha'awata kuma sai na kawar" yana gama maganarsa ya turmushe ni a gurin, kayan jikina ya yayyaga ya 'balle breziyar jikina, a gigice ya shiga wasa da kirjina....dukansa na shigayi ina haurinsa, tunda yasa Brest dina a baki yake sha nayi nayi na 'kwace ya'ki ya rike tam sai tsotsa yake yana lugudar d'ayan, wani irin hali na shiga na tashin hankali da tsananin sha'awa amma ban bari sha'awar tayi tasiri a tare dani ba, tureshi na cigaba dayi ina 'kokarin kwatar kaina.

Sosai na shiga tashin hankali ganin yana nema yaci galaba a kaina yasa na dinga yi masa wani mahaukacin duka ina tuttureshi kamar maye yana sake nanewa a jikina sai nishi yake........gefan wuyansa na dasa hakora na dinga ciza ina ihu!!! a gigice ya sakar min nono na tunkude shi na mike tsaye ina ihu! tare da neman suttura.....mikewa yayi zai kamo ni na fitar da hannu na tsinka masa mari!!! cikin reshin kuka nace"Ka sake kusanto ni sai na kashe ka mugu azzalami sai Allah ya saka mun." Tunda na tsinka masa mari naga yayi sanyi ya zuba min ido mamaki sosai na hango a cikin kwayoyin idanunsa, yagaggun kayana na dauka nasa ina kuka na kama hanyar fita daga falon....... naji dadi dana samu bakin kofa babu kowa da sauri na nufi gurinmu ina share hawayen bakin ciki da takaici.

Lokacin dana shiga gurinmu naji dadi dana samu iyayena sunyi bacci da sauri na shige kuryar daki, zama nayi hawaye na tsere a kumatuna, wai wace irin masifa ce take bina anya kuwa zan cigaba da kula da guy nan kuwa!? hannu nasa na goge fuskata gaskiya bana tsammamin zan koma aikin sashen yaje ya 'karata da mugun halinsa idan sun kashe shi shine ya janyo ni dai ba zan sake zuwa bare bukatarsa ta biya a kaina......Motsin shigowa dakin naji nai saurin mikewa tsaye can inda kayana suke na nufa na shiga fito dasu..."Sumayya yau dad'ewar me kikayi ne."? Muryar Tambaya naji a kaina tana tambayata......sai dana saisaita kaina nace"Bani kadai na dade a sashen ba har dasu Haruna mun tsaya munyi masa aiki ne kin san gobe ne Walimar da za'a gudanar domun taya shi murna bude babban asibitin sa." Ajiyar zuciya ta sauke tace"Da kyar bacci ya dauke mu nida mahaifinki muna ta zullumi ko kina can gurun Uwargida ta tsareki da wani laifi." murmushi nayi ina boye damuwata nace" Tambaya kenan ai tuntuni na gama da gurin uwar gida duk wannan zaman a sashen Yarima nayi." Tace"To alhmdullhi ina fatan dai babu wata matsala." nace"Babu matsala ki koma kiyi kwanciyarki." Tace"To shikkenan ." Tana fita daga dakin na sauke ajiyar zuciya, riga da zani na dauko nasa a jikina na karkade shimfidata kwanciya nayi tare da tsirawa rufin dakin ido, tunani nake akan abinda ya faru dani....da gaske yake daya samu galaba a kaina sai ya cutar dani gaskiya banta'ba ganin butulu irinshi ba dole ne na nemawa kaina mafita gaskiyar magana kenan dan ba zan bari ya cutar da rayuwata ba, da wannan tunane tunanen bacci mai nauyi ya dauke ni...



*Na kudi ne!*
Kika karanta baki biya ba Allah ya isa! idan kina so ki biya ga yanda abin yake...Vip #600 normal #300 account.. 0542382124...Binta umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:26 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊?)
65&66
Muddibo zama yayi a kan kujera ya dafe goshinsa abin duniya ya taru yayi masa yawa shima ji yake tamkar ya fashe da kuka saboda tsabar bakin ciki da takaici.
"Muddibo wane mataki zamu dauka akan wannan al'amarin dake faruwa wallahi ni har na gaji da abu daya kullum yaron nan gaba yake yi yana barinmu a baya yanzu yanzu Muzanbil yazo yake sheda min cewa gashi can a gurin taro sai mubaya ake masa jama'a sai addua suke masa gami da fatan nasara a rayuwarsa wannan al'amari yayi masifar daga min hankali ta inda har na rasa tunanin da zanyi."

Muddibo fuskarsa ya bude yana binsu da kallo ido jawur yace."Wallahi nima gabadaya kaina ya kulle na rasa wane mataki zan dauka akan Yarima duk wani tarko idan muka d'ana masa sai ya tsallake na rasa daga inda matsalar take."

Aunty Safiyya tace"Matsala fa daga gurin wannan mutsiyaciyar yarinyar take itace ke saka ido a kan komai duk aikinmu itace take wargazawa daba dan hakaba da tuni hakan mu ya cimma ruwa a kansa,

Muddibo yace."Nima na soma zarginta akan hakan to lallai kuwa zata janyowa kanta dan wallahi zan iya kasheta mutukar bukatata zata biya.

Uwargida tace"Dan Allah ku bar wannan maganar tukkuna ni yanzu so nake dani daku mu zauna muyi tunani akan wannan asibitin da aka bude masa inaso muyi tunanin wane mataki zamu dauka a kan hakan.

Muddibo shuru yayi yana girgiza kafarsa yace"Hajiya bani da imani akan bukatata wallahi zan iya kashe rayuka ina ganin tunda asiri da sharri ya kasa tasiri akansa kawai zan sa a cinnawa asibitin wuta kowa ma ya huta kuma bazan gudanar da aikina yanzu ba sai jama'a sun soma zurga zurga a cikin asibitin tukkuna zan sa a sa wuta in yaso kowa ya guje shi dan naji masifar haushi da yanda jama'ar gari ke nuna masa kauna wannan shine mataki da zamu dauka.

Uwargida murmushi tayi tace"Muddibo shiyasa nake kaunarka nake kuma sanya ka a cikin al'amurana saboda kasan abinda ya dace hakika wannan shawarar taka itace abar dubawa naji dadi sosai daka samo mana mafita idan ta kama har shi wutar cinye sai mu huta kaga mun yar da kwallon mangwaro mun huta da kuda.


"A'a kada ayi haka sai zunubin namu yayi yawa ina ruwan jama'ar gari kuma Yarima Ali shi muke so muga bayansa saboda haka idan abin ya kasance da haka shi zamu sawa wuta ba jama'ar gari ba." Aunty Bishira ce take wannan maganar bayan taci kukanta ta koshi.


"Ke kinga Bishira ki daina wannan maganar ashe akawai sauran imani a tare dake, babu ruwanmu mu kan mai uwa dawabi zamuyi ko ba haka bane."? aunty Safiyya ta 'kare maganarta tana kallon Muddibo." Yace." Kwarai kuwa ni na rasa wace irin zuciya ce da Aunty Bishira jama'ar garin ba sune suke 'kara masa karfin gwiwa ba na tabbata idan asibitin ya tashi da wuta mutane suka 'kone suka mutu to kowa zai kiyaye kai kansa asibitin gudan faruwar matsala kinga bukatarmu tabiya mun ruguza shi."
Uwargida tace"Muddibo rabu da Bishira dan Allah mu cigaba da abinda yake gabanmu." Gabadaya suka zuba masa ido yana cigaba da tsara musu yanda al'amarin zai kasance.


Ni dai ina ganin Maimartaba ya shiga gida nima na bar gurin dan gabadaya hayaniyar dake tashi a gurin nema take tasa min ciwon kai, daf da gate din sashen Sumayya naji an kira sunana ina juyowa muka hada ido da Dr Rabo ashe yazo taron, murmushi nayi na tsaya ina kallonsa har ya karaso inda nake tsaye, da murmushi a fuskarsa yace."Baby Sumayya kinyi wuyar gani." ina yar dariya nace"Dr Rabo barka da hantsi ya gida ya iyali.''?
Yace."Alhamdullhi ina fatan kina lafiya ko da yake ai ga alamu nan sun nuna kina cikin koshin lafiya Sumayya ashe haka kike da kyau.'' hararasa nayi ina dan bata fuska nace"Ka saba fada min wannan maganar dan ka bata min rai dan Allah ka daina bana so."

Murmushi yayi ya shafa sajensa yana kallona yace."Kin san Allah ba karya nake ba kina da kyau sosai sai dai ba kowane zai fahimci hakan ba sai wanda yasan meye kyau, mafi akasari maza sun dauka fari shine kyau basu san ba haka bane dan wallahi da wata farar macan gwara babu zaki ga wata fari ne kawai amma sam bata da k'ira da cika irin wanda namiji ke bukata ke kam Sumayya kin cika mace ta kowane fanni na jima banga macen da ta tara irin abubuwan da kike dashi ba.

Cikin kankanin lokaci na murtuke fuskata ashe Dr Rabo kare min kallo yake har yana kwarzanta kirar jikina, dauke kaina nayi sabida takaici na rasa ma abinda zance masa, ina jinsa yana surutu na juyo domin na fada masa cewa zan tafi dan banga amfanin tsayuwata ba dashi ba na tsani namijin da zai dinga nuna zulama a kaina.....Magana zanyi Yarima shida Shatima da wasu fadawa biyu suka karyo daga wata hanya, sunkuyar da kaina kasa nayi gabana na wani irin faduwa.
Yarima tun daga nesa yake so ya tabbatar da abinda yake gani a kofar gate dinshi, Yarinyar nan ce Sumayya da Dr Rabo suke zance a gurinsa saboda sun raina masa hankali! mugun kishi ne ya rufe shi, nan take yayi kici kici da fuskarsa, Shatima nayi masa magana yana amsawa ciki ciki takaici ne fala cikin zuciyarsa.

"Dr Rabo ni zan shiga gida kaina ne ke ciwo dan Allah ka gaishe min da yaranka idan ka koma gida." Yana yar dariya yace."Ba zaki tsaya yarima ya karaso ba naga sai wani sauri kikeyi kada dai kice min har yanzu tsoransa kike."

Kallonsa nayi ina mamakin maganarsa nace"Dr Rabo Allah ne kadai abin tsoro ba wani mahalu'ki ba." Maganata tayi daidai da karasowarsa gurin kuma nasan yaji......da sauri nayi gaba ba tare da nayi kuskuran kallonsa ba nace"Dr ka sauka lafiya." Gabadaya harshi bina sukayi da kallo suna mamakin abinda na aikata wanda ya dace ace na tsaya na kwashi gaisuwa gurin Yarima amma na kad'a kaina na wuce! na bar gurin, ba Yarima kadai ba har Shatima sai da yaji haushin abinda nayi......Yarima Ali kuwa kasa tsayawa yayi yay cikakkakiyar sallama da Dr Rabo hannu kawai ya daga masa ya shige ciki Dr Rabo anan ya sake gazgata zarginsa akan cewa shima son yarinyar yake.

Koda suka shiga cikin gidan kasa samun nutsuwa yayi gabadaya hankalinsa ya tashi ganin yarinyar sannan babban abinda ke duguzuma masa zuciya ganin Dr Rabo ya tsayar da ita suna hira a bakin kofarsa sai yake ganin kamar da gayya sukayi masa haka yaji gabadaya ya tsani Dr Rabo duk da ya kasance abokinsa amma a yanzu bashi da babban makiyi kamarsa.

Shatima ya dafa kafadarsa a nutse yace."Na lura abinda yarinyar nan tayi maka a gaban Dr Rabo ya bata maka rai ni kaina raina ya baci wallahi kayi hakuri yanzu zansa a kirata ta nemi afuwarka." Girgiza kansa yayi yace."Rabu da ita kawai kada ka kirata zata shigo da kanta idan ta shigo ni zan mata hukunci daidai da abinda tayi min." Shatima yace."Okey yanzu me ka fuskanta a tsakaninta da Dr Rabo."? kai tsaye yace."Sonta yake." Shatima yayi dariya yace."Lallai idan bakayi da gaske ba zaiyi maka shigar sauri."

Cike da mamaki yace."Ban fahimci maganarka ba." Shatima da murmushi a fuskarsa yace."Kana son yarinyar nan alamu sun nuna min hakan wannan dalilin yasa na fadi wannan maganar.

Baki a sake yake kallonsa yana mamakin yanda akayi yayi saurin gane shi.
Shatima yace."Yanayin yanda aka kasa 'boye bacin ranka da kishinka yasa na gane tsananin son da kakewa yarinyar naji dadin hakan sosai kuma yarinyar ta dace da kai domin duk ta had'a abubuwan da ake bukata ina maka fatan alkairi."

Rai a 'bace yace."Shatima kai yanzu ta ina ka hango dacewa ta da yarinyar nan ka dube ta da kyau kuwa ka gani na rasa wacce zan aura sai ita."

Shatima yace."Gaskiya ka bani mamaki Ali yanzu dan Allah wace dacewa kake nema bayan wannan ? meye aibun yarinyar nan Sumayya ta cika mace kuma ta kai ta zama matar Sarki governor ko shugaban kasa, tana da kyau daidai misali kana tana da kyawawan halaye to me kuma ake nema a gurin 'ya mace."?

Girgiza kansa ya shiga yi yace."Shatima mu bar wannan maganar dan Allah yarinyar nan bata dace dani ba saboda bata da ilimin da zatayi goyayya dani ta kowane fanni."

Shatima yace."Mutukar tana da ilimin addini to baka da matsala dan wani ilimin boko ba wani abun damuwa bane ilimin addini shine abin dubawa saboda haka ina me baka shawara akan kayi wani abu akai idan kuma ka tsaya wasa nima zan shiga kawai dan dab'iun yarinyar da kyawun halayenta na burgeni ina so na aureta mace mai hankali da nutsuwa kodan na samu 'yaya masu tarbiya.

Yarima Ali shuru yayi yana kallon Shatima da ya dage yana ta gwarzanta kyawu da kyawawan d'abi'un yarinyar..........Yace."To shikkenan naji maganarka zan zauna nayi nazari akai." Shatima yace."Yawwa ko kaifa wallahi sosai nayi maka sha'awar auran yarinyar saboda kun dace da juna."

Bayan fitar Shatima tunani ya shiga yi akan maganarsu, shima yasan yarinyar nada kyawawan halaye wanda ko wane namiji zai sha'awar auranta, to amma ai idan ya zauna yayi duba na tsanaki zai fahimci cewar yarinyar bata dace da ta zama matarsa ba saboda ita din ma'kas'kanciya ce a gurinsa a kasan sa take babu yanda za'ayi ya auri baiwarsa a matsayinsa na Yarima dan Sarki babu macan data dace dashi sai Yar sarki ko yar wani mai mulki ko Lawisa ma zai aureta ne badan yana sonta ba kawai dai abinda yasa ya kwantar da hankalinsa da auranta saboda ya hango akwai mamora a jikinta shine dalilin da yasa bai damu ba, amma abin kunya ne abokananshi su san matsayin matarsa Sumayya sam ba tsaran auransa bace, amma zai duba ya gani yana ganin ko ya aureta ba zaiyi yarda ya haihu da itaba zata zame masa matar biyan bukatarsa. wannan shawarar ya yankewa kansa.



Bayan kwana biyu al'amura sunyi sauki kullum da safe idan na fita daga gurinmu gurin karatu nake tafiya acan nake yini nayi ta karatun al'kur'ani da sauran littafai sai yamma likis nake dawowa, Tambaya da babana duk basu san da cewar na daina zuwa sashen Yarima ba tinda kullum ba'a gida nake yini ba shiyasa basu gane komai ba..........Koda Haruna ya same ni da maganar kasa 'boye masa nayi saboda na riga nasan irin kaunar da yake min, Haruna ya dinga mamaki al'amarin yace."Sumayya a gaskiya nima ban goyi da bayan ki cigaba da zuwa ba, kiyi zamanki idan Fulani ta kira ki kan maganar sai ki san abinda zaki ce mata." nace"To shikkenan da wannan muka rufe maganar Yarima muka shiga hirar soyayyarmu.


Yarima Ali tun bayan damuwa da rashin zuwanta har abun ya soma

Please Login or Register in order to submit comment