Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

jakar ya ɗauki wani turaren da malam ya bashi ya shafa min....

                *Abinda Ya faru zuwanshi Jimeta*
        Da misalin takwas ya isa gidan bayan sun gama karyawa nan ya fada musu abinda ke faru gyara zama malam yayi sannan yace.
"Nima nayi mafarkin sak yanda amma kafin na farka naga wani abin mamaki "

     Shiru ne ya ratsa tsakaninsu kafin Sadeeq ya ɗago jajayen idanunshi yace.
"Malam mi kagani."

     Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace.
"Almu nagani da Mardiyya yarinyar nan ta kaika gurinsu bayan nan na farka."

       Shiru sukayi can inna wuro tace.
"Ai ni tun ganin na da yarinyar nasan alkhairi ce a rayuwar Buba."
    Tsaki yayi a dame kafin yace.
"Matar karfe ba haka bane ni bana son tashiga rayuwar da bata da masaniya a ciki, shekaru ashirin nayi cikin kaɗaici daga Ummu Aimana sai Imran da kakansu muka rayu a cikin wanca mugun gida dukda suma ba mutane bane sun tallafawa rayuwata tunda babu yanda ba'ayi ba dan a kasheni, Inna wuro Amrah babu ruwanta bata san kome ba amma maharana sun hareta, bansan mi zan faɗawa iyayenta ba idan wani abu ya sameta dan bazan iya yafewa kaina balle wasu, ba iya kacin Alhaji bilyaminu ke harina ba da mutane da yawa, nashine yafi tasirantuwa akaina."..

      Mika masa kwalbar turare malam yayi sannan yace..
"Wannan man an haɗa ne da kitsen, giwa da zaki sai miski ɗan asali, zaka na shafa mata da zaran kaga sauyi daga gareta, sai wannan hayakin akwai shima daga hannun wani maharbi nasanu ka rike da kyau kodan ɓacin rana."..

        Haɗa masa magani suka tare da fara sawa ana musu saukar alkur'ani..

    Wannan shine abinda ya faru.

                  *** 
          Shafa min turaren yayi sannan ya je har ɗakina ya ɗauko burne na turaren wuta yazo ya haɗa sannan ya zuba hayakin take na fasa wani irin Ihu ina mai faɗowa daga gadon, zan.........

   Gaskiya rashin voter zai iya shafan rubutun faɗa dan Wallahi zan iya canza sheka😂
🌺🌷🌷
*_DA CIWO A RAYUWATA_*
🌹🌸🌸

Na
Mai_Dambu
Wattpad:Mai_Dambu



*My Dear sister idan kinsan stickers zaki saka min don Allah karki min tag akan buk pls ni bana sonshi idan kina krntw just comments a saukakkakiyar harshe*😉

Page....J

Janyo ni yayi dan yaga alamar kasan gado zan shiga, rikoni yayi sosai hayakin na ratsa ɗakin, can na zube a jikinshi ina gurnani ɓalle rigarshi na shiga yi, tare da yagata har kasa, sannan na tura masa kaina ina shinshina wuyarsa, saka hannuna nayi na yaga tawa rigar har kasa na shiga wurgi da kome na jikina, na rungumeshi ina gurnani kokarina na haɗa bakinmu bayan nawa bakin fitar da wani irin wari yake,   rungumeni yayi, sosai sannan ya shiga karanto fatiha sannan ya ɗaura da suratul baqara, take na fara ihu da kururuwa wanda yasa gidan ya ɗauka baki ɗaya, ita kanta nanah sai da tq sauko zuwa ɗakinshi sabida tsoro, ina ganinta nayi wani mika na tureshi nayi kanta a guje, ina ɗagata na maka da kasa, take ta suma bai fasa ba ya cigaba da karatun, ina rike da kaina da yake tsife ina fusgar gashi ihu nake wani yellow hayaki na fita a bakina Sadeeq bai fasa ba dan babu tsoro a idanunshi sai da yaga na zuɓe tare da shakuwa sosai karamin drowarsa ya buɗe ya ɗauko ruwan zam zam ya cigaba da addu'a ya tofa yasami abaki nasha sannan nayi gatsa take bacci me nauyi yayi gaba dani,

            Bai taɓa ni ba yayi kan nanah goran faro ya ɗauka, Sadeeq da wulakanci ana shafawa mutum ruwa ko yayyafawa amma shi juye mata ruwan yayi afirgice ta farka, mikewa zubur tayi tana goge jikinta wullar da goran yayi sannan ya saka hannunshi duk biyu a kugunshi  haɗe fuska yayi yace.
"Ki jirani a falo i nd you."

       
           Mikewa tayi da kyar ta fita falo, dawowa kaina yayi bai taɓa ni ba ya shiga ban ɗaki yayi alola yazo ya gabatar da sallar magrib da isha, sannan ya ɗaura shafa'i da wutir,  sabon shirt da gajeran wando ya ɗauka ya saka min wando sannan yazo dai cibiyana tsintar kanshi yayi da sumbatar ramin sannan zo saka min rigar kallon boons ɗin da kullum nake zarginshi ya taɓa yayi girgiza kai yayi a hankali yace
"Baby gal sarkin rikici bari na taɓasu idan kika farka muyi faɗa akan haka"

         A hankali yake taɓasu tare da binsu da ido, can kaman wanda aka jonawa wuta ya ɗaga hannunshi yasami rigar, sumbarta goshina yayi tare da min addu'a dai dai kusadani yasaka karamin radio mai ɗauke da memory na full kur'an.
       Ruwa ya ɗauko a ban ɗaki yayi  min alola, sannan ya ja bargo ya rufa min, shima sauya kaya yayi gajeran wando da singlet ya fito wani kwayar magani ya jefa a bakinshi inda ya haɗa da ruwa ya haɗiye, gurin cikin abinci ya nufa zaro magani yayi ya jefa a roban fresh milk ya shiga juyawa har ya daina jin motsinsa.

    Yasan tana son madara bismillah yayi ya fara cin abinci har ɗago kai yayi sannan yace.
"Hmm nace ba"..
   Shiru yayi mikewa tayi tazo  gurinshi, "Zauna " yace mata, ba musu ta xauna shiru ne ya ratsa tsakaninsu,

          Nuna mata roban madara yayi cikin kashe ido yace.
"Kisha sabida nima nasami abinda zan tsotsa daga."

      Bata kawo kome ba ta zuba a glass cup ta farasha, mikewa tayi zubur, zata juya yace.
"What"

    Murmushi tayi cike da yanga tace.
"Zanje na gyara jikina ne,."

     "Hmm but take the milk mana"

    Dauka tayi ta shanye tare da cewa, bai ishani ba amna ina,zuwa."

      Da gudu ta haura sama, da wani munafikin murmushi yabita tare da dukan table ɗin yana me rutsa idanunshi yace.
"Bazan taba yafewa kaina ba idan ban rama abinda kuka min ba wacce bata ji ba bata gani ba kun sakota cikin kiyayyata nasanhar dake zaki bayani idan na kure miki tunani."

          Ta jima a sama kafin ta dauko daga ita sai wan shegen riga wanda da babu gwara shi ɗin ta karaso, ture abincin yayi gefe sannan ya mika mata hannu da sauri ta iso gurinshi ɗauko madaran yayi ya guntsa a bakinshi ya janyo fuskarta ya shiga juye mata dake wawuya ce batasan mike faruwa ba tashanye tass,

              Mugun wasa ta fara masa sam ji yake kaman tana watsa masa wuta a duk inda ta taɓa, ɗago fuskarta tayi ta haɗa bakinsu bai hanata ba dan shima maganin da yasha ya zo kan point ɗin da yake bukata,

     Shafo marashin tayi amaye tace.
"Yaya can i suck your dick"

             Shafa face ɗinta yayi yace .
"Why not"
      Ai bai rufe baki ba ta fara ɗaukarta yayi cak zuwa kan wani kujera suka cigaba da shagali, sai da yaga tazo inda ya dace dan ta gaji sannan shima yace bai san zance ba, tambayoyi ya tanada  wanda tasa normalɗinta bazata faɗa masa ba amma a buge zatayi bayani.
      Gyara murya yayi sannan yace..
"Faɗa min waye ya fara disvirgin ɗinki?"

    Dariya tayi tare da rike arms ɗinshi ba tare da saninta ba tace.
"Malamin English ɗinmu Uncle Sam yace zanyi pass na idan na bashi kaina hhhhh daga nan da na shiga Abti na haɗu da manyan yara muka cigaba da harka but kasan mi bana yarda ayi make luv dani ba tare da golden ring ba."

         Gyara zamanshi yayi slowly inda ta fara ihu,  cizon laɓenshi yayi na kasa ranshi na kara ɓaci yace.
"I know that ba kai karana kikayi gurin Dad ɗinki faɗa min mesu kazo nima kinji sweet hot gal"

          Shiru tayi kaman ta dawo sense ɗinta can sai ta fashe ds dariya yayinda ta ɗaga kafarta sosai a kafaɗarshi, wani irin ɓacin rai kaje amma dole ya shanye dan yaji ta inda xai ɓollo musu "Hmm baby ur so sweet faɗa min mana ko sai na daina baki luvly stick."

           "Shiiiiii" tace masa kasa kasa sannan ta cigaba da cewa.
"Ai hairing ɗin Amrah suka zo ɗauka sunce zasu rabaku sabida kar ta hanaka sona, kuma ba haka Mommy nd Daddy Hater you badly but i don know wht them hater you."

                       "I u sure iya abinda suka shirya knn"
           "Yeap iya shi knn"

     Daga nan bai kuma tambayarta ba ya fara wani irin having sex da ita tun tana jin daɗi har ta fita hayacinta sai da yaga tana fidda jini ya kyaleta,  dan ta jigata sosai ga karfin maganin ya sata bacci.

        Rike kugunshi yayi bayan yasaka bom short ɗin sa yana hakki, kallonta yayi yaga yanda take tsaki yayi ya taɓa wani kujera take jan danja ya fito a hankali kujeran ya shiga motsawa sai ga wani kafet taɓa tsakiyar kafet ɗin yayi sannan yace.
"I'm S.A.D.E.E.Q M.U.STAPHA L.A.M.I.D.O"

      Take computer ta amsa da "Welcome Mr Sadeeq Mustapha Lamiɗo"

    Sama kafet ɗin yayi sannan kofa ta bayana kaman lifta ya danna koren keypad, take kofar ta buɗe shiga yayi ta rufe  a hankali kofar tayi kasa da shi, tana sauka sai wani ɗaki me cike da computers  wanda yake ɗauko kome na Estate ɗin zama yayi ya fara duba lokacin da Amrah ta fita, da lokacin da drvnta ya dawo Nana ta mika masa aika, zuko karan muryan yayi yaji tana cewa.
"Gombe zaka kai min gurin kawata."

    Cikin damuwa yace.
"Hajiya toh ai Malam tana makaranta idan na daukota sai naje."

    Tsawa ta buga masa sannan tace.
"Toh a bakin aika matsiya ci kawai."
     bata karasa ba ya wucce da sauri.  Shigowa tayi ta ɗauki wayarta tace.
"Mama na turashi."

           Mai da kallonshi yayi daga first gater yana kallon lokacin da motar haya ta sauke Amrah taje tana rokonsu babu wanda ta kulata ma, duba record ɗin jiya yayi Alhj bilya ya gani da chef scurity na gidan tare da sauran masu tsaron gidan sun fito daga ɗakin taro dake gater one kowa an cika masa aljuhunsa da kuɗi murmushi yayi duk gidan babu wanda yasan da zaman Cctv camera daga shi sai Adda kuluwa da Adda Mairo sai Imran kusan aikin sakawa Imran dashi suka saka.

      A hankali ya shiga bin hotan Amrah yanda ta dinga bin masu tsaro su kawota gida suka ki.

"Zaku ci ubanku dukkanku daga cikin dukiyata ake ciyar daku a biyaku albashi aka gina muku naku estate ɗin shine zaku wulakanta min mata ta,"

    Cire hotonsu yayi ya shiga ɗaura musu❌ cancell...

Casher gidan ya kira a waya yace.
"Nawa ga wata ake sake salary ma'aikatan estate "  

    Daga can yace.
"Sir ashirin da biyqr ga wata saura kwana biyar."
"Kar a sake musu har na five months Munir kaji me nace ko karka kuskura Sirikina yasan da batun sannan shima kar a bashi nasa."

                Katse kiran yayi sannan ya kira masu kula da wutan gidan daga hukumar nepa yace.
"Mr Frank gobe ina son ka yanke wutar Estate five da estate three har da na solar dake gidan."

         "Ok sir an gama." mr frank ya faɗa masa.

                  Wani layi ya kira yana shiga yace.
"Kasim gobe ina son ka zo da asuba ka datse ruwan estate five da three."

        "Ok sir insha Allah."

   Kashe wayar yayi yana huci,

        "Zaku gane baku da wayo dani kuke zance."

   Yana gamawa yafita yabar ɗakin, yanda ya barta tana kwance janta yayi har sama ya wurgata a falonta ya sauko kasa yayi wanka dan shabiyu saura alola yayi yazo ya tada sallah, har dare ya raba gurin karfe ɗaya ya fara jiyo kukan kurayen nan burne ya saka a jikin socket ya zuba hayakin sannan yazo ya buɗe winduna hayakin ya fara fita, take suka fara ihu me firgitarwa duk suka watsa. Rufe window yayi yazo ya kwanta a kujera,
                      Ban farka ba sai asuba mika nayi naji wuyana tayi min wani iri shafa gurin nayi naji wani irin cus a tsorace naje jikin madubi me zan gani gashine a gurin ba nan ba har fuskana ihu na fasa tare da guduwa bayan gado na lulluɓe kaina ina kuka, shima a firgice ya zo kaina ya sallati, jan bangon yayi ya gan yanda na koma kamar dodo, xama yayi kusadani yace janyo ni dukanshi na fara ina tureshi cikin tashin hankali rikeni yayi gam bakinshi ya kai kunena yace.
"Ina tare dake har abada bazan gujeki ba, zan tsayq miki har ki samu lafiya."

     Kuka nake cike da tashin hankali, zama yayi yasa abin aski ya aske min gashin fuskana da na wuyana, sai na hannuna,.

         Zama yayi yana nazarin karfin sihirin, bayan munyi sallah nima na rama na kaina,
  
     Wani malami ya kira  ya faɗa masa halin da nake ciki, har gida yasa aka ɗauko malamin da rana yazo ya gan ni haɗa min mai da sabulu yayi, tare da addu'o'i .

      Koda na fara maganin ba sauki sai na Allah, kawai.

         ***
Gashin da sadeeq yakewa mutane yayi yawa, har sammaci aka kawo masa yaje ya sayi alkalin😂

    Aikuwa akayi ta taron meeting akai akai amma ɗan batalikin nan ko yasan sunayi, kome ya datse musu kaman suyi hauka sunyi zanga zanga sun dawo suna bada hakuri ko kallo basu isheshi ba,

          Wasa wasa sai da muka shafe wata shida cur ana addu'a da rokon Allah kuma Alhamdulillah, dan sauka kan ba iyaka amma har wanan lokacin suka waiwaye bawai nace addu'armu bata karɓu bace ai Annabi musa addu'a yayi sai da aka shekara biyar sannan aka biya masa bukatarshi kunga knn ni ba kowa bace.

       Abin duniya ya damu, ni dashi karshe duk rigimana nadawo na zubar ta lafiyata nake, bata faɗa ba.

      Ranar juma'a ina kwance ina bin kira'ar alkur'ani,

    Shi kuma yana waje a barandan sama, saukar faran tantabara akan kafaɗarsa itace tayi dalilin da yasa ya zuɓe sumamme.......

    Kucanka mana Waye Farin tantabaran nan😅

  🌺🌷🌷
*_DA CIWO A RAYUWATA_*
                                  🌹🌸🌸

   Na
  Mai_Dambu
   Wattpad:Mai_Dambu

         Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai


```😂 Mmn Gausiya wai ta ruɗe da alphabet ɗin yo Nima kullum sai na rutsa Waleed ya karanto min frm A/Z😂```

*For Surayyarhm Novel member idan bai isheku ba akaro muku wani tukwaicin*😍😘



_Idan da zanyi shafi ɗaya biyu toh na uku sai na ambaceku Da ciwo A RAYUWATA Grp A tare da admins ɗinku grps ɗin haɗi da Member idan naga Comments ɗinku farin ciki yake sani a kwana ana tattauna gaskiya Na yaba muku a bayan idanunku kuma na yaba muku akan idanku sai dai bazan canza ra'ayina ba Ina ɗin Team Nanah_😉😜

*Kutt nifa bana jin kome sai Imran dama haka kuke son abotarsu na yaba muku nima idan ankwana biyu zan rikiɗe zuwa kazar agric sabida kaunata da cin kai da kafa*Lolz😂😂😂😹

Page. K
Iska ya hura masa me sanyi take ya farka har lokacin bai rikiɗe ba Sadeeq na tashi ya zauna kawai sai ya fashe da kuka, ganin haka yasa Imran girgiza take halittarsa ta sufar ɗan adam ya bayana, murmushi yayi sannan ya durkusa a kusa Sadeeq, faɗawa jikinshi Sadeeq yayi cikin kuka yace.
"Shekara ta biyu a duniya na rasa mahaifata aka zo aka jefani a cikin wannan gidan babu wanda ya tuna dani sai Ummul Aimana itama ta tafi kasancewarta ba ma zauniya ba, Abokina kai da Kaka kuka zo lokacin ina cikin hatsari kuka zauna dani har na zama cikakke mutum kun hanani kuka sai dariya a gurinka na sauke alkur'ani kai kasani a makaranta boko, aboki kai kadawo da abubuwan da suke mallakina a shekara ashirin da nayi daku na rayu, sauran takwas ɗin mutane suka san ina raye, abokina makiya sunci karfina nayi fafatawar har na fara gazawa, Abokina sun mai da musu yarsu wata halitta na daban muje ka gani."

Tausayin Sadeeq ɗin da irin taimakon da Iyayen Sadeeq suka bawa Kakarshi a lokacin da magauta suka biyo ta daga nahiyarsu ta fita niman magani suka biyota, Sadeeq ne ya katse masa tunani mikewa yayi suka nufi kasa inda ɗakinshi yake daga ni sai boxes ɗinshi da suka zama kayan sawana,k'in shiga Imran yayi ya coge abakin kofa.
Juyawa Sadeeq yayi yace.
"Lafiya ka tsaya anan."

"Baka da hankaline zan shiga kan matarka daga ita sai kananun kaya, kaga nan ma kun bawa wasu damar raɓanta maza ka suturta mata jikinta"
Gyaɗa kanshi yayi ya shiga doguwar rigar Sallah na ya mika min yace.
"Sister Amrah saka wannan za'a dubakine"
Karɓa nayi na saka, sai dai me zai faru sunkuyar kaina nayi hawa gadon yayi da niyyar zai saka min aikuwa da hannu ɗaya akayi sama da shi.

Cikin zafin nama Imran ya bayyana ya tareshi.
Ihu na kurma tare da raba rigar biyu sanna na fara magana cikin wani irin murya..
"Na rantse da gemun kakana sai fansa ya tabbata akanta, kaman yanda tasa Uwais ya kashe min gangan jikina aka rabani da jin daɗina, ni me karfin iko yau tasa an mai dani bawan ni danake bawa wasu duniya dukiya farin ciki, kyau uwa uba mulki, shine wannar abar tasa aka kashe min jikina tasa na zauna a jikin kabarina ina kuka, ynx kuma da nasami aka tasheni da jinin ɗanye jariri kuce zaku rabani da ita sai ta zama abin gudun kowa har kai."

Nuna sadeeq yayi da yatsa.

Murmushi Imran yayi cikin jin daɗi mika hannunshi yayi wani kujeran azurfa ya bayana zama yayi rike da casbi yana kallon aljani a hankali yace.
"Ni Magajin sarkin malaman kisra Imran bin Faris na umarci Furza bin Zur yafita jikin Amrahtu a cikin lumana da fahimta juna ka koma kabarinka ka zauna har lokacinka ya cika, idan kuma ka ki, zan kira zalja tazo da kanta muyi nayi."

"Na rantse da Mahaifiyata babu inda zani sai dai kai min kome." Furza ya faɗa yana hucci.
Murmushi Imran yayi sannan ya shiga karantu addu'a can ɗakin ya shiga jijjiga kaman daga sama ta faɗo gaban Imran wani kujeran dutsen Jauhari ya bayana wanda aka kawatq shi da zallar ruwa zinari kayan jikinta ja da ratsin baki, gashin kanta ya sauka har yana jan kasa, zama tayi cikin izza da jin kai sallama imran yayi mata ta kauda kai, murmushi yayi ya ɗaura ɗaya akan ɗaya ya kalleta yace.
"Ki duba wannan yaron da wanca yarinyar matarsa ce dukka dikka shekara kusan ɗaya knn da aurensu dukda akwai rashin fahimta a tsakaninsu haka ba me damuwa bane Zalja ki tuna girman soyayyar da mukayiwa juna har yasa na saɓawa Allah aka koreni daga gida, kakata kadai take tare dani har ynz kisra ta haramta mun, sabida haka na shiga duniya na haɗu da wannan yaron da Ummul Aimana ta rike shi, Zalja ban tuna miki baya dan na tado miki da shaukinki ba,..."

Ajiyar zuciya yayi cike da damuwa, sannan yace.
"Zalja ga bawanki nan ya shiga tsakanin Ma'aurta sabida nashi damuwar da kuma biyan bukatar wasu kiga abinda yayiwa yar mutane Zalja kiyi nazari idan Binta akayiwa haka ko Sauwwama akayiwa haka zaki ji daɗi, zalja Fatima da Hafsa yaranmu ne da muka samesu ta haramraciyar hanya kuma a duniya bamu da abinda muke so sama da su ki shiga wannan al'amarin bawai dan baxan iya bane a'a ni hukuncina babu kyau kinfi kowa sanin waye Imran bin Faris"

"Ya isa haka bar sheganta min Yarana amma ai daga dawo umrah mi yasa baka zo Madinatu Noor ba kaje kisra kuma ai nasami labarin sarki Narudeen Ya baka yarshi Na'imatullah wato kayi min sasari tunda ba aurenka a kaina kuma da kake cewa kuskure mukayi waje namiji a cikin ni da kai ai kai ya kamata ka iya sarafa sha'awarka, kuma da rabon Yan biyu ya tsaga tsakaninmu shine ya zama laifi."

(Na shiga uku na tonan silili😹)

"Toh naji ki musulunta mana jiga idan yau van aureki ba ko ce miki akayi nima ina jin daɗin tawa rayuwar babu iyalina ne. Akanki na fara so idan da gaske kina kishina ki amince ki musulunta na miki alkawarin zama dake har na koma ga Allah."

"Sai nayi tunani" tace masa.
Kallon amrah tayi sannan ta tafa hannunta take wasu samudawar aljanu suka bayyana tare da wani karamin sunduki suka buɗe kallonsu tayi aikuwa suka shiga zuko furza,
Take ya shiga ihu da kururuwa har ya,shige sundukin.

Zubewa amrah tayi a kan matashin sai bacci, juyawa tayi gurin Imran tace..
"Ni na kammala nawa, amma kuyi kokarin kona kabarinshi dan zai iya,zama baraza gareta sabida wannan gashin anyi mugun tsafi ne da gashin kanta, sannan aka saka a kabarinshi wanda yake yamma acan wani makarantan kwana, saikuma cikin gidan nan anyi tsafin da jinin kurayene tare da wani shaiɗanin aljani shikan kanemi Dalme shine zai iya kamashi."

Murmushi Imran yayi ya kalle sadeeq ɗan bamu guri mana,

Da sauri ya fita kallon samudawarta tayi suma suka ɓace, ta sowa yayi zuwa gabanta yana dariya kasa kasa, ɓata rai tayi, sunkuyawa yayi a gabanta yaja rigarta sama dariya ce ta kwace masa yace.
"A duk lokacin da na kiraki sai kin kwausa dubi takalmanki kuwa daban daba.."

D'ago fuskarshi tayi ta shiga sumbatarsu, saka hannunshi yayi ya rungumeta, sai da tayi dan kanta ta kyaleshi kuka tasaka mishi cike da rigima ta ɗago kanta tace.
"Abien yan biyu dole sai na musulunta zaka aureni, don Allah ka aureni mana haka,"

"Bance haka ba dan a cikin surat nisa'i Allah madaukakin sarki yace.
*Zaku iya aure daga cikin ma'abota littafi kamanmusu masu nutsuwa da sanin ya kamata
Mafi alkhairi ku aura daga muminan cikinku*
Kinga knn idan kika musulunta haka,zaifi bada ma'ana ynx haka zuciyata rawa take akan bar miki yarana mata a hannunki tunke ba ahalu kitabu bace ko wani lokaci zan iya zuwa karɓansu."

Shigewa jikinshi tayi cikin damuwa tace.
"Na haɗa da girman Allah ku karka rabani dasu, Imran ina sonka ka ajiye wanca batun mu koma rayuwarmu ta baya mana naji Ance na'imar ma yarinya ce karama Yaushe karata son kananun yan mata kai da kace kafin son babbar mace a shimfiɗarka nidai ka barsu mu kuma madinatul Noor "

"Sai nayi tunani akan haka zaki iya tafi abinki nagode."
Yana gama fadin haka ya juya yabar mata ɗakin, zama tayi a kujeranta cike da damuwa abu guda biyu zai iyasa ta mika wuyarta son Imran da Yaranta kai dole na nemi waziriyata nairah itace kadai

Please Login or Register in order to submit comment