Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

likita don inta cigaba da zama haka zata iya jefa kanta cikin halaka,

ya cigaba da cewa "bazakimin magana ba faseelat? Ko Kinfiso kiga nima ina zubar da hawaye ,wlh faseelat jin kukanki nake kamar ana yankan naman jikina ki temaka kifadamin damuwanki "

Ta dago tana kallonshi duk yayi koje koje dashi idonshi jawur murya a shake ko kadan be bata tausayi ba sema wani tsanarshi da taji cikin ranta, tana sheshsheka tace "ban lpya cikina ne ke ciwo sosai da baya na "ta mishi karya .


Hannu na rawa ya dora a kan cikinta cikin nuna tausayi yace "sannu kiyi hakuri kinji zaki samu lpya "ya fada dasauri

Ya kwantar daita dasauri ya tashi ya fita ya debo ruwa, ya zauna ya fara tofi a cikin Cup din ta dan dago ta kslleshi ta cigaba da kukanta ,ya tofa fatiha 7,da Allahumma rabban nasa, azhabal baasa antashshafi la shifa'u illa shifa'uka shifa'un lah yugadiru Sakman,da a'uzu bi izzatillahi wa kudratihi min sharri ma'ajidu wa uhadiru7,(insha Allah in mutum be lpya ya dage da wadannan insha Allah zesamu lpy) dasauri ya tada ta zaune ya dora mata Cup a baki cike da kyankyami ta shanye tana meda numfashi yace "insha Allah yanzu ze lafa gobe da safe se muje asibity sannu kinji"to wai dama tofi na maganin shaawa ne? 😂toga de ustaz ash sheik khalil yayi se kujira kuga if its work kurikayi😜.

ya kwantar da kanta kan cinya yana shashshafawa dayan kuma yana kan cikinta yana cigaba da tofa mata A, uzu bi izzatillahi....


Tai shiru tana ajiyar heart, shima ajiyar zuciyar yake dan yasha kuka Ahankali ahankali bacci ya dauketa badan ta dena jin feelings ba, har tayi bacci yana mata addua jin tayi bacci ya ajiye kanta ya gyaramata kwanciya ya kwanta gefenta ya na kallon yadda fuskarta ta kumbura da tausayinta taff a zuciyarshi barawon barci ya daukeshi.


tunda asuba ya tashi ya Jona masu electric, yayi wanka ya tafi masallaci, har ya dawo tana bacci, kamar kar ya tada ta amma dole ya tadata saboda zuwa asibitin,

Kiran sunanta yafara yi ta bude ido tana kallonshi yace "ya jikin idan zaki iya ki tashi ki wanka mu tafi asibitin ko baza ki iya ba? "

ta rumtse ido tana magana aranta, "to in ban iyawa kai zakamin wankan?kajimin mutum"

Ta mike zaune tana cije baki ta dafe kai, sosai kanta ke ciwo saboda kukan da tasha ta saukar da kafafunta ta tashi tsaye se sannu yake jera mata ta shige toilet ta yo wanka tana fitowa tai salla ta saka kayanta, sega shi ya shigo da tea ya Mika mata ta sha, shi already har yayi breakfast suka hau mashin suka tafi asibitin lokacin wajen karfe 7da20 suna shiga asibitin ya ajiyeta ya fiddo kudi ya mika mata yace "ki shiga kiga likitan zanwuce school don ban dauki excuse ba in kingama ki kirani zanzo mutafi " ta anshi kudin kawai tajuya tana yatsina fuska ,ya dauki school kamar rayuwarshi har haushi takeji dan kullum 7 yabar gida.

Be tafi ba yana ta kallonta har tashige cikin reception don siyan kati sannan ya juya ya tafi.


Tana Shiga ta siyi card ta zauna jiran likita, fuskarta a duke abun duniya duk ya isheta tunani kawai take tayaya zata fadawa likita damuwanta, zuciyarta ce taita karfafa mata gwiwa ana haka taji ankira faseelat maaruf ta mike jiki ba kwari ta shiga office na likita,

Tunda tashiga likitan ya kafeta da ido he has never seen a cute and beautiful lady like her before har taja kujera ta zauna yana kallonta ta cikin medical glass dinshi,

Ta zauna tai shiru kanta kasa saboda kunyar abinda zata fada, likitan ya dawo tunaninshi ya gyara zaman glass dinshi ya meda kallonshi kan file nata yana memeta sunanta can zuwa yace "yanmata mi ke damunki "?

Tai shiru tana jinjina maganar yace "ehenn me ke damunki? "

Ta daure can kasa kasa tace "desire ne yamin yawa shine nakeso abani wani magani da zandena ji" takarasa maganar muryarta na rawa,

Tunda tafara magana yake kallonta cike da mamaki ,lokaci daya yaji yana sonta kuma he's willing to married her saboda be taba haduwa da such beauty ba da kuma irin tarin baiwa ta dadi ba, yes dadi mana duk macen da feelings yama yawa aidole tai dadi,

Jin shiru ta dago ta kalleshi he's black beauty kuma dagani beda shekaru, ta sadda kai tanajin nauyi ganin yayi kasake yana kallonta.

dakyar ya jawo tunaninshi yace "ammm zanbaki shawara mana dukda de u r young amma kifadawa iyayenki kina son aure, don duk maganin da zan baki yana da side effects kingane aure shine kawai solution and medicine to ur problem "

Tai sauri ta dago batare da tasan lokacin da tai maganar ba tace "I'm married woman fa plss likita ka temakamin zan shiga wani hali inna cigaba da zama haka "Idonta na kawo kwalla.

Duk dade likitan ba dan iska bane amma he has felt for her, jin tanada aure be mishi dadi ba, cikin mamakin tana da aure take neman maganin shaawa yace "mijinki baysnan ne? Ko baki samun satisfaction dashi?"

Ta dago tana mamakin tambayoyin ta girgiza kai,

yana basarwa yace "ki bani number dinki ni zan temaka miki da maganin matsalarki.......
[7/12, 11 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰



By





*MAMAN MAMY*




https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*


*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*




*PAGE* 2⃣4⃣




*MESSAGE TO ALL MALE AROUND THE WORLD* *maza kutashi ku nemi maganin maza 😜majority maxan yanzu bakwa iya gamsar da matanku sukuwa kullum tunaninsu ya kare ne ta yin abinda zakuji dadi shawarata gareku ku tashi tsaye kuma kurika bawa matanku duk hakkinsu dan tseratar dasu daga fadawa halaka a yanzu lokacinan akwai matan aure da yawa masu neman maza don kawai basa samun a gidajensu, ku tashi ku nemi maganin basir😂da na sanyi ku tsira da mutuncinku a wurin matanku, mata mu munason harka sosai 🙈inde Kana badawa dede yadda zaaji dadi to zakaga kana samun wata good care awajen matarka, yes akwai mazanda suna da karfin da zasu gamsar da matansu ko ba magani amma kadanne ,kutashi ku nemi maganin saurin releasing kai ma kanka ai zakaso ka dade kana jin nice ,amma inde u r poor matarka zata rika tsanarka ne, 🙈I'm sorry fa amin uzuri gaskiya ce, Dan Allah muhada karfi mugyara rayuwar aurenmu ta hanyar kashe kishirwan Juna,inafatan maza na bibiyar novel dina dan sakon ba na mata kadai ne ba*


*🔊🔊🔊Maza a tashi asha tsumi aja girma🙈arika bawa mata kulawa a gado*





*dedicated this page to all married woman amma masu hakuri da yadda mazajensu suke*



Tana mishi kallon banganeba yace "ni ba dan'iska bane bantaba having sex da kowace mace ba, amma naji inasonki ki yadda in temakamiki zan baki duk kulawa, kuma zaki sameni jarumi saboda nasan kaina,"

Tunda yafara magana idanunta suka fara kawo ruwa takara fiddosu waje that make her extra beauty,hannunta na rawa ta dora shi saman bakinta tana cigaba da zaro ido, yana kallon yadda ta firgice lokaci daya ya janye glass din idonshi yace "come down, come down my friend, idan bazaki amince dani ba ki kashe aurenki ni wlh inasonki zan aureki nabaki duk wata kulawa da kikeso"

Tai sauri ta mike tsaye shima ya tashi "ki tsaya faseelat mu fuskanci juna plss"gani tayi yana niyyar kawo hannu ya tabata ta kwasa aguje tana kuka, yabi bayanta da sauri, yana fitowa nurse ta tareshi tana cewa "doctor patient dinnan gata can tana bleeding "

Cikin jin haushi yace "kije ki kula daita gani nan zuwa "ya diba aguje, ko da yafita harabar asibitin ba faseelat ba alamunta don tana fitowa tai saa wani me agwagwa da buje ya ajiye wata tai sauri ta shige,

Cikin jin haushi ya kaiwa iska bugu sannan ya tallabo keya dayan hannun kuma ya rike kugu, yana jin ya tafka babbar asara da yabar faseelat ta kufce daga hannunshi, ya sauke hannunshi yana kara jan tsoki sannan ya juya ya tafi duba patient dinshi,.

Faseelat ko a cikin adedeta se kuka take me napep din lokaci to lokaci yana kallonta ta mirror yana tunanin me kyakykyawa kamar ta takewa kuka har haka ,bata sanma yanayi ba dan gabadaya ta hargitse ,

Yana ajiyeta bakin kofar gida ta bude jikka ta zaro dubu daya ta mika mishi ta shige gida , yayi sakaf da dubu ahannu sanan ya girgiza kai tare da fadin "Allah ya kyauta"

Tana shiga ta samu ta bude kofar falon ta burma ciki da shigarta ta wullar da jakar hannunta ta zare hijab din jikinta ta wurgar tai jifa da dankwalin kanta ta duke ta dora kanta akan hannun kujera tana kara volume din kukanta,

wai mi ke shirin faruwa daita ne? itace akewa tayin zina? Dukwa yaja mata wannan inbasu ummi ba tace bata sonshi, abarta mana gashi abunda ake gudu na shirin faruwa, ta wage baki tace"Allah ya kiyayeni wlh bazan taba aikata haka ba acikin hankali na "tacigaba da kuka can zuwa tace "Allah yaisa na, Allah yaisana khalil Kana cuta ta ban yafe ba,nide ancuce ni wlh "

Tai ta kuka seda tayi tagaji har bacci ya kwasheta,

Tundazu khalil ke faman kiranta amma baa dauka besan dalili ba gashi duk hankalinshi a tashe yake tunda yaje makarantar,

ganin har 12 tayi yasa ya nemi excuse ya tafi gida tunda yana tunsnin taje dawuri iwar haka de ta dawo,

Yana zuwa yaga kofar gidan hangame ko rufeta batai ba yashiga da hanzari falonma bude ya kutsa kai ciki yana shiga ya bude ido duk tayi fillingin da kayanta sannan ita kuma tana bacci kanta kan hannun kushin, bawan Allah dasauri yaje wurinta ya zukunna yaga fa dagaske bacci take, baze iya daukar taba dan haka yajawo filon kujera ya aje ya dauko kanta Ahankali ya dora sama, yana ajiyeta ta saki ajiyar zuciya alamun tasha kuka, wani tausayinta ya kamashi duk atunaninshi ciwon ne,

ya jawo Jakarta ya bude ya ciro wayarta ga missed call dinshi nan rututu ya aje ya caje jakar ba magani ko daya ya dago ya kalleta, ya tashi ya duba falon ba wata leda, se kanshi ya daure ko bata sawo maganin ba ko ba a rubuta mata magani ba, tambayoyi fal ranshi kuma beso ya tadata dole ya samu wuri a gefenta ya zauna yana mata fifita ganin tana ta zabga zufa.


se 1 saura ta tashi firgigit ta mike zaune tana niyyar tashi ta gudu ya riketa, "sannu faseelat ya jikin? "

Tadan dedeta kanta tace "dasauki"

Yace "kinsha maganin kuwa?wai ina magungunan da aka baki inbaki siyo ba kiban takaddan na siyo miki,"

Ta fiddo ido waje tana neman karyar da zatayi bata samuba dan haka tace "ina shiga wurin likitan shine -shine wai yace yana sona, ni kuma sena gudo gida "

Khalil yace "what? "yamike tsaye nan take jikinshi yafara makyarkyata yace "tashi muje asibitin ki nunamin daniskan "

Ta harareshi tana fadin ba duk kaika ja ba cikin ranta, sannan tace "bazanje ba ni "

Ya riko hannunta "ki tashi kikaini wurinshi please "

Ta turo baki gaba "kayi hakuri ni baxanma gane shiba innaje, don banwani tsaya kallonshi ba "

Yayi kwafa yace "Allah ya temakeshi wlh da se ya ci..... "

Faseelat haushi ya kasheta aranta tace "kai burr ragon banza me zakaiya yi masa baya ga tusa "ya katseta ta hanyar matsowa wurinta yace "ki tashi mutafi prvt hospital "

Tace "a, a na warke, kuma nagaji sosai yanzu "tana fadin wa zaije yakara kai kanshi halaka,

Yace "to Allah shi sawwake ,me zakici a siyo miki? "

Tace "bakomi nakoshi "

ya tashi tsaye "bari na tafi na gaido hjya acan zanci abinci "

Tace "Allah yakiyaye "

Yace "amin kitashi ki watsa ruwa ko kindan kara warware wa "

Tace "naji "tana juya kai takagara ya fita ya bata wuri, batare da yaji me tace ba yabar gidan.

Yana fita ta jawo wayarta ta bude pic din fahad gwara ma ta ganshi ko taji dadi cewarta tana bude pic din tafara sakin murmushi, ita kanta batasan miyasa take wasting time dinta kan kallon fahad ba ,badon tagaji ba taaje ta tafi tayo wanka ta kabbara salla,



bayan one month





Haka faseelat ta cigaba da hakuri da khalil abun ma nashi kullum ja baya yakeyi dan dacan don suna sabon aure ne yanzu kullum kara rage nemanta yake sosai abun kewa faseelat dadi dan da yarika mata dandane gwara yabarta haka taita hakuri, yanzu faseelat baruwanta kudi take samu da ummi ta mata aike ake zuwa a siye kusan duk sati se ta mata aike itako ta saida ta amshe kudinta tai hidimarta ,don khalil abun nashi ya tabarbare, komi in yakare se yace se karshen wata madara wagga 1 big tin dole se tayi wata inko takare shikenan, bata ma tambayar shi kudi inzata biki ko suna da kudin hajarta take siya sede dan abinda yabata takara akai,

Ko a shago ya dauko infection oho da ya dawo gida inba kirce kircen nan ba ba abinda yakeyi sosai abun ke bawa faseelat haushi da takaici, har zuwa yanzu bata taba nuna masa batajin dadin shiba, shi kuma yaki gane komi, wani lokaci ma ba romance ba komi yake attempting shigarta amma baya iyawa don da yaje bakin wurin ma yaji wet din gurin se yayi release,

Soyayyar fahad sosai taiwa faseelat muguwar damka wadda bata san lokacin da hakan yafaru ba, yanzu haka pic din shine a wallpaper Nata da screen saver kuma bata damuba kowa ya gani ba,jiya tana cikin aiki maman amira takira faseelat, faseelat jikinta har rawa yake ta daga maman amira tafada mata sundawo, faseelat taita jindadi tace mata insha Allah zata zo ade ajiye mata tsarabarta, sosai maman amira taji dadi tace mata se tazo, yau faseelat shirin zuwa gidan maman amira kawai take don harta fadawa khalil zataje gidan kawarta kuma yabarta har yama bata kudin mashin,
Shiri kawai take tasha uwar makeup tayi matukar haduwa, har zata fita ta ja ta tsaya tabude Jakarta ta fiddo wayarta ta danna pic din khalil ya bayyana ta saki kaya taccen murmushi a ranta tana fatan yau zataga dream guy dinta azahiri.


Wai waye fahad dinnan, zamuji a next page insha Allah,





I really like and love your commenting keep commenting and I will keep posting you new and hot page my commentators 💋
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰





By





*MAMAN MAMIESCO😂*




https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*


*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*





*PAGE2⃣5⃣*




*Da sunan Allah me rahma me jinkai*




*Dedicated this page to my mamy i luv u my dear 💋*



Fahad dawud shine sunanshi cikakken namiji me kyau da kudi wanda kowace mace zataso ta mallaka, mahaifinshi dawood me kudi ne sosai lokacin da yaga maman fahad rukayya yanaso ita kuma bashi take soba tanada wani saurayi dankwallo Ahmed musa ba 😜shine ya tafi France shiru bashi ba labarinshi ,amma ita rukayya kullum dashi take kwana take tashi, mahaifin fahad yayi iyakar yinshi ya shawo kanta taso shi amma firr taki amincewa dashi, shiko yaki Hakura yaje yayita zubawa iyayenta kudi suka auramishi ita dondole ba Don tanaso ba ,bayan anyi aure ba jimawa ta haifi fahad amma sam inde dawood nanan bata nuna masa soyayya se in bayanan taita kula da abinta ana haka har yayi 3yrs, kwatsam se Ahmed ya shigo gari aljihunshi taff da nera yazo da wata mota wai ita benz tana farkon shi gowa, har yau yanason rukayya kuma yama dawo ne saboda ita se yaji wai ammata aure nanfa yafara hauka irin nasu na yan ball,ya rasa ina zesaka kanshi, yaje ya samu kawar maman fahad ya bata makudan kudi yace taje ta shawo mashi kan rukayya, tana murna ta amsa tana zuwa tafara kodashi tana bawa rukayya labarin yadda yakara haduwa, rukayya ko tsohuwar soyayya na nan ,nan da nan idanunta suka rufe kawar ta kira Ahmed sukai magana da rukayya, nan take taji tana son komamishi yadda taji yana nuna mata soyayya a wayar yanayin maganarshi kadai yaisheta jindadi, saboda baban fahad baya ma da lokacinta se dare yayi wannan fa ba fashi ya dauki a wanni yana hakarta amma da rana neman kudi kawai yake, don haka ta tatada balai a gidan tadena mishi girki tadena bashi kanta tadena kula da fahad, har akayi week baban fahad ya zuba mata ido kawai saboda yana sonta sosai.

Watarana da daddare ta tashi taita balai ta hana baban fahad bacci ita wlh seya saketa tagaji dashi, ya mata banza sede kallonta kawai da yake dama can be cika surutu ba, shouting da takeyi ya tada fahad a barci ya taho yana kiran umma! Umma!! Yana zowa gab daita ta daukeshi da mari nan ya kife wurin cikin tashin hankali dawood ya diro daga kan bed yayi wurin fahad don duk duniya ba abinda yafiso irinshi sanin hakan nema yasa ta tai wannan wulakancin ,ya dago fahad har ya suma ga jini a bakinshi dawood ya rude yanata jijjiga fahad itakanta seda hankalinta ya tashi amma ta dake tai kamar bata damuba, yanata jijjiga fahad shiru ba ya motsi idanunshi sunyi jawur yace"kije na sakekin saki ukku "

Jiki na bari ta saka hijab tabar gidan dan Sheri cikin dare ne sosai kusan 1:30am amma tafita tai tafiyarta gidansu, shi kuma yakira likita dakyar aka samu fahad ya dawo hankalinshi amma seda ya dade yana jinyar kunnensa saboda zafi ya rika masa,

Iyayen mamansa ido ga nera tuni suka aurawa rukayya Ahmed Bayan tagama idda, Sukai tafiyar su francer.

Shi kuma mahaifin fahad se ya hadu da maman aisha, yanzu shi burinshi be wuce me kula mashi da danshi ba, da yaganta da yarinya shine yakara yadda daita yana tunanin zata kula mashi da yaro,

Haka kau akai momy tarika nunamasa duk kulawa fiye da wadda take nuna ma yayanta wannan yasa mahaifin fahad tsananin sonta, sunata haihuwa har tai haihuwa ukku duk mata bata samu namiji ba se kuma haihuwar ta tsaya, itama maman fahad bata kara samun namiji ba hartayi yara 5 duk mata gabadaya son danta ya dabaibayeta amma ba yadda zaai ta ko ganshi se daga baya ne take danasanin abunda tai anahaka mijinta ya samu matsala a kafa karo na baadadi wannan yasa doctor yabashi shawarar dena ball, dasuna can France din daga baya ta matsamishi suka dawo gida Nigeria saboda yaranta suyi aure anan.


To ita kuma momy kullum cikin ba fahad labarin abinda mamanshi taiwa mahaifinshi dashi take wannan yasa ya tsaneta ko kadan be damu daita ba, lokacin da ya girma ya tafi Mexico yayi Master's akan computer, sannan ya dawo lokacin da ya dawo bakaramin haduwa yakara yiba dama tun tasowarsu akwai shakuwa tsakaninshi da Aisha ita kuma sonshi ne take, ko da ya dawo momy taiwa daddinsu magana akan suna soyayya yaji dadi sosai saboda jindadi har kyauta yabata, ba boka ba malam de ta mallake dawood,

Daddy kiran fahad kawai yayi yace yasaka ranar aurensu da aisha, abin yabashi mamaki tunda baya sonta amma se be nuna ba saboda soyayyar da mahaifinshi ya ke masa yana ganin komi ze masa be biya shi ba, gashi dama yana bukatar auren don Allah nema kadai ya tsare sa acan da tuni ya afka neman mata, itako aisha dadi har kunne, Akayi biki aka sha shagali ,baa Dade da bikinsu ba yafara aiki companin daddy, as manager, ba adade ba kuma wani company da ke China suka yi branch Nigeria daddynshi ya mishi hanya aka daukesa a internet bus manager yana kullum aikinshi kawai tuttura kudi, kaya through internet, wani lokaci aikin dare yake wani time safe wani time da rana, wani lokaci ko fita bayayi agida yake aikinsa.

Bayan one year aka haifi amira wanda Allah ne kadai yasa zata zo duniya saboda tasha fama saboda yawan sex baadade da haihuwarta ba daddy ya rasu,

Gabadaya fahad baya tunanin mamanshi, kullum burinshi yayi abinda zesa momy jindadi saboda kaunar da take nuna masa,wannan yasa yake kula da aisha kuma yake matukar sonta, fahad mutum ne me barkwanci sede fa komai da lokacinsa akwai lokacin dariya akwai na aiki akwaina..... In yana aiki sam baya son wasa, sannan in yana kan network kukan yaro be hanashi bari, yana matukar son amira don ko kuka tai se ran aisha ya baci, shi kullum akan bukata yake maana de hariji ne dukdade Aisha bata da son sex irin matannan ne wadanda basa son sex amma hakanan take Hakura tai tabashi, fahad bayason raini kuma saurin duka ne dashi tun gida in yan miskilancin suka motsa da kayi abu ze zane kannensa aisha na ganin in sunyi aure zedena dukanta amma ina ko yanzu intayi mishi badede ba Zaneta yakeyi hankali kwance kuma ko yana cikin bugunta yaji shaawar shi ta motsa se yayi abunsa, in kuwa tana period a takure yake yayita kumbure kumbure abu kadan fada, amma yana nuna mata soyayya sosai shi be damu tai girki ko kartayi ba shide kawai akula da shimfidarshi, be damu tana kwance tana chart ko bacci ba ya gyara gida yayi wa amira wanka yayi girki ba saboda yasan tana kokari sosai dashi, ko unguwa zasu many time shiyske parking tana charting dinta, shi baya son yan aiki agida aganinshi zasu takurashi tunda kusan kullum yana gida, megadi kadai garesu shima tsoho tuguff ne, wato fahad na da matsanancn kishi Aisha ko fita zatayi to ko Vaseline bata shafawa inko tayi makeup to baya bari, da yake dan boko ne kuma be koshi da islamiya ba shiyasa be damu yasata saka nikab da hijab ba, da gyalenta take yawo.

Aisha nada problems duk da tasan yana da yawan bukata amma kullum se anjamashi aji sannan ya samu, kuma ita kadai ta mashi kadan amma hakanan yake hakuri saboda beda tsarin auran mata fiye da daya, kuma bata damu da kula da jikinta ba tana shan kayan mata kam amma banda gyaran jiki, gata itama da tsinannan kishi kamar shi agari, inkagansu dole su burgeka ka kara kallonsu.



Cigaban labari




faseelat ta meda wayarta jaka tafita gidan tatari adedeta tace "G. R. A zanje nan gaba kadan da kalamu wahid shopping mall"

Me adedeta yace "muje hjy "

Tashiga tanata sakin murmushi ita kadai.




wai kode akwai abinda faseelat ke shiryawa ne 🤔






comment
comment
comment
I love comments 😍
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰





By



*MAMAN MAMY*




https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*


*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*



*PAGE2⃣6⃣*



*Dedicated to RAGGON MIJI FANS GROUP 1*

*KUSANI INAJIN DADIN COMMENTS NAKU YANA SA INJI CIKINA ZE FASHE SABODA DARIYA INA MA ZAN IYA LISSAFO KU AMMA KUNYI YAWA, KUSANI PAGE DINGA NAKU NE MAMAN MAMY NA GODIYA DA NUNA KAUNA*

*INA FASEELAT MUTANEN NIGER🤣the harija🤭inamiki sonso ana mugun tare*




Ta fiddo wayarta ta kira maman amira tace "gani fa nafito yanzu kinganni, wane kalar gate nema kikace? "

Aisha tace "black and golden color "

Faseelat setaji muryar maman amira very silent kamar Marar lpya se taji ba dadi tace "lpya de kike ko? "

Maman amira tace "sede Kinzo inajiranki"ta datse kiran,

Faseelat tai shiru tana tunanin ko me ke damun maman amira oho, ta danna wayarta screen saver nata ya bayyana ta cigaba da kallon pic din ta.


Suna zuwa bakin gate din gidan tace me adedeta ya ajiyeta gidan beda wuyar ganewa saboda yayi bakin titi sannan ko da kwatancen gate din gidan kawai zaka iya ganewa tangamemen gate ne yasha zanen golden,ta mikawa me adedeta kudinshi ta isa bakin gate din tafara kwankwasawa tana kallon saman katangar gidan duk flowers Sun baibayeta.

Me gadi ya bude yana kallonta ya gaisheta ta amsa tana meda mishi gaisuwar ya bata hanya tashiga ya bita da kallo yana iya cewa tunda yafara gadi gidan ba macen da yataba gani tazo da hijab se faseelat, sede suzo da gyale, after,ko himar, ko hakanan gidigai-gidigai, yakoma ya zauna yana cigaba da sakar hulunanshi.

Faseelat tunda ta shiga

Please Login or Register in order to submit comment