Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

jin tausayin shi tace "yaya me zaka ci? "

Yace "nothing "

tace "plsss mana kaci wani abu "

idonshi lumshe yace "OK just a tea with honey "

Ta tashi ta fita, ba jimawa ta dawo da tea din yatashi zaune tana bashi a baki tana kallonshi, shekara fiyeda 15 amma bata taba gajiya da kallonshi ba,

seda ya shanye sannan ta aje cup din yakoma ya kwanta,

Ta mike tsaye tace "seda safe Allah yabaka lpy "

ya bude idonshi da har yanzu suke jawur yace "what are you saying Aisha? tafiya zakiyi kibarni cikin ciwo, plsss kizo ki kwanta anan "

Aisha tace "ayya yaya kamanta nabaka week awurin faseelat, kuma koba haka ba yau girkinta ne, tafiya zanyi nasan tana nan zuwa kowane lokaci "

yace "plsss kidena fadin sunanta Agabana I hate her banason kina maganar ta just come back and sleep here"

Dadi ya kasheta tace "to bari naje nai wanka zan dawo give me only 15minuntes"

Yayi shiru, ta juya tafita aranta tace "ban zuwa kai zaka kawo kanka "

Tana fita ta hau dining tai nattt da abincin da ta dafa tadade bataci abinci irin haka ba, takora da lemu tace "alhamdulillah"ta tashi ta haye sama tai wanka tai kwanciyarta a bed ta Kunna data tana chart,

Jin shiru bata dawo ba har kusan 10pm ya tashi ya koma dakinta, tana kwance yaje ya kwanta bayanta ya rungume ta,
ta juyo ta lulluba mishi bedshit,

Se 12am faseelat ta tashi tanajin jiki tasha magani tai salla, tana kwance kan carpet ta tashi ta nufi dakinshi sede dakin wayam bakowa that mean yana dakin Aisha, ta koma dakinta ta kwanta tana ta tunani se tsakar dare bacci ya dauketa,

wansafe shiru babu fahad be saba mata haka ba ko yayi fushi yakan dubata idan bataje ba,

Aisha seda ta hada breakfast ta hau sama tashiga dakin faseelat,

tana kwance Aisha tace "kifito muyi breakfast ta juya "

faseelat dako yunwa bataji ta tashi tabi bayanta,

Ta samu Aisha na feeding dinshi,

Taja kujera ta zauna, tanata kallonshi amma ko kallonta beba,

Aisha tace"sarve your self plss "

Faseelat bata zuba abincin ba tana kallonshi tace "Hero dan Allah kayi hakuri kadena fushi dani bazan sake yin komai da ze bata maka rai ba "

Yayi shiru,

Faseelat tace "kadaure plsss I'm begging you "

ranshi bace yace "Aisha idan har kinason in rika cin abinci a dining tokibar gayyato wannan halittar anan natsaneta natsani komi nata banason jin muryarta bare na kalleta kidena gayyato ta kusadani "ya tashi ya haye sama,

Faseelat tana ta hawaye ta Duke jikin dining table tana kuka,

Aisha tace "wai meke faruwa ne? "

faseelat tana kuka ta dago tace "anty na mishi laifi kibashi hakuri plssss, maganganun dayake fadamin sunyi muni da yawa plss kibashi hakuri "

Aisha tace "toke me zesa ki damu kanki inace kinsan halin kayanki idan yahuce ze neme kine,zan bashi hakurin amma kinsan ni bakowa bace awurinshi"

Ta tashi ta haye sama tana yatsina fuska,


Shiru shiru Hero yayi hakuri amma bayayi kullum tana kuka tana begging amma beji takasa gane akwai wani asiri jikinshi, dan bata taba tunani wani ze Mishi kawai abinda ranta kebata yadena sonta ne,

yau ciwo gobe lpy ita ke kula da kanta kullum dakin Aisha yake kwana kuma in girkinta yazo tana aikinta dakyar, agabanta suke soyewarsu, umma time to time takan kirata taji lpyarta kuma tana aikomata da kayan kwadayi,

Bayan sati, se daddy yafara rashin lpy me tsanani farko akace typhoid akace sugar karshe de akagano yana dauke da hipatitis ,ba jimawa suka tafi Sudan jinyarshi ,

Umma har gida tazo ta mata bankwana sannan suka tafi, abun ya dameta matuka bata bacci sosai saboda damuwa,

After another week, da daddare ne sosai kusan 2:30am ta farka da matsiyaciyar yunwa tana yamutsa fuska ta sauko ta fita zuwa kitchen,

Tunda ta tunkari kasan takejin ihun aisha da karar kisses da tsotse tsotse, zuciyarta na zafi hawaye suka cika mata ido kamar ta juya se takarasa kasan duk yadda taso karta kalli gunsu amma seda idonta ya kallesu yanata sucking Aisha takoina, zuciyarta na bugawa ta karasa kitchen tana hawayen bakin ciki, yunwa takeji sosai tana son indomei saboda zuciya ta dauko indomei ta yamutse ta ta bude ledar ta rika dibarta danyarta tana kaiwa baki tana taunawa tana kuka tana korawa da ruwa seda ta cinye danyar indomie din tasss tai kwance a store din tana ta kuka har bacci ya dauketa,

Da safe su fahad suka tashi sunata farin ciki,

Faseelat kuma seda asuba takoma daki tai wanka tasa kaya yanzu ko shafa batayi bata lpy ga ukubar da fahad ke ganamata,

Ta fito ta samesu sunata dariya akan dining ,tarabu da zama a dining din tai tsaye hannunta dafe da kujera tana kallon fahad da yasha toka tunda tazo wurin tace "hero se yaushe zaka dawo da kula dani? nifa matarka ce ka ajiye ni baka bani wani hakkina kowata kulawa, yakamata ka sauko hakanan yanzu fin sati ukku kana fushi da abu daya, Dan Allah kayi hakuri horon yaisa haka, ko kamanta da cikin dake jikina ne idan ni kadena sona yakamata naci albarka cin shi, ya kakeso naida rayuwa ta ne nabaka hakuri nayi kuka, na azabtu haka kayafemin mudawo rayuwarmu kamar baya plssss"

So daya ya kalle ta ya kauda ido yace "ke bacewa mutane daganan"

Aisha tace "haba yaya tunda tabaka hakuri ka hakura mana,kodan cikin jikinta "

Ya kalli Aisha yace "ni natsaneta ne kawai tsanar da nake mata harta shafi abinda take dauke dashi, wlh Aisha jinake idan akabani wuka akace na kasheta zan iya, banason ganin gifcinta kwatakwata "

faseelat daketa hadiyar kuka ya kufcemata ta dafe zuciyarta dake mata ciwo hannunta daya nakan fuskarta tana rage hawaye tace "ka cigaba da tsana ta hero nikuma bazan gaji da furta maka inasonka ba, zaka iyason mutuwa ta amma ni inason rayuwarka ,baka son gani na amma ni inason ganinka kullum, na tabbatar watarana zakayi nadamar abunda kakemin zakayi nadamar kalamn da kake gayamin lokacin kuma bazaka samu gani na ba"ta ruga da gudu ta haye sama tafada kan bed tana kuka mecin rai,

Aisha ta kalleshi batare da tanuna jindadin abinda yayi ba tace "u see so kake ka kashemusu diya kome? Lalurar jikinta zaka kalla ka tausaya mata mana"

ya mike tsaye ya dauki keys nashi yace "u r not serious niko cikin nata ma I hate him "

ya tafi office abunshi,

Aisha tafara kwasar kaya tana kai kitchen tana shan dariya tana kyalkyatawa "me ciki anata ladabtuwa ni haryanzu I'm not happy tunda baki fara suma ba "


Faseelat taci kuka sannan ta tashi zaune kanta na tsananin ciwo ta dauko wayarta ta rike zuciyarta nabata ta kira ummi tafada mata ko adddua ta mata, dayar zuciyar tace a, a yanzu tace kidawo gida ko tazo tama daukeki susa yasakeki, tace ya omer zuciyarta tace cabbbb sokike yau dinnan kizama bazawara don bazaki kwana da aure ba, tace umma, zuciyarta tace haba ki tausaya mata ita dake jinya kuma batama kasar zaki daga mata hankali ne kawai,

Ta sharce hawaye tace "to wa zankira?i need help and advisor saboda abun yafi karfina"

Zuciyarta tace "adede wannan lokacin bakida me baki shawara se kanki u knew it danginki basa sanshi ke kuma haryanzu u love ur husband yakamata ki kara hakuri ki daure zuwa lokacin da ze dawo gareki yasha fadamiki he loves you yasha fadamiki u r his life kibashi time, kuma bakida Wanda ze temaka miki fiye da Allah, shi zaki koma mawa kina sanya faseelat dan kina ciwo kina cikin damuwa be kamata ki manta da addua ba so nawa kika tashi kika kai kukanki awurin Allah akan ya dedeta ki da mijinki baki taba ba anya kuka will help you? adduar bayan salla daban yakamata kirika tashi kina samun precious time dinnan kashi ukku nadare time din da Allah yake kira yana cewa Wake da bukata na biyamishi ,wake neman gafara ta na gafarta mishi"

Faseelat ta bude ido tace "yesss ban kasance me sallar dare ba, kuma kohakanan tanada kyau don samun matsayi awurin Allah, yanzu dole narika tashi sallar nan,thanks my heart for giving me the best advice, "

Se hawaye suka cika mata ido ta kalli hannunta da tafin hannun tayi fayau kamar batada jini kuma jikinta yazama very weak tace "I'm sick and weak but duk da haka I will try my best, ya Allah help me give me strength to face all the difficulties of my life "

Ta kai hannu kan cikinta tana shafawa tace "I love you dear kana ragemin kewar babanka koyaushe na Tuna da I have his blood in my womb nakanji dama "


Karfe biyu fatouma ta kirata bayan Sun gaisa tace "sannu me ciki anjima zamuzo ganinki nida anty tunda safe ina nan ina hutawa kamar kar in koma gida nafada mata zanzo tace zatazo itama taga kawarta zamuzo wurin laasar haka "


Faseelat tai dariya tace "sekunzo "takashe kiran


Aisha na dakin fahad yadawo daga aiki sunata rikita juna, faseelat ta rika jin ihun su harda na aishar tai murmushin bakin ciki don ita samm sex dinma baya gabanta tun mutuwar amira rabonta dashi yanzu laulayinta bama tajin desire ga kuma tashin hankali sede tanajin ciwo sosai yadda takejin ihunsu dariyarsu amma ita da ta matsa ze hade fuska,

Da laasar su fatouma suka taho radiya na tuki domin fatouma bata kware ba tanade koyo ,

radiya tana tuki tace "amarya ki kokarta ki samu ciki soon don oga duk zubin da kkga yadage yanayi yara yakeso ni shiru saboda ciwon mara kede lpyarki lau yakamata ki haifomana twins seki bani daya ni yar baiwar Allah "

Fatouma tana ta dariya tace "anty kina da abin dariya maybe ma kinada ciki, to nide babu amma I promise idan har nariga ki haihuwa dana yaye dan zan kawomiki shi kece mamanshi idan macece zansamata radiya narika kiranta my rival, "taida tana dariya

Radiya tace "kamm diyar tawa zaki sawa My rival?wlh fatouma bakida kirki ina laifin kisamata habibaty don nasan kina sona "

fatouma tana dariya tace "Allah yabamu gabaki daya nagode anty kullum kina sona kin daukeni sister Allah yakara hadakanmu, wlh kusan kullum se darling ya yabeki maganarki kullum Nifa har kishi nake wani lokaci "

Radiya tace "to ya kika iya nice fa uwargida sarautar mata ,ta gaban goshin, kefa cewa yayi temaka miki kawai yake yana kulaki musamman in muna sex sekiji yanata Ihu yana cewa wayyo dadi radiya kinfita wlh kinfita komi lami take kamar koko babu sugar"ita kanta dakyar takai aya tanata dariya, Fatima itama tanata dariya kamar kawaye ko cousin suka isa gidan,

Sunata labari suna danna door bell Aisha tazo ta bude fatouma ta tsaya seda radiya ta shiga sannan tabi saboda she respect her tana da hakuri da kawaici sosai most of it yadda ta sakarmata jiki,

Aisha ko tana ganinsu tare ta tabe baki tanajin haushin radiya yadda ta saki jiki har suna wani wasa kamar wata doluwa, she wonder ina ajin radiya ya tafi,

suna zaune suna labari main falo fahad yafito ya dandasa wanka yana cikin light ash jeans da shirt light purple fuskarshi tamau yazo yawuce su yafita,

duk suka bishi da kallo radiya tace "Aisha kuna fama wlh"


Fatouma ta tashi ta hau sama tasamu faseelat kwance don cikinta ke ciwo,

Suka gaisa Fatouma tace "meyasa bazaki koma gida ba ne can kinfi samun kulawa sosai "

faseelat tace "ya hana yace da lpyata akabashi ni"

Tace "to Allah ya sawwake inde kinji kwadayi irin namu na yan Niger u should contact me "

Faseelat tace "thanks" suka taba labari sannan suka tafi,

da dare ita keda girki ta musu tai setting dinning ta komawarta daki ,ummi takirata bayan sungaisa faseelat tace mata gobe zatazo gidan,


kamar kowane dare banda karar AC se surutan su Aisha da ihunsu yafito haka yauma, ita kuwa kullum takan kwanta da wuri har tasamu baccin yazo karfe 3-4 take kaiwa tana salla tana addua wani lokaci daga zaune wani lokaci a tsayen,

da safe, karfe goma tafita falon fahad dagashi se boxer ita kuma Aisha daga ita se ladies short da vest yana kwance kan cinyarta yana latsa system ita kuma tana wasa da kanshi tana kallo,

duk lokacin da yaji ko motsinta se gabanshi yafadi,

Taje ta zauna kujerar dake facing dinsu tana hadiye duk abinda takeji,

Bayan minutes idonta lumshe tace "hero zanje gida idan ka amince"

Yayi banza seda ta memeta sau ukku sannan da kakkausar murya yace " mtswwwww u r free to go anywhere it's ur life not mine who care,"

Ta bude ido tana kallonshi yanata aikinshi, har yanzu abun yaki sakinta gani takeyi kamar anmata musanyarshi ,

Zuciyarta na kuna tatashi zata bar wurin,

Aisha dake ta son zuciyar ta buga tace "faseelat!!! "

Faseelat ta waiwayo tana kallonta tanajin haushinta don ita bazata bari yayi mata haka ba,


hankalin Aisha akan TV tace "around 3pm jirginmu ze tashi zuwa Malaysia daga can zamu wuce dubo daddy, so kila bazaki same mu ba, ga gidannan akula dashi idan kinason wani abu u should ask mommy sannan se bayan 2-3 month zamu dawo kila muwuce calipornia daga can to sede kinganmu kawai "

Faseelat tai murmushi it's better ai da wannan bakin cikin da take gani,

Tace "Allah yakiyaye Allah ya medoku lpy"

ta juya tahaye sama,

Aisha ta yamutsa fuska bataso ta nuna I don't care haka ba,

taso tai kuka sanin dataje ummi zata gane yasa ta hakura, sunanan har tayo wanka tazo ta wuce su wannan karan Aisha rungume ajikinshi ta fita tashiga mota ta nufi gidan ummi tana ta tunani barkatai,



We have only one heart but divided into two, one has good thoughts and other is negative ,

Always follow ur good heart not the bad that tell you to do something bad or make you thought about that
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰







By






*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*




✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽

We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/




8⃣5⃣





*Godiya da ban girma ga anty ta anty hanne ado writer of fini a uba nafiki a miji,wacece uwa,and now iyayen ko mazan, ina rokon Allah yakara miki budi yakara miki lpy ya shiryamiki zuriar ki, ya kara miki basira da daukaka yasa kigama da duniya lpy a karshe ya tsunduma ki aljanna, ke masoyiyace nagode da soyayya Allah yabar kauna*


*readers🗣kunemi novels na anty hanne akwai darussa da dama,zakuji dadinsu*


*ni shalele wlh inajin dadi na 😂💃🏼sede naji bugul alert ya shigo daga masoya, kamar kunsan ba abinda yafimun dadi kamar naji alert😂 kai ina godiya Allah yabiyaku yakara maku budi kuyita cikani da alheri nagode😘😘😘😘*





Tana zuwa tai parking ta shiga sedata tattaro duk sauran kuzarinta da faraa sannan tai sallama ummi tafito tana amsa sallamar, tai tsaye baki hangame tana kallon muguwar ramar da tayi, faseelat nata murmushi taje ta rungumeta ,tana cewa "I miss you so much ummi "

Ummi ta cirota daga jikinta tace "faseelat duk laulayin cikin ne haka? kinbi kin kanjame kin fada dubi skin dinki yadda duk ta yamutse kode baki lpy ne? "

faseelat tai murmushi tace "ummi se ahankali wlh banijin dadi sosai laulayi nake ba kadan ba ina wahala sosai bana bacci sosai bana iya cin abinci sosai sometimes ma tea kadai nakesha ga amai, kimin addua ummi Allah yaragemin wahalar nan "

ummi tace "amin to amma kin canza kinga idanunki kuwa? "

faseelat ta shafo su tace"me sukayi ummi? "domin ko madubi bata cika dubawa ba,

Ummi tace "sun karayin luhu luhu fuskarki kuma tai firit "

faseelat tai yake tace "ummi lubiya nakeso kimin yau inanan har dare yanzu kimin lubiya da dare kimin tuwon dawa miyar kuka plsss "

Ummi tace "seme kuma Kikeso? kinsan ke shalele ce komi kikeso zakisamu "


faseelat tace "su kenan ni ai banso kina wahala"


ummi tai murmushi tace"kishiga ki kwanta ki huta yanzu zan shiga namiki "

faseelat tace"nagode ummi "

ta nufi daki ummi tabi bayanta da kallo duk yan kugun sun zube tace "to Allah ya kawo sauki"ta shiga kitchen ,

faseelat nashiga dakin tai kwance akan 3seater sede ba bacci ne idonta ba, ta kulle idonta gammm tana tunanin different moments da takeganin fahad yana wa Aisha abubuwa romantically, tunaninta yatsaya akan tafiyar su, yanzu Hero zeyi tafiya baze fadamata ba? saboda dan karamin laifi yanata gana mata azaba dama duk kalaman da yake fadamata karyane kenan, da yanzu ze tafi yabarta cikin ciwo da damuwa shiko ko ajikinshi, wai ko hero naso yagama da duniya lpy? Idan na mutu fa Kafin su dawo?baze yiwuba nasan dole ze sauko hero bazeiya wata ukku yana fushi dani ba "
Tanata tunani abinka dame ciki se bacci,

seda ummi tagama tazo ta tadata taje tayo brush tazo cin lubiyar, sede me? takasa cin ta kirki tanajin dadinta amma damuwa bata barinta cin abinci ta dauka tameda kitchen, tadawo

ummi tace "tunda bakiiya ci me zaki ci? "

tace "bakomi nakoshi dayake bama wani cin kirki nake yanzu ba "


ummi tace "Allah yaraba lpy, ai inajin yanzu yakai 2month nanda 2month zaki ragejin laulayin daya fara girma "

faseelat tai murmushi tace "ummi gidan yaya zanje nagano anty fadila "

Ummi tace "keda baki lpy? kibari harki samu sauki mana shi haryanzu be barinta fita daganan se gidan alhaji babba yace setayi 3month wai, "

Faseelat tace "ummi gwara naje tun biki fa bari natashi na shirya"


ummi tace "tow kibi sannu Allah ya kiyaye"


Tace "amin"tatashi ta wanke jikinta tasa hijab tafita, ummi tai shiru tana ta nazari gaskiya tana wahala mutum yayi fesss ga kasusuwa,

Faseelat tashiga mota ta tafi gidan ya omer,

Tana shiga gidan tafara knocking a bakin kofa, omer yazo ya bude,

Waze gani his sister acikin mummunan yanayi, gabanshi nafaduwa yace "sister meke damunki amma baki lpy ko? "

faseelat tai murmushi tace "yaya ciwo ne kawai mushiga daga ciki "

yabata hanya tawuce ciki yabi bayanta da kallo,dama laulayi haka yake ma wasu?

faseelat tashiga ciki tai zaune kan kujera tana meda numfashi take kiran" anty !anty!! Fito fito yau manyan baki gareku agidan"itako fadeela tana toilet wanka

jikin omer mace yazo ya zauna kujerar dake facing tata,yana kallonta yace "sister kode akwai abinda ke damunki ne? bayan laulayi "

faseelat tasaki murmushi tace "Dan Allah yaya karka damu kanka wlh ba abunda ke damuna, cikin ne kawai kuma lokaci ne nanda wasu watanni kome zezama labari "

yayi shiru yanata kallonta but he smell something fishy,

Fadeela tafito tanata faraa tace"sannu da zuwa anty maraba "

faseelat tabita da kallo har ta zauna tayi fesss Abunta tayi mulmul cikin kankanin lokaci,

Faseelat tace "yawwa anty, ya gida ya kuke? "

fadeela tace "lpy lau ya jiki jiki? Allah yaraba lpy"

faseelat tace "amin" tana harararta tace"anty kema fa akwai Alamar tambaya kode yaya yagama cika aiki? "

fadeela ta dukar da fuska tana dariya,

faseelat tajuya wurin omer taga yanata murmushi yana wa fadeela kallon kasa kasa, tai murmushi tace "hakane ko yaya? Munkusa samun baby"

yace "ihhm amma not very soon"

faseelat tace "I'm happy sis akula da mu sosai"

Fadeela ta bugar da maganar ta hanyar cewa "me zaa kawomiki akwai white vegetable rice da stew akwai sakwara, sobo zakisha ko kunun aya ko mango juice? "

faseelat ta zaro ido tace "anty kuna shagali walla wannan jerin abincin fa shiyasa duk kukayi kiba"

omer da fadeela sukai dariya ta cigaba da cewa "toshi ke tayaki ko? "

fadeela tace "anty duk shi ya girka tayashi kawai nake baya bari na yin kome "

faseelat tai murmushi tace "yar gata, to yanzu ni a koshe nake sede duk inda naga kunun aya bana bari akawomun nasha nasa albarka"

fadeela tai dariya ta Tashi,

Faseelat tai shiru se tunanin soyayyarsu da fahad ya fadomata yadda yake tayata abubuwa kullum yana fadin banso kina wahala,

Omer yaga ta tafi tunani yace "hmmm I knew it theres something behind it"acikin ranshi,

ya tashi ya haye sama yanajin haushi yasanta komun nacinshi bazata fada ba tunda tasan baya yin mijinta, tunda Allah yadora mata wahala base tai tayi ba,

Fadeela ta dawo ta ajiye plate da cups asama da robunan Faro biyu cikeda kunun ayar, itako tanata tunani,

ta koma ta zauna tace "anty ga yanan "

faseelat tai sauri ta dawo tace "OK nagode" ta dauka ta shanye roba daya, tanata santi,

Sunanan ta daga kai ta kalli agogo 3:30 tasan yanzu Sun daga,

se karfe 5 tafito ta tafi gidan baba babba sannan tadawo gida seda akai ishai takoma gidanta,

gidan tsit se tsoro ma yakamata katon gida ita kadai aciki ,ta tsaya tunani gidansu de ba yarinya gashi ma bataso asan bakowa gidan seita don duk Wanda zeji yasan baa kyauta ba tunda bata lpy,


Hakanan ta daure ta haye sama tayo wanka tai shafai wuturi sannan ta dauko kurani tafara karatu daga bakara da niyyar tanason ta sauke tunda yanzu tanada lokaci available,

Tanata karatu har 11 sannan tayo alwala ta kwanta bacci kuwa ya dauketa,

suko su fahad tuni suka isa Sudan jikin abba de gashinan sede ace dasauki, umma koda taganshi da Aisha tayi tunanin don faseelat bata lpy ne bazata iya tafiya ba,

Data tambayeshi ita seyace tana gidansu wannan ya kwantar mata da hankali,

ranar sunyi saa khadija da lady da safiyya sunzo sunanan,

dasafe suka wuce Malaysia,

Tunda faseelat ta tashi tai salla tai karatu ta gyara gidan ta dan kwanta bacci tana tashi batajin yunwa tai wanka ta kunna data se kuma ta sauka tafita garden shan iska,

gidan jinshi take badadi samm ashe har gwara tana ganin shi yana wulakanta tan da rashin ganinshi gabadaya, kewar shi data addabi zuciyarta ne yasa kullum tana like da waya tana kallon pic nasu da nashi shikadai dana marigayiya amira,

ita kadai take rayuwa kuyum kamar mayya, wani lokaci su Mubarak sukan leko ta,

Itake fita tasiyo abunda take bukata 5million de itace taketa amfani daita, Kafff maganinta sun kare taje tasiye wasu da abubuwan da takeso,

cikin sati biyu takeyin saukar kurani bayaga nafilfili datakeyi duk dare,


Bayan wata daya,



Lokacin kuma cikinta yana wata ukku cifff sosai yake motsi damuwar da take ciki bata hanata kula da kanta ba hakan yasa tatafi asibity donyin antenatal bayan da aka duba cikin akai mata blood test da alluran da akeyi se akamata scanning tana kwance tana kallon abinda ke wakana acikin TV din,

Itakam ta gansu rututu abun yadan bata tsoro har takasa kilga yawan abinda take gani, bayan angama ta tashi akabata results nata, they're 4 in number dadi yagama kasheta taita ma likita godiya kamar shi yabata baby's din sannan takoma gida,


Kullum jira take taga fahad ya kira amma shiru wata daya da sati biyu bawasa bane, yanzu takan samu sauki kafin ciwon ya motsa mata hakan yasa takanji bukatar mijinta akusa daita, kuma ba yadda taiya sede ta hakura

Zaune take a garden tai zaman dirshan kafafunta mike tana ta kallon pic na Hero awayarta, tana ta hawaye yadena sonta yanzu bayayin ta idan bahaka ba bayadda zaai yakai haka beko ji muryarta ba,

Tana kallon pic din take rera wakar novel din raggon miji wadda shalele ta raira wadda taiwa suna da *(kewa)* wakace me ban tausayi da karya zuciya tana wakar tana hawaye, ga kadan daga cikin baitocin wakar"duniya babu tabbaci, rayuwa seda hakurii,ni faseelat ya zanyi ne da raina, don fahad yadena so aguna"
*(fans shalele naji daku dan jindadinku na rera muku waka zan turomuku ita bayan kunsha karatu kuji ta zakuji ta very sweet muryar cakwai😂se abi ahankali banda group na maza don kar asamu matsala🤣seriously waka donku fans💃🏼*

abun gwanin ban tausayi,

tadade nan sannan ta tashi takoma bedroom ta kunna sunna TV tana kallo, idan tana kallonta takanji saukin abinda ke damunta saboda malamai dake waazuzzuka da dama,

Tana cikin kallo ne wani malami(sheik gombe) yana waazin mata, akan bin bokaye Wanda ya gabatar a sokoto abun yadaga mata hankali,

yace" se kina zaune da miji lafiya lokaci daya kiga ya sauya ya tsaneki anjuya mai kwakwalwa anjuya mai tunani bakomai bane ankaishi wurin boka ne kowani ka surgumin dan tsubbu yahadashi da bakaken aljanu sunata watangariri da rayuwar shi, mata sekun dage da addua dake da yaranki gabadaya dan wasu cikin ku shedanu ne basuda imani ko kadan, zasuiya yin komi dansu

Please Login or Register in order to submit comment