Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kwana nikadaiba "

Ta dago fuska ta watsa mishi harara ta meda kai kan cinyar mommy,


Mommy ta canza maganar tace "dama inadawowa daga gidan kawunku se gata ai naso nakiraka tazo ta hargitsamin lissafi, naje nasameshi munyi magana yace kaje kuyi maganar kasameshi a office "

Aisha tatashi ta haye bene dagudu jin abinda mommy tace

Fahad Yace "Nagode mommy bari naje nasameshi "

Ya tashi yafita yaja motar zuwa gidan kawunshi rabiu,


Yana fita mommy taja tsoki, tace "dole fa intashi tsaye kar abinda na raina yazo yafi Karfina "



Fahad har cikin office din alhaji rabiu ya shiga ya zauna suka gaisa alhaji rabiu yace "danbaba mommynka tazo mun da maganar kanaso ka kara aure, naji dadi sosai ka girma kazama babban mutum ai karin aure sunna ce kuma mutum nakara girma,sede bata fadamin gidansu yarinyar ba nace ta turoka muyi maganar"

fahad yayi murmushi yace "Daddy sunanta faseelat gidansu a kofar durbi yake bazawara ce babanta sunanshi alhaji maaruf "

Alhaji rabiu yayi dariya yace "ai zawarawannan ma sunfi hankali da dadin shaani yanzu yaushe ka ke ganin zanje na musu maganar mommynka tace bataso bikin yafi wata amma inaso naji ta bakinka "

Fahad yayi dariya yasan kawunshi dama da barkwanci yace "yau nikeso inde akwai damar hakan, kuma su zasu zabi tym sede banson komi daga garesu kuma inaso ayi komi kamar auren budurwa "

alhaji yayi dariyar manya yace "to maganar kudi fa? "

fahad yace "zan rubuta maka chek kaje kacire yanzu de kafara zuwa tukun, anjima zan kawomaka kudin "


Alhaji yace "to yayi Danbaba Allah yasa ayi damu "

Fahad yace "amin se nazo anjiman ya tashi yafita "



Shiko abba gidan baba babba yawuce dan suyi shawara dan bayayin komi seda shawarar shi,


bayan an mashi iso ya shiga alhaji yace "lpya kake naganka somehow kamar kana cikin damuwa "

Abba yace "tunda safe asiya tazo takecemin bataga faseelat ba se yanzunnan gata tadawo jikinta duk jini wai taje wurin yaron sunyi lalata inaga, ni tundazunma muna ciki muna tattaunawa da ita akan batun saboda jiya matar yaran takira ita faseelat taci mata mutunci d daddare har mungama yanke shawarar tirsasata ta rabu dashi sega wannan abun "


baba babba yace "subhanallahi ashsha abu be dadi ba "


abba yace "shine nayi shawarar fadama yaron ya fito amma yakace? "


Baba babba yace "hakane dede ayi mishi magana yafito inda gaske yake, tunda gashi har yayi mata fyade, tunda ai tataba aure this means dakarfi ya kwata "


abba yace "to Allah masani nima abun ya dauremin kai amma tunda tana sonshi zanmasa magana yafito ayi musu auren suje can su cinye kansu tunda da kafarta tabar gida ai "

Baba babba yana jimami yace "Allah ya kyauta "suka cigaba da labari, sannan sukai sallama abba yawuce wurin kasuwancinshi.

Kafin sha biyu zazzabi da ciwon kai me zafi ya rufe faseelat, ummi Takoma dakin da niyyar takara cin ubanta ta sameta cikin bedshit dukunkune taja tsoki tafita tana ta maganganu ita kadai ta dora bagaruwa da karamfani da dankumasu da ganyen magarya saman wuta ta dahu sosai ta tace ta cika uwar robar wanka takai toilet tazo ta yaye zanin gadon da faseelat ta rufa dashi tace "kitashi ki tube muje nagasa miki jiki in Iskanci dadi ne gobe seki kara zuwa sakarai wadda batasan ciwon kanta ba, "

Faseelat dakyar jikinta yayi tsami ta mike zaune tafara jijjiga kai, zataiwa ummi magana,

Ummi tace "karki cemin komi anan kitashi ki abinda nace "


faseelat ta sunkuyar da kai cikin tausayin kanta ta tashi ta daura zane tana dafa bango zata fara tafiya ummi ta kamata tajata har cikin toilet ta zame mata zane cikin bacin rai tace wa faseelat ta shiga ciki,

Faseelat tafara matso kwalla ganin yadda ruwan ke suraci,

Ummi ta daka mata tsawa jiki na bari ta shige ta zauna ciki tanata cije lebo Tana rumtse ido saboda zafi.

Bayan wani lokaci
Ummi tajawo karamin towel ta rika tsomashi tana mammatsa wa faseelat jiki tanayi tana mata fada hawayen azaba yarika wankowa daga idon faseelat .


Team faseelat kuje ku fadawa ummi ba abun bane tukunna πŸ˜‚







all teams ana tare πŸ’‹
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰




By





*MAMAN MAMY*
*(SHALELENKU)*πŸ’ƒπŸΌ



✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽

We are bearer's of so golden a penπŸ–Š
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden penπŸ–Š
Be hold our words
A product of our penπŸ–Š
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/




5⃣0⃣




*🎢🎢ashe haka soyake shiga zuciya yake,yasamu wurin fake cireshi wuya yake 🎻🎻🎸araina kena rike ,kimance komi kirike, koina kin mallake, nakine amshi kirike🎼this page is for you lady my habibaty Nagode da alherin da kikamin Allah yakara budi, thanks once again lady*



*Dedicated to lady*😘😘




Ummi nagama gasa mata taja tsoki tace "shasha kawai seki tashi ki wankan abinda kukai kizo ki amshi magani "

Tafita tabar mata toilet din, faseelat ta rufe ido da hannu daya tana kuka, ranta na mugun baci idan ummi taimata mummunan zato ,bare na yau da har abba seda yaji, ta share hawayenta tafito tai wanka saboda ruwan da ummi tai mata gashi sunyi duhu dan haka tasaka soso da sabulu ta wanke jikinta ta fito ta koma daki tasamu tasaka vest ta koma ta kwanta,

Wajen 2:00 ummi ta dawo da abinci da paracetamol and ibuprofen tana kallon ta tace "kitashi kisha magani seki koma ki kwantan"

Faseelat ta tashi zaune tana yamutsa fuska tai spoons biyu na jelop din pasta din ta dauki maganin tasha, duk ummi na tsaye na kallonta ta koma ta kwanta,

Ummi tadade tsaye tana kallonta sannan ta dauki plate din tafita,

Karfe 3:00 abba ya dawo, bayan ummi takawomishi abinci yaci yake bata labarin yadda sukayi da baba babba,

Ummi tace "ai gwara dakamishi maganar dan faseelat tayi nisa inajin yadda takeson yaran nan koni bataso haka "

Ana haka akaiwa abba sallama ya tashi ya fita, ganin sabuwar fuska dabe taba ganiba sukai musabaha da alhaji rabiu,

Sannan alhaji rabiu yace "nasan baka sanniba nine kanin mahaifin fahad yaron dake neman yar wajenka, nazo ne neman izini muzo neman aurenta "

abba yace"to alhamdulillah sede banine madaurin aurenta ba, don haka zan baka number din yayana shi medaura mata auren se kuyi magana dashi"

Alhaji rabiu yace "to masha Allahu badamuwa "

abba yabashi number din baba babba tareda yimishi kwatancen gidanshi,

Alhaji rabiu gidan baba babba yawuce sukai kicibus kofar gida dede shi kuma ze fita, bayan Sun gaisa yafadi abinda yakawoshi, baba babba yace "bamatsala zakuiya turowa amma zuwa gobe don zan danyi tafiya zuwa niger,"

Alhaji rabiu yace "alhamdulillah haka ma yayi insha Allah munanan zuwa goben"

Baba babba yace,"Allah yakaimu lpya "

Alhaji rabiu yace "da karfe nawa zamuzo?"

baba babba yace "zuwa de 10 to above"

Alhaji rabiu yayi godiya ya tafi,

Fahad bayan ya bar wurin alhaji yawuce gida ya kimtsa yafita aiki, zuwa 3 ya dawo tunda ya shigo gidan yaji gidan ba dadi, yanata kallon falon da yanzu amira nanan na wasa, tunanin Aisha yafado mai da yanzu tazo ta tarbeshi ,ya samu kujera ya zauna ya fiddo waya ya kira Aisha tana ta ringing taki dagawa, har ta tsinke ya ja tsoki besan haka aisharshi take ba sedaga jiya zuwa yau,

Ya tashi ya haye sama ya watsa ruwa yayi sallah, ya shiga kitchen ya hada ruwan tea ya dawo dashi ahannu da snack ya zauna yana ci yana latsa waya ya shiga gallery ya latso pics din faseelat yana binsu one by one yana kallo besan meyasa ba ko kallon pic dinta kadai yayi seyaji yana samun natsuwa sosai,

Aje tea din yayi dukda bawani abu yaci ba rabonshi ma da abinci tunjiya amma yakasa shan tea din saboda rashin kwanciyar hankali,
Yayi dialing number faseelat yanabin screen din da kallo yaji tana kashe abun yabashi mamaki jin wayarta kashe ya tashi yakoma bedroom yana aiki da system dinshi yaji yanajin bacci ya kwanta ,yana baccinshi har 4:30 sannan yatashi yana duba agogo yayi sauri ya tashi ya shiga shaf shaf yayo alwala ya dawo ya kabbara salla ,


aisha ko tasha kuka har tagaji, mommy de batako leko taba tunda batajin magana ta shareta,

ramlat tashigo dakin tazauna gefen Aisha tace "anty maganar da mommy ke fadamiki fa gaskiya ne, yanzu an waye kishi da kissa ake baa fitowa aita haukannan nide kinmun dede da kika jibgi shegiya Amman tunda kin rage zafi seki hakura kinga har mommy tayi fushi tafita har karki ,kiyi yadda tace kurum tun kafin asamu matsala dan kinga fayanzu har marinki yayi akanta nangaba Allah abinda yafi mari ze miki, kirika daurewa de hakanan"


Aisha tana kallonta tace "yanzunnan yaya har seya iya kwana da wata baniba ?"

Ramlat tace "namiji nefa, cabb bare yaya da dama can beda wata kunya sosai, kinagani agabanmu se ya rungumoki ko yamiki kiss fa ,aikede ai shaani kawai "

Ramlat tacigaba da dorawa Aisha darasi, tana budurwa amma ba makircin da bata iyaba don tafi aisha wayau,



Har marece fahad nata trying number faseelat amma bata shiga duk se hankalinshi ya tashi ya rasa me zeyi,

Itakuma faseelat jikinta ne yayi tsanani dan amai tarika yi ma daga baya, ummi duk ta rude ta dawo jinyarta,

Da daddare fahad yaje gidan alhaji suka zauna alhaji yafada mishi yadda sukayi yace "yanzu de in Allah yakaimu gobe zamuje nida su alhaji yunus "

Fahad yace "Nagode daddy ga kudin nama cirosu daga banki one million kudin neman auren se 200,0000 taka "

Alhaji yace "to godiya nake insha Allah goben zan nemeka idan mundawo "


fahad yatashi yafita cikin farin ciki, koda yakoma gida yata kiran faseelat amma akashe itako wayar har ta mutu saboda rashin caji da bata saka ba,, ya hakura ya dena kiran yanajin ba dadi dan yariga ya saba da jin muryarta, ya danyi aiki a computer shi ya kwanta da niyyar gobe zeje gidansu faseelat tunda wuri ko hankalinshi ya kwanta, yadade da kwanciya amma yakasa barci, gabadaya desire ta hanashi baccin he's missing Aisha yanata juye juye har kusan 2 nadare yatashi ya jawo laptop dinshi ya cigaba da aiki saboda ta dauke mai hankali,


Wan safe da karfe 10:30 su alhaji rabiu su ukku sukaje nemawa fahad auren faseelat, baba babba ya karramasu sosai sannan suka mika mishi kudin a leda 1 million cifff, batare da alhaji yasan adadin kudinba yace "faseelat deba budurwa bace don haka base kunkara ba kanku wahala ba munbashi ita idan kun shirya nan da 1 month ma seayi biki "

Alhaji rabiu fuska a sake yace "shi yaron yace bayason amata komi zeyi duk wata hidima, inde babu damuwa alhaji munason a ragoshi ya koma 3wks "


Alhaji babba yace "ba matsala mu ashirye muke Allah yakaimu nanda 3wks din Amman muma iyaye zamuyi mata abunda yakamata ace munyi"

Su alhaji sukayi godiya aka rufe taro da addua aka tashi bayan ansaka rana nanda 3 wks,


fahad ko se 10 yatashi ya kimtsa cikin sauri ya kama hanyar gidansu faseelat yana kan hanya ne alhaji rabiu ya kirashi danhaka ya juyar da motar zuwa gidan kawunnashi,

Yana zuwa yakirashi alhajin ya fito a harabar gidanshi, suna kan resting chair alhaji yace "to alhsmdulillah yanzu de faseelat ta zama taka, munje munyi magana da iyayenta sunbaka ita kuma sunsaka ranar aurenku nanda 3wks"

Fahad ya rumtse ido yanajin mugun dadi na ratsa dukkan gabar jikinshi, ya bude ido ya Saki kayataccen murmushinda besan yayi ba ya kamo hannun alhaji yace "Nagode daddy I'm very proud of you ,naji dadin wannan labari sosai da sosai "

Ya saki hannunshi ya fara shafar sumar kanshi da ya saba,

alhaji yace "badamuwa danbaba, yanzu seku fara shiryeshirye kafin lokacin "

fahad yayi zumbur ya tashi tsaye yanzu ba abunda yake son gani sama da faseelat yafada mata wannan gud news din, ya kalli alhaji yace "daddy zantafi semunyi waya thanks you so much"

alhaji yayi murmushi ganin irin farin cikin da fahad ke ciki yace "welcome son "

fahad ya juya ya fita daga gidan ya shiga mota ya kama hanyar zuwa gidansu faseelat cikin farin ciki.


Yana zuwa ya bude mota ya fito don samun yaronda ze tura yakira mishi ita don haryau wayarta kashe take,

Sega Mubarak yafito daga gidan fahad yayi sauri ya rufe motar ya karasa kofar gidan yacewa Mubarak yakira masa faseelat,

Mubarak yace "yaya batajin dadi tunjiya bata lpy "

Fahad ya zaro ido ya dafe kai yasan bakomi yaja ba se dukan da Aisha ta mata, ya dafa Mubarak yace "tana gidan ne? "

Mubarak yace "eh dazun suka dawo daga asibity "


Fahad yace "to kashiga kacewa ummi fahad zeshigo gaidata kaji? "

Mubarak ya gyada kai ya juya cikin gidan, fahad ya fitarda iska daga baki ya cusa hannaye cikin aljihun wandon,

Mubarak yashiga ummi na cikn aikinta na yau da kullum Mubarak yafada mata abinda fahad yace ,ummi tace "to jira karka fita bari na saka hijab na kimtsa waccan tukunna, aibawani gaidani dayazoyi faseelat de yazo gani yazo duba barnar da yayi "

Ta juya ta shiga daki ta sako hijab dinta ta shiga dakin faseelat tana barci ko hijab da suka dawo daga hospital bata cireba ta kwanta,

ummi tafita tacewa Mubarak "jekace ya shigo "

Mubarak yafita har lokacin fahad na tsaye yace mishi ya shigo, fahad ya taka zuwa cikin gidan ,

Da sallama ya shiga ummi tafito ta amsa ta masa iso zuwa dakinta, tana kara kallon kyawunshi ya shiga ya zauna akasa ya tankwashe kafa daya dayar kuma ya tsaidata cikin sanyin murya yace "ina wuni"tareda sunkuyar da kai,

Ummi tace"lpya lau ya iyali? "

Yace "alhamdulilah ya me jiki? "

ummi tace "dasauki "

Yace "Allah yakara sawwakewa, ayi hakuri ummi haukansu ne na mata bana kusa lokacin da abun yafaru "

Ummi na kallon hannunshi dake nannade da bandage tace "ai bakomi Allah ya kyauta gaba "

Cikin jin nauyi yace "zaniya ganin faseelat din? "

Ummi tace "eh bismillah "tatashi ta fita,
ya tashi yabi bayanta,

Ummi ta shiga dakin faseelat ta dan bubbuga gefen gadon faseelat ta bude idanunta da sukai ja ta kalli ummi, ummi tace "ga fahad nan ze shigo ku gaisa "

Ummi na rufe baki fahad ya shigo dakin faseelat tafara kallonshi daga Kasa zuwa sama tana akwancen yana sanye da white shirt da golden trouser,

shima kallonta yake tunda ya shigo room din fuskarta kadai yake iya kallo duk tayi ja saboda kuka da yar ramar datayi daga jiya zuwa yau,

Ummi na gefe, fahad ya tsaya daga nesa yana kallon faseelat baruwanshi da ummi da takafa ta tsare yace "cutie ya jiki? "

Tadan Saki murmushi kawai yace "I'm sorry "

ta lumshe ido tabude alamun OK,

ganin ga ummi tsaye yace "ina wayarki I have call you several times "

murya dishe tace "banida chargy "

yace "alright Allah yabaki lpya "

yacewa ummi "Allah yabata lpy "


Ummi tace "amin "


Ya juya yafita,yana fita ummi tace "Ashe de faseelat bakida hankali wani lokaci idan kikai abu se inga kamar kece yar farin, inba rashin wayau ba ki kwasa ki tafi gidan ta dankina sakarai? To Allah yatemakeki dan wlh inda nice ko fuskarki bazata ganu ba "

Faseelat lumshe ido kawai tayi, kashi biyar na ciwonta ya tafi taga habibinta da kuma gaskiyar da ummi ta gano,


fahad nashiga mota ya dauko power ban ya ba Mubarak yakaiwa faseelat tareda bashi 2000, Mubarak ya amsa ya shiga cikin gidan,

Yashiga dakin faseelat ummi nata surutu ya mikawa faseelat power ban din, Ta mike zaune dasauri kamar ba Marar lpy ba ta dauko wayarta ta jona chargy, ummi tace "hmmmm Allah ya kyauta "tatashi tabar dakin saboda takaici,

Faseelat takoma ta kwanta bayan ta saka chargyn danba warkewa simul tayi ba,

Fahad bebar kofar gidanba ya dauki wayarshi yakira daya daga cikin yaran dake aiki a plaza dinshi yace mishi yana bukatar engine good quality kuma ai masa full tank, da 2 cartoons of peak milk ,2 cartoons of maltina kwalin holandia ya fadawa yaron address din gidnsu faseelat,



sannan ya tada mota yana tuki Ahankali yana ta tunanin faseelat ya kama hanyar gidan mommy.
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰



By




*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*





✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽

We are bearer's of so golden a penπŸ–Š
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden penπŸ–Š
Be hold our words
A product of our penπŸ–Š
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/



5⃣1⃣




Daisarsa yasamesu Main pallow zaune kan aisha akan cinyar mommy tundazu anata kwatanta mata ba laifi yanzu ta fara amsar shawarar su,

Ya zauna kujera kusa da tasu, yana gaida mommy,

Aisha ta dago tadan kalleshi ta meda kai
tana shakar kamshin shi me tafiyar da tunani,


Mommy ta amsa fuska a sake tace "congratulation munyi waya da alhaji yace sunje nema maka auren yarinyar kuma anbaka ita "

Fahad yayi murmushi yadan sosa kunne, yana kallon aisha dake kwance

Mommy tace "Allah ya kaimu lokacin 3wks kamar gobe ne ai "

Yayi shiru, jin abinda mommy ke cewa ya razana aisha jitayi kamar tatashi tabar wurin ta samu inda zata rage kwallarta amma ta dake tanata meda kwallar dake shirin zubomata,

Mommy ta tada Aisha daga kan cinyarta ta shiga ciki ganin mayen kallon da fahad kewa aisha,

Tana hayewa ,yayi sauri ya dawo kusa daita,ya medata kan cinyarshi, kanta sunkuye yana leken fuskarta yace "my aisha baki missing dina ba ? "

Tai shiru batace uffan ba se hawayen da take makalewa da suka gangaro, ya tallabo fuskarta da hannu yana kallon idonta yace "Aisha I'm really sorry for what I did to you yesterday kiyi hakuri mu koma gida last night Im sleepless, I was thinking of you all the night ,nayi missing dinki sosai ki tausaya min please "

Yasa ka harshe yana lashe mata hawayen dake zubowa, ta kalli hannunshi dake da bandage ta rikoshi tana kallo cikin jin tausayin shi tace "I'm sorry for this "

Ya kureta da ido bece komi ba tai sauri ta rungumeshi tana hawaye tace "I love you yaya "

Yasaka hannu ya zagaye ta yace "I love you too dear "

Sunkai like 2mnt yayi breaking hug din yana kallonta yace "let's go to our home now, plsss bazan iya kara bacci batare dake ba "

Tasa hannu ta share hawayenta tana jan hanci tace "OK let me take my veil "

Yaji wani dadi azuciyarshi yace "thanks you honey "

Ta balla mai harara da murmushi a fuskarta ta tashi ta shiga ciki,

Ya furzar da iska daga baki ya jingina a cushion yanajin kamar yau is the best day of his life "

Aisha tashiga wurin mommy tazauna tace "mommy we're going "

Mommy ta kalleta "ko kefa ki ta kara bawa kanki hakuri kinji, ki kauda kai akan duk abinda zaki gani it's a matter of little time "

Aisha ta dagawa mommy kai,

Mommy tace "to Allah yakiyaye kubar min amira nan, driver ze rika kaita school inkin gama dawowa dede zansa sadiya takawo ta "

Aisha ta tashi ta dauko siririn gyalenta tai rolling akanta tana sanye da pencil wando da half gownt ta juya tafita,

Tana zuwa ya mike tsaye ya tallabo bayan ta da hannu suka fito, ya buda mata mota tashiga yazagaya ya tada suka nufi gidansu,

Yana tuki yana kallonta tayi shiru kawai batace dashi komi ba,

Ya dora hannu akan cinyarta yace "ki kwantar da hankalinki my aish banaso kina yawaita tunani "

ta daga ido ta kalleshi ya mata murmushi ta meda mishi,

Suna shiga cikn gida ya dauketa in a bridal style ya fara hawan bene daita yanata aika mata da kallon shi me kashe jiki Aisha ta kwantar da kai a kirjinshi,

Yana ajiyeta saman bed ya mike yafara zare riga zuwa jeans dake jikinshi seda ya rage saura short sannan yakoma kan bed din yafara zare mata nata kayan yana fadin "I'm missing you my zuma akoda yaushe cikin bukatarki nake kincika dadi , plss don't try to leave me for a day kinji, and kishirya yanzu I'm going to get double of what I'm having saboda se kinbiya harda najiya "


Aisha tai murmushi saboda yadda takejin batako jin alamun shaawa ajikinta,

Ya jawota tsaye yafara romancing dinta yana Bin kowane kusurwa ta jikinta da kisses duk yadda Aisha taso ta temaka mishi ta kasa danhaka shikadai yake abinshi,

Ya medata kan bed yanata mata abubuwa masu wuyar fada sannan ya sauka kan bed din yajawota yafara his best sex a tsaye daita,

After good 40 minutes sannan yayi release saboda yadda yaganta kamar marar lafiya yasa ya kyaleta ya koma ya kwanta gefenta yana meda numfashi yana kallonta, yasan she's not enjoying it saboda yadda yaji wurin with out any moisture, yasaka hannu yana zagaye hancinta zuwa lips nata idanunta a lumshe, kamar ko yaushe after sex yana cikata da good talk yace "honey I enjoyed your sweetness thanks you "

Idonta a lumshe batace komi ba ya tashi ya shiga toilet few minutes ya fito yana tsane kanshi da towel ya kalleta har yanzu tana kwance yace "madam yade kokina bukatar kari? "

Ta bude ido ta saki murmushi sannan ta tashi ta wuce toilet,

Ya zauna ya dan shafa mai ya sauya kaya,

Yana cikin saka takalma tafito daure da small towel, yabi cinyoyinta da kallo zuwa samanta he's not satisfied amma ya yaiya dole ya hakura,

Ya ida saka takalmin yace "baby I'm going out sena dawo ko? "

Tace "OK bye "

Ya matsa ya manna mata kiss yace "take care of yourself "

Ya juya yafita, Aisha tasa hannun ta akan inda yawa kisss cikin ranta tace "nangaba kadan I'm going to share all this with that useless girl "

Ta dauke hannu daga gun ranta bace tafara shiryawa,


Yana fita yana cikin mota going to office ya kara kiran faseelat luckily ta shiga ya Saki murmushi ya gangara gefen titi yayi parking,

Faseelat na kwance taji kiranshi ta tashi tai receiving vedio call din ta koma ta kwanta,

Yana kallon fuskarta cikin farin ciki yace "my bride "yana mata wani killer smile,

Faseelat ta saki murmushi jin abinda yace Amma bata fahimta ba don batasan abinda ake ciki ba,

Yace "u have to congratulate me ambani me kyau nanda 3wks she'll become mine "

Ta tashi xaune looking very happy tace "u r joking ko? "

Yana dariya yace "I'm not ,I'm telling you the fact "

Cikin farin ciki faseelat ta rufe baki tana zaro ido tace mishi "im very happy for you "

Ya shafi sajenshi yana kallonta yadda take jin dadi make him more happy yace "how are you feeling ? "

Tace "I'm now fine "tana sakar mishi lovely look "

Yafara dariya "it's now fa kike kwance baki lpya amma kina fadin kin warke "

Faseelat tai dariya tace "dole na warke ai this is the best news I've heard ,I'm going to have you as a husband, inajin kamar nafi kowa saa aduniya thank you so much "

Yace "stop saying that nafiki murna fa, yanzu tunda kinji sauki hankali na yakara kwanciya sosai ,zan tafi office se munyi waya anjima "

Tace "I love you very badly my handsome "

Yace "wait I don't want all this just kisss me "

Faseelat tafara aika mishi da kisses sounds "muah muah muah!!!!"

Ya dafe zuciya yana kwantar da kai kan seat yace "I'm dying "

Ta kyalkyale da dariya tace "Allah yakiyaye bye "

Yana binta da kallo don begaji da jin kisses dinba takashe wayar ta ta leme kan bed tanajin gabadaya ciwon jikinta yatafi,


3:30 abba yadawo gida yafada wa ummi ansaka rana nanda 3wks kuma sunkawo 1million ummi tace "Allah yakaimu lokacin, rabon shi de ce, jiya fa ashe kwasa tayi tatafi gidanshi bawa matarshi hakuri itako ta jibgi banza kajimin shirmen faseelat fa "

Abba yayi murmushi hankalinshi nakara kwanciya,

Suna cikin labari wani saurayi yayi sallama abul yafita yaga katon engine da kaya, saurayin ya fadamishi fahad ya turosu, ya shiga yafadawa abba aka shigo da kayan suka fito suna kallo bayan yaron yajuya,


Aisha na gama kimtsawa ta jawo wayarta ta kunna data kai tsaye group din mijina aljanata ta shiga ta tura musu "slm yan uwa kutayani jimami one of the members na gidannan has snatch my husband yanzu ma an musu baiko nanda 3wks, wata yarinya dana bada akasa ta a group dinnan last year, kubani shawara plssss zuciya ta kamar zata buga nakeji "

Kamar jira sukeyi sukafara comments

Someone call yanshana tace "kutumar uba wlh ranar da aka kawota sena babbake shegiya

Please Login or Register in order to submit comment