Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

samu biyan bukatarsu"

Waazin yake ita kuma tana tunani da zuciyarta take shawara"akwai fa alamar tambaya akan al'amarin fahad daga samun yar matsala se sumar dani se tsana haka kawai? to idan asirinne wazai mashi asiri? duk nan kusa ?"

Tace "to nasan abinda zanyi nasan komin laifin da nai masa bazaace ya kwashi 2month baya ganina ba kuma ya dawo da fushi dani ,Nide nasan mijina na sona bazemin irin wannan kiyayyar ba kuma baze iya 2month bama batare dani ba ,zanjira lokacin dawowarsu I wish ba asirin bane ,"

Shiru tanata kewar mijinta har ,2weeks sukayi kuma basu dawo ba hakan na nufin 3month zasuyi yanzu kam abun yamata yawa kukan ma ta dena ,

Takoma awo cikin is 4months amma yayi girman ban mamaki ga yawan motsi, fatar cikin tabude tayi wasu line kugunta yakara girma ,she complain about the movement doctor yafada mata lpy lau cikinta yake sede tarage damuwa don bp dinta yahau sosai ,

Bayan 1 month takoma awo su fahad jirginsu yasauka Nigeria batanan lokacin kusan karfe 11 na safe ita kuma tun 9 tabar gidan ,sunyo kibarsu hankalinsu kwance,

Koda suka shigo gidan kwasss dashi ,hannuwansu cikin na juna suka shiga dakin fahad wanka kawai sukayi suka kwanta da niyyar yin bacci fahad beiya baccin ba seda yadan huta da aisha,

Karfe 12 faseelat tabaro wurin doctor tadawo gida ganin sabuwar mota fa ke yasa tagane sun dawo farin ciki yarufeta don ganinshi kawai takeso tayi kotaji dede aranta,

Dasauri ta shiga ciki bakowa falon ta wuce daki ta fesa wanka ta saka doguwar riga black color ta fesa turare sannan tafito ,tasan karfe 1:30 dole yafito zuwa masallaci ,tashiga kitchen ta dafa kuskus fari already tanada stew takwashe ta kai dining sannan ta zuba tafara ci domin yunwa takeji don yanzu bata iya 30 mnt bataci wani abu ba ,

Tanaci tana duba wall clock dake jikin dining ,

Bayan ta gama takoma falo ta zauna ,

1:35, segashi yafito ta naganin yafito tamike tsaye ko kallonta beba zewuce tace "sannu da zuwa"

Yaja dogon tsoki yafita,hawaye suka gangaro mata yanzu kenan asirin aka mishi takoma ta zauna tafashe da kuka mecin rai ,tana kuka take cewa"waye yamin haka ?saboda me ? Ya cutar dani ya cutar da hero dina Allah yaisa bamu yafeba"
Seda tasha kukanta sannnan ta tashi ta haye sama dasauri dukda hawan step namata wahala segashi tafito da hijab jikinta da key na motor a hannu tazo bude kofa yabude yashigo beko kalli inda take ba yawuce tabi bayanshi da kallo zuciyarta na zafi,hawaye suka zubo mata ta sharesu da hannu ta fita ,

Tashiga mota tafita ba inda ta tsaya se arriyad islamic center ,ta shiga tayi saa tasamu malan yahya tamishi bayani yace"asiri ne akamishi amma insha Allah zamu temaka ze samu lpy"

Yabata magunguna masu hadi na sha,na turare, dana shafawa,ta amsa tai godiya akai list kudin maganin nera 15k kamar anbata kyauta taita godiya tafita, tana ta Sauri ta koma gida ,

Da shigarta tasamu aisha zaune a main falo aisha tajuyo tana kallon cikinta da yayi kato kamar me cikin yan biyu wata tara ,ta dauke kai zuciyarta na zafi ,

Faseelat ta shigo ciki da ledarta rike ahannu ta matsa wurin aisha tace"anty kundawo lpy ?"

Aisha tace "lpy lau"inshort

Faseelat tajuya ta haye sama ,don ta dena mamakin Aisha tunda tana gani kome ke faruwa,

Hijab kadai ta cire ta fidda sauran maganin a ledar tabar nashan tafita kitchen ta wuce direct ba drinks daze rufa asirin magungunan inba zobo ba ta hada zobo tajuye magungunan ciki ,tahada shi sosai yaji kayan kamshi takai fridge,

Akan dining kulas kadai tagani sun cinye abincin ta dauka ta meda kitchen,tawuce daki tai laasar tana fitowa taga aisha da keys zata fita ranta yayi dadi,

ta shiga kitchen ta dauko jug takoma daki tanada ganyen magarya tasan amfaninshi bayan sit birth,guda bakwai ta tsinka ta wanke tazubasu a jug cikin ruwa tamurje su ,ta bude kurani ta karance suratul bakara kafff aciki ta rufe tatsaya tunanin yadda zatai dasu tunda wankan dole se awuri me tsarki,dabahaka ba da a tanki zata bawa baba tsoho ya zuba kowa yaita wanka, ta tashi ta sa a fridge tana fatan in yadan fara dawowa dede tabashi yayi wanka dasu,

Kusan karfe5:40 tsit da alamu duk basunan ,

Tashiga kitchen tadora girki da man habbatus sauda da zaitun ta soya miya domin hadasu cikin na shafawar tahada tuwon shinkafa miyar ganye a wahalce tagama ta dora dining tahaye sama ta sake wanka tai Maghreb ta dauko kwalin maganin da akace na hiyaki ta aje kwalin tafita dashi,

A falo ta jona burner seda tai ja sosai ta kwarara maganin falon ya turnuke da hiyaki ta dauka tana haki ta zagaye wurin dining dashi zuwa sama dataje dakinshi seda takara zubawa sannan ta kullo dakin ta fito ,

Takoma daki tana ta tunani kanta na matsanancin ciwo har akayi ishai tayo alwala tazo ta kabbara tana salla tana kuka ,

Bayan ishai fahad yadawo daga gun abokanshi har lokacin aisha bata dawo ba ,

Yana bude gidan yaji wani kalar kamshi badadi ko kadan kanshi yayi nauyi,dasauri ya haye sama ya bude dakinshi nan kuwa yafi koina samu yabude windows ya kure fanka shaf shaf ya shige toilet yayi wanka ,ya fito yasa boxer ya zauna bayason fita falon sega aisha tazo ta rungumeshi tana cewa"nadade ko ?im sorry"

Yayi shiru saboda tunda yashigo kanshi yafara matsanancin ciwo,

Tace"ya de?"

Yace"normal kikawo mana abinci anan sama plsss banason fita falon"


Tace"to shikenan"ta juya ta fita ta dauko abincin ta medo sama ,

Tayi serving dinsu a plate daya tafara bashi abaki tana cewa "kamar bakajin dadi?"

Ya samu ya hadiye na bakinshi dakyar yace"im not well"

Tazo zata kara masa ya kauda kai ya dauki jug ya tsiyayi sobo cikeda cup ya shanye ,

Seya fara jin juwwa juwwa ya tashi yana layi yafada saman bed nantake bacci ya daukeshi ,

Hankalin aisha yatashi taje ta birkito shi taga yana sauke numfashi ahankali yana bacci ta gyara mai kwanciya ta koma taci abincinta takoma dakinta tai wanka ta haye bed tana charting se 11 takoma taga har lokacin yana bacci ta juya tafita ,tana ta kalonshi wata zuciyar nabata takira likita wata zuciyar na cewa tajira yatashi,

Takoma daki ta kwanta se bacci ,

Faseelat kam yau kokadan bata rumtsa ba daga zaune take ta salla tana adduoi a sujud tana hawaye ,sosai takejin jikinta ya mata nauyi amma hakanan tadaure tai tayi,


Karfe 4am ya farka da faduwar gaba yanajin kamar.....



What i want u to understand asiri ma ciwo ne bayan addua dole se antashi tsaye da neman magani har Allah yasa adace ,Allah yabawa marassa lpy ,lpy amin.






Karkumanta da wakar kuma banda dariya 🀣
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰








By






*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*





✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽

We are bearer's of so golden a penπŸ–Š
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden penπŸ–Š
Be hold our words
A product of our penπŸ–Š
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/




8⃣6⃣



*Allah (S.A)yace ku rokeni zan amsa maku*

*Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda baya rokon Allah (addua) Allah na fushi dashi*
Bukhari





Karfe 4am ya farka da faduwar gaba yanajin kamar kirjinshi ze fito ,ya dafe kanshi yana ya mutsa fuska ,

Ba tunanin da yafara yi sena faseelat where she's? Ya rumtse ido yafara tariyo baya he can remember every thing that happend ya fiddo ido waje a tsora ce ya sauke kafafunsa kasa "what's wrong with me nine kuwa may be nayi mafarki but ba gaskiya bane abinda brain dita ke fadamin"

Yafita dakin dasauri zuwa na faseelat,

Tagama salla Ta mike kafafuwa domin ciwo suke mata jikinta bakomi daga ita se zane da half vest don bata iya kwana da kaya jikinta yanzu,

Ya murda kofar dakin ya shiga yayi tsaye yana kallonta zuciyarshi na kara gudu ,

Tunda taji budewar kofa ta meda kallonta gun yana tsaye idanunshi jawur yana ta kallonta ,

Hawaye suka cika mata ido suka gangaro tasa hannu ta share ta dauke kai,

Yanata kallonta hijabin jikinta bata iya boye girman cikinta ba he is asking himself "wata nawa yayi besa ta aido ba"

Yanajin matsanan ciyar kunya ya shiga dakin jikinshi mace ya zauna kusa daita ya dora kai a kafadarta ya saki kuka me taba zuciya,

Yana ta kuka tana ta hadiye nata batasan lokacin da ya kufcemata ba ta rufe fuska da hannu tanayi cikin ta se motsi yake ,

Ya rage nashi kukan ya dago fuskarshi yana kallonta hawaye nata kara wanke masa fuska murya na rawa yace"bani bane I'm not the one ,how could I??"yayi shiru yanajin ciwo yace"yazaai namiki haka ?yazaai na wulakanta rayuwa ta, you're my life wlh bansan yaakai ba ,bansan meyasa meni ba "

Ta cigaba da kuka tasha wuya ta azabtu sosai,

Yace"Truth me sonki baze taba bari namiki haka ba ,yama zaai natafi for almost 3month batare dake ba ,inasonki sosai da cikinki I don't know what come over me,ki fahimceni plsss"

Tana ta kuka na murna dana tausayin kanta yace"kiyafemin faseelat wlh da hankali na bazan iya dukanki ba tuntuni natuba da tunani na bazan iya kauracemiki ba ,bazan dena kula da lafiyarki data cikinki ba i hate my life dana kasance azzalumi I cheat you kiyi hakuri plsss"

Ta share hawaye tana ta hadiyar wani kukan tace"kadena fadar haka bayin kanka bane saka akeyi,before ina tunanin kadena sona ne daga baya na fahimci abun yafi haka nasha wuya hero I'm not eating ,im sleepless ,not enjoying my life for all this time,I cry loudly and silent, "

Ta riko fuskarshi tana hawaye tace" baaso muna tare anmaka asiri hero don katsaneni ka rabudani,u maltreat me hero u had said zaka iya kasheni "tafashe da kuka

Ya rumtse ido yana tuna time din da yafadi hakan tanata zubda hawaye amma beji komi ba,

Yana hawaye yace" I'm very sorry, u have gone through a lot of pain I'm sorry, waye ze min haka waye ze cuceni haka wannan shine mafi cutar da akamin a rayuwa what if something bad happened to you ?wlh faseelat I will not forgive my self for doing all these to you"

Ta girgiza kai tace "I don't know bansa niba abinda kawai nasani shine wasu nason Su rabamu ,wani naso yashiga tsakaninmu,bansan kome hakan ze kara musu ba"

Still fuskarshi na rike da hannuwanta Hawaye suka zubomai yana jan zuciya yace"I'm sorry plsss forgive me for all that I did to you "

Hawaye na cigaba da zubomata tace "stop begging for my forgiveness, before inajin baka kyautamin ba inajin cewa ka zalunceni but tunda nagane u have been charmed sena rika jin tausayin ka don tuni nake karyata kaina nace bazaka iyamin haka ba,nasan kana sona hero kuma nima haryanzu ina sonka ba abinda ya sauya "

Ya kure ta da kallo yana kara tausaya mata,tace"I Love u hero and I will always do"


Ya rungumeta tsam without saying a word,dukansu sunata hawaye suna murmushi,juyin da cikinta keyi sosai ne yasa ya saketa ,ya cire hijab din jikinta yana kallon cikin he can see the movement kobai taba ba,

Abun yabashi tsoro yadda cikin ya tale yayi Kato haka,motsin shima abin ban tsoro ne ,

Ya dora hannu sama yanajin dadi da tsoro, tameda kallo ga hannunshi dake kan cikinta Wanda tai matukar kewa,

Just like cikin na juyi ze fito waje,haka yake ganin abun ,

Ya dago ya kalleta yace "baki lpy ko? naga girman is too much"

Tana ajiyar zuciya tace"lpy ta lau hero yaranka ne suke da yawa"

Ya bude ido yana murmushi yace " my babies? kinsan at that time inata adduan triplet"

Tai murmushi tadora hannu akan nashi dake saman cikinta tace " u ask him only 3 but he add one for you, he love you hero 4child in one time, Allah love you hero he give u all in life beauty, money, well,education and children,

Farin cikin shi yaki boyuwa nishi yake yana fidda ido yace" 4 child for me?all praise be to Allah for all his blessings to me alhamdulillah"yanata murna yana taba cikin yanajin dadi,

Hankalinshi nakan cikin nawani lokaci sannan ya dago yana kallonta,tana ta kallonshi da murmushi fuskarta ,ya zuba mata ido yana kallonta yana murmushi yana karajin sonta fiyeda da,

Faseelat tana ta murmushi tace"I miss u hero ,and everthing about u ,ur smiling ur perfume, sweet word and every thing"

Yanata kallon lips dinta yana lumshe ido yace"thanks my love "

She missed him badly tayi iyakar kokarinta she want him now,

Kallon lips dinshi take tayi she is thinking to kiss them taji Yakama lips dinta yana tsotsa passionately, ta lumshe ido tanajin dadi,

Dukansu they're enjoying hakan yasa abun yakara girma ya tallabo kanta suna kissing tongue din juna suna wasa dasu acikin bakuna,

Lokaci gudu yake kana zaune zakaga time yaja,

Sede sukaji kiran salla har biyar da wani abu tayi ,

Kowa ya janye bakinshi suna meda numfashi tare suna kallon juna suna lasar lips ,ya meda kallonshi a kwarin wuyanta duk kasusuwa seyaji badadi ,

Ya dora hannu kan cheek dinta yace"maman babies ki shirya zanje salla nadawo nazo na gaisa da babies dina,yau I'm groom ke kuma bride but karkiji tsoro zanbi sannu zanyi yadda zakiji dadi"

Tai yar dariya tace " I'm ready every time"

Ya tsinkuli cheek dinta yace"thats y I love you thanks " ya tashi yashiga toilet yayo alwala ya saka kaya yayi rakaatul fajr ya nufi masjid yanata tunani waye zeyi masa haka ? Yanason sanin makiyinsa,Wanda yakeson raba sa da hasken rayuwarsa ,


Faseelat ta tashi ta dauko jug din ruwan magaryar ta fiddosa waje don ya huce,tayo alwala tatada salla,

Ana tada ikama Aisha ta farka bata tsaya ko wanke fuska ba ta nufi dakin hero ganin bayanan ta saki ajiyar zuciya ta san ya tafi masjid,takoma daki tai brush tai alwala ta tayarda salla,


Bayan Faseelat tagama adduoin ta ta tashi ta jona electric yanayin zafi tahada tea dama tana da kayan tea dinta a dakin,

Tana cikin shan tea din fahad da ya dawo daga masjid ya shigo yanata kallonta tai masa murmushi ta meda kallonta kan cup din ,

Yazo ya zauna kusa daita ya kaiwa cikin kiss yace"babies kuna bawa mommy wuya fa "


Tai murmushi tanajin sanyi a zuciyarta,


Ya leka cup din tea din yace"Honey ki kara yawon tea din saboda kisamu kuzari "ya dage mata gira

Ta fashe da dariya tace "hero u will not change, kuma kamanta dama matar taka mabukaciya ce"

Ya buda baki ya fiddo ido yace"kuma fa kullum bata gajiya"yana dariya,

Tai murmushi ta ida shanye tea din ta tashi zata kai cup ya amsa yace" kingama wahala honey inde inanan ni zan maki komi har wanka "

Ya meda cup din yadawo yana zumudi ya haye sama she has only half vest yanata aika mata da love look ya cire ta ya tsaya yana kallon breast suma sun rage sosai ,

Yace"honey kin rame sosai my twins duk sun koma kanana "

Hawaye suka cika mata ido tace"hero seka tashi tsaye kanayin addua ,saboda we have enemies dabasa son ganinmu tare plsss ka temakamin karika kula da azkhar dinka da adduoin tsari wlh hero idan haka ta kara faruwa nasan mutuwa kawai zanyi"se hawaye sharr sharr,

Ya rungume ta yace"karki damu kanki nima nagane amfanin yin adduoin kiyi hakuri baze kara faruwa ba by god will"

Ya dago fuskarta yasa harshe yana share mata hawaye Wanda daga haka ya zarce da aika mata da kisses kafin yafara sucking dinta,

Koban fada ba kunsan masoyannan sunyi kewar juna musamman faseelat data dade batare da abinba wannan yasa ta haukace rikita shi kamar zata cinye shi,

Hakan yakara zautar dashi yarika tsotsarta takoina daganan ya fara sex daita yanajin takara another taste kunsan mata masu ciki akwai tasteπŸ™ˆ

Aisha tunda tagama salla tai adduointa takoma dakinshi amma bayanan seda gabanta yafadi domin gari yafara haske ,

Ta dan zauna jiranshi shiru batare da tunanin yana dakin faseelat ba ta koma daki ta kwanta don shi takeso ya mata girki yau,

Bacci yadan fara figarta taji nishin dabatai tunanin karajinshi a rayuwarta ba ,ta tashi zaune tana karyata abinda kunnenta keji,

Abun yarazana ta jin muryar hero yana ihun dadi ,

Ta fashe da kuka mecin rai haba so soon haka tomi akai ?aikin 4month kawai ita yanzu tafara enjoying life dinta, meyasa mommy tahana da sukaJe wurin boka gumurzun duniya ,yanzu gashinan baaje koina ba aikin ya karye shi kuwa anty salma tace aikinshi na lasting ,

Ta sheme kan bed tana cigaba da kuka mecin rai ,zuciyarta na zafi,

Suko su fahad sunata jindadi abunsu ,

What he did is seya bari a huta se sucigaba da aikin,yadda yakeyin abun ahankali batare da yana zungurinta da karfi yarda yasa ba ba yasa take enjoying abun,

Aisha taci kuka har muryarta ta shake kanta na matsanancin ciwo ta tashi tashiga toilet tayo wanka ta dawo tanata sainsa da zuciyarta,

Domin ko zuciyarta nabata ta tafi wurin gumurzun duniya shine bukatar ta zata biya harabada,maganganun Mommy na cewa cuta shine yahanata zuwa bawani abu ba,

Ta saka kaya tafita kitchen domin kuwa kusan11am amma basu fito ba,

Tashiga hawaye na zubomata tana sharewa ta dora dafuwar chicken pepper soup donshi take shaawa,

Suna kwance suna hutawa bacci ya dauketa ,fahad da yakejin muguwar desire duk lokacin da yatuna garabasar da yake kwasa ya meda baki kan breast dinta yana tsotsa ,ta bude ido tanajin matsananciyar yunwa ahankali tace "hero I'm Hungry "

Ya cire bakinshi akai yana shafar gashinta yace"me kkso?"

Tace"I'm very hungry ko indomie zanci"

Yace"OK give me 10 mint"

Ya sauka yasaka short ya sauka kasa yana dosar kitchen yaji sheshekar Aisha yayi tsaye batare da ya karasa shiga ba ,

he can remember tun ranar da yace tabar mishi kwana tun ranar bekara ganin kukanta ba yau gashi tanayi zuciyarshi ce ta raya mishi wani abu ranshi ya baci yace"bade Aisha ta ba bazatayi haka ba"

Yakarasa kitchen din yanajin ciwo aranshi ,Aisha tai sauri ta murje idonta ,

Yayi kamar be kula da halinda take ciki ba yace "heart beat me ake dafa mana?"

Tai yake tai gyaran murya tace "chicken pepper soup"

Yace"dagaji zeyi dadi yadda naketa jin kamshi"

Ya dauki tukunya tanata satar kallonshi yadora a gas ya zuba ruwa da mai yayi grating tarugu tun kafin ta tafasa yazuba indomie din da magi da spices ,yarufe

Aisha tace"me zakayi da indomie ga abinci"

Hankalinshi akan gas yace"maman babies ce tace ita zataci"

Ta hadiyi bakin ciki tace"tom"

Tana dahuwa yajuye a plate yahaye sama yana shiga dakin ya samu faseelat da cup ahannu har takara hada tea tasha yayi murmushi yace "uwar hudu sun meda minke acici"

Tai dariya ya haye bed ya sa fork yadebo abincin ta wage baki memakon yabata seya sa abakinshi ,

Tai dariya yayi dariya yace"dandano nayi tayi dadi "

Tace"hero dama akwai wasu magunguna dana amso shine harda na shafawa da sha dakuma ganyen magarya dana hada shine nace karika kokari kana shansu kafin kaci komi "

Yace"nagode kici abinci zansha bayan nan"

Tabude baki tana ta ci ,seda ta cinye indomie biyu manya Tass ya kalli plate ya kalleta da murmushi fuskarshi yace"do u need more?"

Ta girgiza kai tace"nakoshi naci dayawa kaiya girki muje kamin wanka I'm very tired bacci zan koma"

Yace "eh but kafinnan se munje hospital in muka dawo seki baccin inaso akara dubamun lpyar Ku nasan kome ake ciki"

Tace"tom muje wankan daukarni"

Yakwashe da dariya yana kallon tulin cikinta yace"bazan iyaba ke kinganki kuwa kila kinyi buhun shinkafa daya"

Tabata fuska tana kallon cikin ya rage dariyar yace "I'm joking ai duk girman na cikinne amma ke kin rame bari muga zaniya"

Ya daukota tana ta dariya suka shiga toilet sukayi wanka suka fito faseelat tabashi ruwan magaryan yayi wanka a dakin yasha wasu magunguna ta rikeshi bayason shakar hiyakin amma seda ta turareshi sannan suka fara shiri ya fiddo mata wasu riga da sket tai dariya tace"wadannan se bayan na haihu"

Ya dauko riga da Zane ta meda rigar ta dauko shirt me fadi tasaka suka fito,

Dining suka zauna yayi breakfast lokacin Aisha har ta koma daki ,

Yana gamawa suka tafi hospital din marry ,ba bata lokaci tafara duba faseelat yana tsaye yakasa ya tsare ,lokacin da yaga abinda take dauke dashi farin ciki ya rufeshi he can see them kwanciyarsu a mahaifa,har akagama kuma they're normal,

Saboda jindadi seda yawa marry kyauta,

Suna cikin mota yanata murmushi ,faseelat tanata kallonshi tace"hero tsoro nakeji haihuwar yara 4 time daya"

Ya rike hannunta daya yana murzashi yace"ki kwantar da hankalinki ,zaki haihu lpy da yardar Allah kinji?"

Ta daga kai ta kwantar dashi a seat ta lumshe ido,

Suna isa gida sukayi parking suka shiga yayi alwala ya tafi masjid ita kuma tai tata ta kwanta bacci ,yana dawowa yaje ya rungumeta ya rumtse ido shima baccin medadi ya daukeshi ,

Aisha kam ba girkinta bane bata fitoyi masu abincin rana ba ,tanata tunani takasa kiran mommy tafada mata abinda ake ciki,

Ranta na zafi yau daga dawowar tunaninshi har yatare wurinta duk yau be leko dakinta ba,


Suna cikin bacci wayarshi taita ringing dole yatashi ya dauka ,manager dinsu ke kiranshi hakan yasa dole ya tafi,

Tunda yatafi be dawo ba acan yayi laasar yawuce gidan mommy,

Karfe5:30 tafito tashiga kitchen tadora girki zatai white rice da source ,

Tana aikin tana tunanin mafita bazata iya cigaba da ganin takaicin nan ba,

Tana cikin tunani muguwar zuciyarta ta bata muguwar shawara tareda temakon shedan "kema Aisha kina ba kanki wahala ga inda zakije bukatarki tabiya har abada me kike jira? cutar me ai gwara ki kwaso cutar, kinga da kinje kice akashe faseelat idan kin kwaso cutar kikasa mashi ba shegiyar daze kara aure harabada wace cuta CE marar magani sida? ai anashan magani a cigaba da rayuwa mutane nawa ke rayuwarsu daita ajikinsu kuma"shedan yakara ingizata,

Tana cikin yanka albasa ta zare hannunta ta wanke takashe gas ta hau sama shaf shaf tafito da gyale da jikka lokacin kusan 6pm tahau mota tajata da matsiyacin gudu,

Fahad yana niyyar gangarawa kofar gidan ita kuma tafita Sam bata ganshi ba ,seya tsaya yana bin motar da kallo ganin yadda take sharara gudu kuma da gidan mommy zataje da hanyar da yafito zatabi ,

Shi tundazu yake karyata zuciyarshi dake bashi Aisha zata iya mishi asiri tunda har take iya yunkurin kashe kanta ,kuma tasha fadamai ta tsani faseelat,bayannan duk kusa baya tunanin akwai Wanda ze masa asiri inba itaba kokadan beyi tunanin dasa hannun momy ba,

Hakanan yaji yanason sanin inda zataje datake gudu haka ,ya bi bayanta yana nesa daita,

Itako takagara takai ko bukatar ta zata biya ,

Abun yabashi mamaki yadda yaga takama hanyar daji yanata binta asannu don bayason ta ganshi,

Aisha nakai dede wurin boka tai fakin ta kutsa daji dasauri ,

Fahad dake biye daita yaiso wurin motar tata bakowane gida se bukka daya idonshi yayi jawur zuciyarshi na zafi yace"my Aisha awurin boka ,wai yazanyi ne Aisha bata kaunar taga ina muaamala da faseelat meyasa zata kai kanta halaka ?"

Ya duke jikin sitiyari yana hawaye zuciyarshi na zafi,


Aisha na zuwa inda boka tun kafin tazauna yayi mata wannan tambayar da duk Wanda yaje wurinshi seya fara masa ita sannan ze saurareshi ,

Aisha kuwa tace"eh "tanafatan cin nasara,

Ya kwashe da dariya yace" nasan zaki dawo nikadai keiya wannan aikin hhhhhhhhhhh"

Aisha dake durkushe tace"katemakamin plsss sonake...."

Ya kwatsa mata tsawa da seda ta matsa baya yace"so kike akasheta itada yaran cikinta gabadaya,kinason mijinki sosai ,bakiso yana hada jiki da wata,nan wurin bamu da cuta sede mijinki baze kara aure ba har abada"

Hahahahahahahahaha!!!!

"Ze kara sonki fiyeda kowa, sede dole sekinyi abinda nafada baya dan dukununu nasan ganin tsiraicin ki,aljani betau yanason shan maniyinki,aljani mugu yanason yasadu dake daganan bukatunki sungama biya harabada hahaha!!!"

Duk muninsa duk yadda yake jibgege baki kirin abun kyama beba Aisha tsoro ba itade mijinta take bukata itakadai,

Bajira Tace"na amince boka inde bukata ta zata biya"

Boka ya kwashe da dariya yace"shiga ciki yarinya kiyi tsirara haihuwar uwarki ki rumtse idonki,kijira Su suzo su yi abinda suke so dake"

Aisha ta tashi jiki na rawa ta shige cikin bukkar wari kam kamar ankashe mushe ga duhu ba bata lokaci ta ajiye gyale gefe ,ta cire Riga da bra ta aje ta debe Zane da pant ta rumtse ido tai tsaye ,

Boka yanaganin ta shiga ya kwartsa ihu yakara kwartsawa har sau ukku yana daga hannu sama banza ta samu,ya tashi yashiga wurin da baya baya,

Aisha na tsaye tsirara yabi duk jikinta da kallo yanajin matsananciyar shaawa yana lashe bakin bakinshi, ya debe bantai nashi yaisa inda take tsaye yasa hannu yana shafo koina da yamishi ta matukar ba shi shaawa ,yafison mata sirara,dole yasa tadawo wurin ko kallon tsiraicinta ya isheshi jindadi,

A dimauce yarikabin jikinta

Please Login or Register in order to submit comment