Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

balaraba sak,

Sukayi ta murna suka kai mazajensu masauki suka cikasu da kayan abinci da nasha sannan suka fita ,

Hussein tunda lady tafita yake kallon kofar anya zeiya tafiya yabarta har 3days shide he love her saboda dalibar faseelat ce ta kware wurin nuna masa soyayya kamar tamedashi ciki shiyasa shima he feel desame,

Lady sun baje falo suna cin abinci dukansu da cikunnansu harta auta da Umma ke fadin bata isa aure ba,dukkansu sunyi sharrr daka gansu kasan suna hutawa abunda ya kara kwantarwa da Umma hankali kenan sun shige sunyi tsitt sede ayi waya anata raha ,

Dukkansu bame problem se khulsim don kishiyarta har gida take zuwa ta nakada mata duka tai tafiyarta so biyu mijinsu na sakin kishiyar shiyasa yanzu tadena zuwa dantasan saura igiya daya ,

Basu gama cin abinci ba Su anty khadee da zuriarsu suka shigo gidan yakarasa kacamewa ,

Bayan sunyi wanka sun sauya kaya ,suka tashi tafiya wurin gaisuwa Umma tace "to gaisuwar zaku fara zuwa ko asibity ganin faseelat?"

Lady ta dafe kirji tace"Umma meyasameta ?"

Umma tace"shock ne amma dasauki de"

Lady tace"inaga mufara zuwa asibitin sannan muwuce gaisuwar tunda zamu dan juma a can"

Suka fita suka tafi tareda mazansu suma sukayi wa fahad gaisuwa da mommy,

Bayan 2days akai sadakar ukku zaman gaisuwa yakare wanshekare su lady suka koma kasarsu,

Da marece aka sallami faseelat fahad nafadawa Ummi tace"to zamu tafi daita gida idan ta haihu lpy bayan arbain seta koma"

Hankalin fahad yatashi yanajin tausayin kanshi yace"Ummi Dan Allah karku tafi daita abarmin ita zan kula daita sosai plss"

Faseelat daita ma abun yabata tsoro tace"Dan Allah Ummi kibarni in haihu a can plsss "

Ummi ta kalli katon cikinta tace "to Allah yasa haka shine mafi alheri amma naso mutafi"

Sukace "amin" atare suna sakin ajiyar zuciya,

bayan sun koma gida dukansu tattalin juna suke kome faseelat batayi har wanka shike mata ,dukansu bawani farin ciki tare dasu ,

After week sukaje scanning again time din cikinta 8month ,doctor tabashi shawara yadena barin faseelat tana tunani sosai don kuwa abun yafara affecting cikinta dan ta rage nauyi bisa ga wancan month din,

Jin abinda doctor tafada yasa ya cire tunanin Aisha da amira aranshi ya dage kula da faseelat yana kokarin dawo da zamansu kamar da,

Saboda yadda yake yin abun dariya yana nuna mata he forgot all the past yasa ta fara dawowa dede yakan dauketa suje wurin shakatawa ,park ,restaurant kau kullum suna hanya seta zabi abinda takeso akawo yayi feeding dinta sannan sutafi Dan Sam bata sanwa,

Mommy de haryanzu bata dawo dede ba ,fahad wata extra care yake bata arana yakanje dubata so ukku kofin haka ba kamar Umma ba da so daya ne tall arana,

Yau da marece sunfito daga restaurant sunata dariya fahad na mata sheri ta cika ci dayawa sunata dariya,sunzo shiga mota anty salma tawuce su abun yabata haushi just 2wks da mutuwar Aisha har sun manta da babinta ,

Takasa hakurin har ta kai gida ta ciro waya ta kira mommy ,mommy na kwance ta dauka salma tace"anty yanzu naga son dinki da gimbiyarshi sun fito daga restaurant sunata farin ciki rannnan ma naga motarsu bakin park zanje gidan wata kawata"

Mommy taja tsoki tace"salma plsss kidena fadamin abinda ze batamin rai Dan Aisha ta mutu se subar rayuwarsu?Dan Allah kidena fadamin komi kibarni insamu in ida samun saukin ciwon jikina"

Salma tace"to shikenan anty tunda de you don't care ni mezesa narika damuwa Allah yabaki hakuri"difff takashe wayar tanajin mugun haushin mommy,

Suna isa gida yace mata zeje ganin mommy after Maghreb ze dawo tana zaune tarika mai waving har yatafi,

Ta sauke ajiyar zuciya ta Dan kwanta bacci ya dauketa,


Fahad na zuwa gidan mommy yawuce dakinta tana kwance ya zauna yana mata ya jiki ,tace dasauki tana lumshe da ido ganin kamar ciwon yataso yasa ya rikice yafara tambayarta "mommy ko akira doctor?"

Mommy tace"a,a nasha magani zanji sauki "

Yayi shiru yana zaune wurin butsu butsu yace mata sannu ,

Ana cikin haka wayar shi tafara ringing ,ya dauka code Number ce ya dauka yace"hello"

Daga can bangaren manager yace"plsss akwai wasu kudi dazaa kawo yau to bana gari matsalar yanayin hazo bamu taso ba kaje ka amshi kudin ka ajiyemin su kafin gobe"

Fahad bayaji sosai yasa wayar loud speaker yace"sir banji sosai ba"

Manager yaja tsoki yace"cewa nai akwai huge amount da mukayi zaa kawomin yau to nayi tunanin zan dawo yau gashi matsalar yanayi bamu taso ba kaje ka amshi kudin ka ajiyemin su gobe zan amshesu sunada yawa kudin u have tobe very very careful"

Fahad yace "OK sir yanzu zanje na amsa"

Manager yafada mai address dazeje ya amsa yakara nanata masa ya kula kudin nada yawa ,

Sannan yakashe wayar mommy da ramlat sunajin shi ,

Fahad ya kalli mommy yace"mommy ankirani zanje na amshi wasu kudade amma zandawo anjima"

Mommy tace"base kadawo ba nagode da kulawar da kakemin Allah ya maka albarka "

Yace"amin "ya tashi ya fita

Yana fita mommy ta kalli ramlat tace "ki koma daki I want to sleep"

Ramlat tace "tom sannu " tatashi tafita,

Mommy tatashi zaune batasan ko nawa ne kudin ba amma tanajin sun fiye yawa yadda aketa mishi warning,

Dasauri ta dauko waya kamar ba marar lpy ba ta latso wata number takara akunne ,ana dauka tace"hello cellular number wadanda suka miki aiki nakeso kibani its urgency plsss naji kince aikinsu baasamun matsala"

Cellular tai dariya tace"Hajiya haka zancen yake wa kkso akashe ?ko kudi kkso a amso ?ko kidnapped kome?"

Mommy tace"its non of your business kituromun number dinsu in aiki yayi kyau I promise zanbaki 20million "

Cellular ta zaro ido tace"lalle zakiyi babban kamu wannan kyauta haka to ba matsala bari naturo miki number "

Takashe wayar ko 2mnt baaiba ta turo number mommy nata sauri tai saving ta kira number tanata ring har kusan 5missed call sannan wani katon gardi ya dauka yanata nishi domin yana tsaka dajin dadi ne,yace"who's on the line?"

Mommy tace"sunana Hajiya Zulaihat cellular tabani number Ku aiki nakeso kumin "

Yanata nishi yace"alright ki same mu a new area sardauna estate idan kinzo u just call back zaa kawoki wurinmu"

Mommy tace"senazo"takashe wayar ta tashi ta saka riga da gyale ta dauki key tafito yaran duk suna daki tafita ,

Bata tsaya koina ba se sardauna estate tana zuwa tafito ta kira number,

Ba dadewa sega wani yazo ya kare ma wurin kallo daita sannan yace"fellow me"

Tabishi suka danyi yar tafiya har bakin wani katon gida ,

Suka shiga ciki bakomai agidan se mata birjik tsirara sunata hidimarsu kamar da sutura jikinsu ,bata damuba suka shiga ciki ya nuna mata sitt ta zauna yace tajira ,yanufi wata hanya ,

Ogansu yagama sex da wata karuwar shi kenan yana meda numfashi yaji ana knocking yace"yesss hannunshi daya akan breast din yarinyar,

Die hard yashigo yace"sir gawata tazo da aiki tana falo tana jiranka"

Ya dauke hannu daga jikinta yace"hope de babban aiki ne "

Die hard yace"I think so"

Oteka Yace "OK ganinan fitowa"

Die hard ya juya ya koma falon ya zauna saman daya da kujerun dakin wata mistress zata gifta tana tumbur yajawota yana lalubarta ,

Mommy ta dukar da kai lalle duniya ana abubuwa masu muni ,

Can oteka ya fito hannunshi zagaye da kugun Mistress dinshi tana tumbur tanata yauki shiko dagashi se boxer yazo ya zauna, Mommy ta dago ta kalleshi kato dashi kamar dan wrestling ga uban damtse duk ya murde dagani ba karamin me karfi bane yajawo shesha yana zuka yana hura hiyakin sama,

Ya kalli mom yace"me kikeso?"

Tace"akwai yaro na ze amso kudi makudan kudi kuma agidanshi zasu kwana kudin kadai nakeso a daukomun amma banaso ai mishi komi"

Oteka yayi dariya yace"aikin ki is very simple zaki bamu address na gidan da yanayin security nashi sannan kudin zaa kasa su 3 ki dauki 2 kibamu 1"

Mommy tace "eh na yadda nanne air port way basuda security sede megadi"


Oteka ya fashe da dariya yace"gobe 10am kizo ki amshi kudinki aiki yagama "

Tace"to nagode"ta tashi ta fita ,

Oteka ya kalli die hard yace" ina no mercy ,tiger ,lion"

Die hard yace "they're inside with there girls"

Ya hura shesha yace"call them now "

Die hard ya saki tashi girl ya nufi wani part su tiger su ukku suna group sex yakirasu suka fito ,

Suka zazzauna oteka ya hura iska yace"akwai aiki tonight u have to get ready ai service bindigu a setasu saboda ko ta kwana"

Suka amsa mishi da alamu suna bashi respect,

Mommy takoma gida setaji ma ta warke dan haka tashiga wanka tana ta surutu "ai gwara nadebi kasona nima kar in zama yar kallo"

Fahad yana amso kudin dollars cike da trolly yawuce gida ya ajiyesu yayi Maghreb sannan yatafi yayi ishai masallaci ya dawo gida ,

Ya shiga kitchen faseelat tace danwake takeso shikuma beiya ba yakira Umma ba jimawa ta aiko sukaci sukayi brush da wanka suka haye kan bed,

Shi yana aiki da system tashi ita kuma tana karatun kurani awaya,

Jitayi tagaji ta aje wayar tanata kallon hero,

Shiko yanata aiki can ya kalleta yaga shitake kallo yace"yade heart beat kinason wani abune?"

Tai murmushi tace"yesss"

Yayi murmushi yace"me kkso?"

Ta tunzuro baki tace"yanzu kadena yin abunnan kullum ni kuma fa yanzu ina enjoying kuma ance idan anayi zaa haihu da sauki"

Ya kashe system din ya meda kallonshi kan cikinta yayi dariya yace" tausayinki nake fa duk maita ta kinga na hakura saboda kar na takuraki amma tunda kinaso to zan dawo yin duty kamar da "

Ya kwanta ya matseta yana aika mata da kisses taita dariya tace"plsss stop it karika yin dutin kullum amma ba kamar da ba okay"

Yadaga kai yakashe mata ido, ya cigaba da aika mata da kisses,

Bayan sungama sunyo wanka yasa mata sleeping dress marar nauyi sharashara sukai addua suka kwanta,

Can 1:30am ya farka yayi salla da yanzu kullum seyayi wani lokaci da faseelat wani lokaci inta kwanta batako motsi se safe inba fitsari ya tada ta ba,

Yana gama salla ya koma ya kwanta ,

2:15am su oteka suka faka motarsu bakin gate na gidan,

Tiger yayi knocking, so biyu kadai ,

Baba tsoho ya dauko bindigarshi yazo bakin kofar yace"waye?"

Tiger da muryarshi dabata gama iya hausa ba yace"i'm doctor "

Sanin da baba tsoho yayi akwai me tsohon ciki a gidan yasa ya dauke bindigar yayi sauri ya bude kofar,

Yana budewa tiger yakai masa naushi awuya ya zube awurin beko shura ba,

Suka shiga cikin gidan ,da master key suka bude gidan suka shiga ,

Suka kunna duk hasken falon oteka ya hakimce kan kujera yana zukar taba hankali kwance,

Yaran sukayi dakunan gidan har dakinda suke kwance suna bacci fahad da baccin be mishi nauyi ba sosai ya tashi zaune jin karar bude kofar dakin,

Sega su die hard tsaitsaye da bindigu ko fuska basu saka ba dakagansu kaga bakaken arna marassa digon imani,

Gabanshi yayi mugun faduwa ,suka karasa bakin gadon lion ya tafka wa faseelat bugu datake ta bacci tai firgigit ta tashi zaune ,

Se ganin gardawa tayi akansu sun masu attack da bindigu cikin ta yawani irin juya ta kara matsawa wurin fahad jikinta na kyarma,

Da bindiga tiger ya nuna masu su sauka su fita suka sauka tana like da fahad su lion sukabi bayansu da bindigu a hannu,

Har falo suka isa sega oteka yanata zukar taba yabi faseelat da kallo da yake daniska ne da yaga mace da breast seyace zatai dadi ,suka zukunna gabanshi,yanata kallonta kafarshi daya kan daya,

Su kuma yaran na zagaye dasu tsai tsaye ya karashe shanye tabarshi ya sauke kafar ya kalli fahad yace "kudi mukazo amsa wadanda ka amso dazun "

Fahad ya zaro ido idan bashiba bawanda yasan maganar se manager seko su mommy se faseelat kuma baya tunanin akwai Wanda yasan kudine a trollyn bare a biyoshi,shi tunda yakema bai taba ganin yanfashi ido da ido ba,

Muryarshi na rawa yace"wadanne kudi ?babu kudi gidannan"

Die hard ya kwatsa mai tsawa yace "zaka dauko ko kuwa mushiga ciki my dauko sannan mu kashe ka"

Gabansa nata faduwa ganin yadda oteka yaketa kallon faseelat yasa yace"suna saman wardrobe dukansu ne acikin trolley "

Die hard ya koma bedroom din segashi ya fito da trollen ya bude shi gaban oteka daloli suka bayyana ,suka kwashe da dariyar jindadi,

Oteka yanata hada miyau katon cikin faseelat bewani hanashi ganin kyanta ba yanata binta da kallo breast dinta a tsaye acike ,gashinta baje har akafada yabi jan lips dinta dake ta kyarma da kallo yayi mika yace"I want to chop this chicken take her inside"

Faseelat tai tsuwwa takara makalkale fahad tana kyarma, ya zagayeta gam gam jikinshi nata rawa yace"plsss don't touch my wife u come for money kuma nabaku plsss leave us "

Suka kwashe da dariya especially oteka sannan kuma suka gumtse oteka ya duko setin su ya shaki kamshin faseelat yaja numfashi yadora hannu yana bugun kai kamar Wanda yasha koken,

Ya bude idonshi da sukayi jawur yace" I must taste her ta bani shaawa nadade banji irin wannan feeling ba , I will just taste bazan cinye duka ba"

Fahad kamar ze kuka yace"plsss kuyi hakuri idanma kudi kukeso zankara maku kubarmin matata"

Suka kara kwashewa da dariya ,

Faseelat takara makalkale fahad tana ta kyarma tana kuka hawaye kamar famfo,


Oteka ya kai hannu ze jawota fahad ya buge hannun ,yakare rike faseelat jikinshi ,

Lion ya zaro sharbebiyar wuka sede naji shitttttttttt!!!! ya yanki hannun fahad ,jini sha ya fito fahad ya saki faseelat ya damke wurin yanajin azaba sosai ,

Oteka yaja faseelat jikinshi takwara baki tana ihu ya kai hanci gun wuyanta zuwa saman breast dinta yana shakar kamshin jikinta tanata ihu jikinta na rawa ,

Ya turata kasa yace"take her inside "

No mercy ya kamo hannunta ya mikar daita tsaye yarika janta tana ta kuka tana mikawa fahad hannu tana kiran sunanshi tana turjewa"hero !hero !! Hero!!!! Plssss help me"

Shikuma yana damke da hannunshi da yankan har ya tabo kashin hannun idonshi jawur ,

Jin tanata kiran hero suka kwashe da dariya,

Lion yabi kugunta da kallo tana ta turjewa jikinta na rawa yace"boss me too want to chop after you"

Suka kwashe da dariya die hard da no mercy da tiger sukace " we all want to taste her "
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰







By





*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*




https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*




*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*




9⃣1⃣





*bonus short page for you my fans zanyi bacci harda minshari zanso kuma kuyi bacci shiyasa nadanyi wanga kafin gobe,se hakuri wadanda sukayi kuka I'm sorry*



*dedicated to F&F fans I love you and ur comments thanks*😍😍




Sunata dariya yana janta tana kuka tana turjewa,

Fahad gabadaya kanshi wani irin bugawa yake da karfi kamar wani notin kan nashi ya tsinke,ga zuciyarshi dake ta harbawa fat!fatt!!fattt !!!!,

Ya tashi tsaye ya saki hannun yaisa wurinsu har sunkusa kai kofa sede suka ganshi ya rike hannun faseelat guda jikinshi nata rawa jin katti 5 zasu ketawa matarshi haddi,

Se ya zama hannun ta daya na rike da no mercy daya wurin fahad,dukkansu sukabar yin dariyar ,danbasa saba umarnin oga dan yana biyansu yadda ya dace,

Lion da ranshi yagama baci yana tsaye ya seta kafar fahad da bindiga ya dirmeshi ji kake "taaaaaa!!!!!"

Nantake fahad ya sulale kasa ba numfashi jikinshi bindigar tasamu gwiwarshi wurin joint ta wafce tsokar wurin kasusuwa duk sun bayyana,wasu sun tarwatse,

Faseelat ta buga tsuwwa cikinta yayi wani irin juyi tasaki jikinta gaba daya saboda ciwon da takeji tanata kuka murya shake ,

Dukda haka no mercy ya bude kofa yana niyyar turata ciki yaji jiniyar yan sanda,

Su kuma yan sanda sun dauko gwamna daga air port ne yadawo daga kasar waje sunji karar harbi tunkansu karaso wurin suka zama cikin ready,

Oteka ya mike zumbur hankali tashe ya dauki jakar kudi yace"move ,move get move now"

No mercy ya tunkuda faseelat tafada kan cikinta ta saki kara ta samu ta mirgina cikin yadawo sama ta cigaba da kuka da kara tana yarfa hannu domin ciwon da takeji yafi karfin brain dinta,

Suka fita da gudu suna fitowa dede motar police da tsirarrun sojoji sunzo wurin zasu wuce ba bata lokaci su tiger suka fara Harbin motar,

Suma yan sanda suka fara kai musu tun kan su shiga mota aka durme lion yafadi wurin matacce suka shige suka dauki hanya suna lekowa suna harbin motar police,

no mercy na lekowa zeyi harbi aka durme mishi kai ya mutu still sunata harbi police din wani na harbowa yasamu oteka a hannu suka kara gudun motar,

Memakon police su wuce se suka tsaya motar gwamna tuni tayi kwana ta koma inda tafito😂
Suka firfito suma an durme mutum ukku har lahira,

Sega motar sojoji suna zuwa suka zagaye gidan fahad dan daganan yan fashin suka fito ,

Wasu suka kutsa ciki tun bakin gate sukaga gawar baba tsoho,

Wani ya duka ya taba wuyanshi yaji difff yace "this one was already died"

Suka karasa ciki tun awaje sunajin karar faseelat da take labourn dole,


Suna shiga se gata kwance tana ta yarfa hannuwa tana kuka tana kara ,

Ga fahad kwance mana_mana gefenta cikin jini sukace "shiiiiiiit"

Biyu suka tallabi fahad sukayi waje dashi daya ya sungumi faseelat da sauri suka fita sauran suka shiga gidan suna bincike,

Akasa su mota akatafi dasu private hospital dake nan kusa ,

Suna zuwa aka amshesu emergency ba bata lokaci nurses suka fara duba faseelat labour take yi sosai,

Doctors kuma suka shiga theater room da fahad,sojojin na tsaye sunata rally,


Dama nace its short page bonus for you thanks,

*Ina wadanda sukace in faseelat ta haihu lpy zasumin kyauta?kuran ban manta ba Ku shirya bani kyautata eheeee"😂😂😂*
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰







By





*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*




https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*




*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*




9⃣2⃣




*So haduwa ta jini in Allah yahada shikenan so in yabi jini yagama kamawa shikenan kece sarauniyata kinciri tuta inde kina gurina banida damuwa😍💃🏻*
*lady* _____ *u r not just a friend but a lover,u r cute,pretty,sweet voice, you own good heart,u have good manners thanks for ur love for me and all you did to me may Allah give you all u want in this duniya and make you among those ones that will enter janna jannatul Firdaus, I love you and ur lovers*





Ba abinda faseelat keyi se tsuwwa tana ta zabga zufa ta koina ,asibitin shiru ba abinda kakeji se karar ta at this time da zaa tambayeta ya sunanta bazata iya sani ba , nurses na kanta kusan Su ukku biyu mata daya namiji, sun wage mata kafa tanata nishi tana kara ,

A can theater room anwa fahad treatment daya kamata hannun an dinkeshi sede kafar ciwon yayi muni dole se anfitar dashi waje da gaggawa ansa mai Karin jini ,suka gurguro shi suka medashi dakin hutu,

Faseelat tana ta labour wata nurse ta kalli namijin babban tace" kode muyi arranging ayi mata cs ?"

Doctor da yana daga cikin wadanda faseelat ta burge a speech day nasu amira ya kalli agogo hannunshi ankawo ta kusan4am yanzu 4:30 yace" noo give her sometimes laboun ta na tafiya "

yayi directing daya tana sawa faseelat hannu tana fitarwa tana medawa don hakan yana sa haihuwar matsowa ,

shi kuma yafara scanning cikin duk yaran a alive ,yanata jin tausayinta,

Karfe 5 tafara haihuwa ta sullubo katon danta ba jimawa sega baby girl,

Doctors suka daukesu suka fara shiryasu ita kuma ta cigaba da labour suna temaka mata,

Daya daga cikin soji ya dauki wayar fahad kunsan basa saka security awayansu yabi call log mommy ce sama yakirata tanata bacci abunta ta tashi ta lalubo wayar dasauri tana tunanin Su oteka ne,

Taga fahad ta dauka tana tunanin ze fada mata ammasa fashi setaji muryar wani daban,

Sojan yace"yaronki an shigo an musu fashi yanzu suna asibity sun harbeshi matarshi kuma na labour "

Tunkan yakarasa cikin mommy ya juya yana gama fada tatashi da gudu tashiga toilet ta hau tana kuka tana zawo take magana "Ai bance ku tabashi ba nace kudin kawai zaku karbo " tanata kuka da surutu tafito ta dauki wayar ta kira number su sede duk switch off ,

Ta dauki gyale tana kuka ta sauko kasa ta tada Su ramlat tana kuka tace "Ku tashi ba lpy sun harbe yayanku yana asibity "

Su ramlat suka dora hannu akai suna kuka ,mommy tace so taso suka shiga mota sunata kuka Su duka mommy tanata regretting tura yanfashin,suka nufi asibitin

Seda komi ya lafa makwabta suka firfito kusa dasu akwai Kawar Umma ta kirata time din anata kiran sallar farko,Umma zata kabbara salla kenan ta dauka,cikin tashin hankali Matar tace "yanfashi sun shigo gidan son sun harbeshi ita kuma.... "

Bata ida ba Umma ta zube awurin a sume daddy yafito daga toilet yaganta sheme hankalinshi tashe ya debo ruwa ya kwara mata ta farko da kuka tai wuf ta tashi ,

Daddy yace"lpy meyafaru?"

Umma ta mike tana Neman keys tace"yan fashi sun harbi son yana asibity"

Ta dauko keys daddy ya riketa tana ta kuka yasata mota suka tafi asibitin,

time da yan unguwar suka fito masallaci ne wani abokin sabeer yakira shi yafadamishi ,sabeer ya fashe da kukan tausayin abokinshi wannan wace irin jarabawace daga wannan se wannan ,

Time din yana gidan fatouma ta tambayeshi abunda ke faruwa yana kuka yake fada mata ,cikinta yayi wani irin juyi sede taga jini yanabin jikinta tana kuka take kallon jinin sabeer da yake balain son yara bemasan da cikin ba hankali tashe yace "menake gani kamar jini ? jinin miye wannan teema na ?"

Fatouma ta saki kuka tace "bansaniba jini ne kawai"

Hankalinshi yakara tashi ya kwasheta suka tafi asibity,

Su Mommy suka fara isa wurin tana ta kuka jikinta na rawa aka nuna mata dakin da fahad ke kwance ta glass suka rika kallonshi yana sheme lifeless,takara shiga rudani how she can forget him tun yana yaro yake hannunta shi yafara kiranta mom yana kula daita yanasonta why ta mishi haka seyanzu take regretting,

Kasa hakura tayi ta tura dakin tashiga tana ta share hawaye tana kallon raunikan da suka mishi,

Ba jimawa sega Umma ita da daddy tana ganin halinda yake ciki takara fasa kuka ,takasa shiga dakin daddy yanata rarrashinta taji ihun faseelat daketa fama har takara haifuwar baby girl ,

Ta nufi wurin dasauri sede labour room din kulle yake ,

Ta tsaya bakin wurin tana kuka segashi anfito da baby girl din da aka haifa yanzu ta amsheta ta rungume tana ta kuka yarinyar kamar fahad sakkk ,

Kamar me bacci yarika jin ihu da nishin faseelat cikin mawuyacin hali ya bude ido dasauri jikinshi na mishi ciwo more especially his heart kamar zata fashe,

Mommy ta matso wurinshi tana kuka tace "sannu son se Allah yasaka maka abinda sukama"

Fahad ya lumshe ido ba abinda brain dinshi ke tunawa se yadda oteka yake sunsunar faseelat da yadda taketa kuka tana kiranshi sukuma suna cewa they want to chop,yanzu 5 men's sunyi raping masa mata kenan,

Hawaye masu zafi suka gangaro gefen idonsa yafara kokarin tashi jikinshi na rawa ,

Mommy ta rikeshi tana kuka tace"karka motsa baka lpy son"

Zuciyarshi na ciwo yanajin kukan faseelat da nishinta sosai ,hawaye nata wanko masa yace "mommy let me plsss let me see my wife"

Mommy ta rike shi tace"kayi hakuri ka kwanta duba kafarka u r very wounded "

Yanata hawaye zuciyarshi na ciwo kamar ya ciro yayar kasa yace"plsss let me see her ,they rape her they rape my faseelat plsss mommy....." tari ya sarkeshi ya koma ya kwanta nan take yafara aman jini,

Mommy tai tsuwwa ta danna kiran doctors ba jimawa suka shigo ,hankalinsu tashe ganin yanata aman jini yana tari,suka fiddata waje suka fara bakin kokarinsu wurin tsayarda aman,

Mommy tai zaman dirshan kasan tiles ta cigaba da kuka hannun ta biyu saman kai yaranta nabata hakuri,


A can labour room faseelat takara haifuwar baby boy me kama daita sosai ba jimawa ta kara haifar wata baby girl din"

Yara biyar ringis nurses sunata murna da farin ciki basu taba samun me ko triples ba a asibitin ,

Dukda ta haihu kuka take tayi idonta rumtse karfen gadon da ta rike haryanzu bata sakiba tanata kuka ,

Aka shirya yaran aka fito dasu zuwa wurin yanuwansu Umma da daddy sukaita murna da kuka time daya,


Da temakon Allah jinin yatsaya akamishi allurar bacci amma beyi baccin ba jikinshi de ya mutu yanata hawaye masu zafi,doctors suka fita sunajin tausayinshi,

Gabadaya yaran andubasu kuma lpyarsu lau cikin hukuncin Allah bulbul dasu jawur gwanin shaawa kamar ka dauke dukkansu suna cikin baby blanket ansa musu dresses dinsu,


A labour room doctor yayiwa faseelat allura pain killer,yamata steeching don ta

Please Login or Register in order to submit comment