Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

karu sosai ,tana ta kuka suna mata sannu,

Doctor da keta mata sannu tunda ta haihu yace"why are you crying ?ki godewa Allah kin haihu lpy duka yaranki na lpy "

Hawaye sunata zuba murya harta sauya yanayi tace "my husband ,where is he ?inason ganinshi inason sanin halinda yake ciki"

Doctor yace "OK OK ki kwantar da hankalinki mijinki ze samu lpy ,"

Faseelat ta fashe da kuka me sauti tace"I want to see him inason sanin halin da yake ciki"

Yayi tsaye yanata kallonta ,tana ta kuka,ko sanin me ta haifa ma batayi ba,

Ya kalli nurse dake tsaye tana kallonta yace "ki samo mata kaya ,sannan ku kaita room nashi"

Nurse tace"OK "ta juya tafita,

Yace" its okay yanzu zaki ganshi stop crying "

Ta cigaba da kukanta ya juya ya fita,

Su sabeer Allah ya temaka cikin be zube ba sede jini yazuba sosai akasa mata jini,


Nurse ta dawo da doguwar riga ta mikawa faseelat ta saka tanata kuka ta kawo kujera me taya dakyar da cije lips faseelat ta sauko agadon ko mikewa sosai bata iyawa tahau kujerar nurse ta turata zuwa dakin da fahad yake,

Su mommy suna bakin kofa sunata kuka akawuce daita ,

Suna shiga dakin taga halinda yake ciki hawaye suka kara wanke mata fuska t shirt dinshi duk jini ,

Nurse ta turata bakin gadon ,faseelat ta dora kai jikin gadon tasaki kuka ,

Fahad ya dago hannun da jini ke shiga ze tabata nurse tai sauri ta rike hannun tace"noo plsss" tameda hannun

Faseelat ta dago tana kallonshi idanunshi jawur dasu yanata hawaye yaketa kallonta ,

Faseelat tasa tafin hannunta cikin tafin hannunshi ya rumtse yana cigaba da hawaye ,

Murya shake yace"I'm sorry I didn't help you I'm very sorry"

Faseelat ta girgiza kai tana kuka tace "basuyi ba hero Allah be basu ikon haka ba ,kayi hakuri nasan u r in so much pain"

Ya rumtse ido yanajin fin rabin ciwon jikinshi ya tafi ya bude yace "thank god for helping us"

Nurse idonta yacika da hawaye itama ,

Ya kalleta ta dawo single dinta yace "where's my babies inafatan ba abinda ya same su?"

Tana murmushi tana hawaye tarika daga mishi kai ,

Nurse ta fita dan kawo yaran koya rage pain in yaga kyautar da Allah yamishi ,

Tana fita faseelat tace "they are 5 in numbers"
Dukda batasan sex nasu ba amma tasan ta haifi biyar,

Yayi murmushin farin ciki yace "sure?"

Ta daga masa kai ,

Yace "thank you so much"

Takara daga kai tana murmushi da hawaye ,ta kalli kafarshi dake lullube da bandage ,

nurse ta shigo tareda Umma data kasa ta tsare wurin yaran suna kwance
A babies bed ,ta turosu har zuwa bakin gadon,

Fahad da faseelat sukabi yaran da kallo suna farin ciki matan ansamasu kayan mata mazan ansa masu kayan maza,

Fahad yayi ta murmushi yana bin fuskokinsu da kallo ya dago ya kalli Umma yace "Umma kingansu duk yarana ne"

Umma ta daga kai tana share hawaye ,

yafara yunkurin tashi zaune nurse ta rikeshi tace "dole ka kwanta karka bata aikin da akama "

Ya kalleta yace "plsss let me seat zaniya plsss"

Da Umma da nurse suka temaka suka jingina shi jikin bed din ,

Ya kalli Umma yace "Umma kibani Su nagansu I'm very happy"

Umma tai murmushi ta dauko namiji ta dorashi jikinshi ,yana rike da hannunta,

Ya kura mai ido yanata annashuwa kamar ba patient ba ya kalli faseelat yace " u look alike "

Faseelat tai dogon murmushi ,ta daga mai kai ,

Ya cewa Umma ta kawo shi Dede bakinshi ya mishi huduba ,

Ta daukeshi ta Dora wani shima kamar faseelat shima ya mishi huduba ,

Akadora baby girl ya mata da duk yanuwanta ,tunda aka Dora ta farko aran faseelat tace "Aisha"
Ta biyun tace "amira"
Ta ukkun kuma she don't know,

Yanata murmushi ya kalleta yace "I name them abdullahi da abdurrahman ,the baby girls kuma my Aisha ,amira and...."

Tai murmushi tace "and what?"

Yayi murmushi yace "and....and faseelat I will call her *(habibaty)*

Faseelat tai dariya duk Su Umma suma sukai dariya ,

Ya kalli nurse dake dariya yace" thannks"

Tace"congratulations "

Ya meda kallonshi gun Faseelat tana murmusawa tace "I love you Allah yabaka lpy"

Yayi murmushi me ciwo ya kalli kafarshi yace "I wish so"

Nurse tace"madam u need to rest zanme dake dakinki kiyi feeding babies "

Faseelat tace "plsss I don't want to kibarni nan"

Nurse tace "noo its not possible"

Taja kujerar ta faseelat nata wai genshi yanata kallon ta suka fita Umma tabisu da gado daya ,nurse ta dawo ta dauki sauran,

Fahad ya lumshe ido yanajin matsanancin farin ciki,

Bayan faseelat takoma saman gado aka bata diya daya ta fiddo nono da sukayi tunjum ta jona mata yarinyar takama ,
Umma ta fiddo dayan takama wa dayan yasha tanata mata sannu sannan aka medasu akabawa sauran tai musu addua sannan aka fita dasu Umma ma takoma wurinsu mommy ta zauna,

Ummi ce tafado mata arai ta dauki waya ta kirata memakon tafada mata abinda yafaru setace mata faseelat ta haifi yan biyar tafada mata asibitin Ummi nata murna tafadawa Abba ta kira omer tafada mishi yayita murna takira wasu yanuwanta kowa nata murna Abba yakira baba babba sunata sa musu albarka,


Omer duk yariga su isa besamu ganin faseelat ba se yaran sunata santinsu shida fadeela ,lokacin Ummi ta shigo sunata murna suma,

Ummi nashiga wurin faseelat taga ta baje ba dankwali ta ciro nata tana dora mata ta farka tafara hawaye tana bawa Ummi labari,

Can sega sabeer yazo dayaga halinda fahad ke ciki yakara shiga tashin hankali amma abun mamaki farin ciki ne falll kan fuskar fahad,

Sabeer yace "sannu friend Allah yakiyaye gaba yabaka lpy "

Fahad yayi murmushin takaici yace"they took all the money nasan bazasuyi hakuri ba kudin na dayawa kudin sun kai 100millions dollars nide bana dasu duka accounts dina befi 50millions dollars ba zan baka kaje kaciro su kuma I Will talk to daddy zanbada decoment na properties nawa abiyasu kudinsu inyaso ko akwai saura I will pay after"

Sabeer yayi tagumi hawaye suka ziraro masa, fahad yayi murmushi yace"stop crying plsss this is my destiny banijin komi "

Karfe goma saura gomna ya dira asibitin hakan yajawo yan jarida da yan labarai,

Sunata dauka suka shiga wurin fahad gomna ya mishi jaje ya tambayeshi nawa suka daukar mishi kuma ya sansu ?

Fahad yayi murmushi yace"I don't know them kuma kudin masu yawa ne 100millions dollars amma bakomi wannan jarabawa ce kurum kuma na amsheta da hannu biyu I will repay back there money"

Governor yace"zan biya rabin kudin kuma yau zaa fitarda kai waje insha Allah zaka samu lpy zaka taka da kafarka"

Fahad yayi murmushi yaita godiya yana faraa,

Governor yace"kuma nai maka murna da samun yara biyar Allah yaraya su akan musulunci"

Fahad yanata murmushi yace "amin nagode"

Me girma Governor yatashi anata video ting

Suka'isa dakin babies sunata bacci abinsu su biyar ringis Governor ya dauka yanajin dama nashi yanata murmushi ,

Sannan suka nufi dakin faseelat duk yanuwanta na waje ciki da Ummi da Umma da baaba ,

Governor nashiga suka mimmike suna gaisuwa Ummi kamar tasani data dorawa faseelat kallabi,

Governor ya zauna ya musu barka sunata godiya ,idanun faseelat luhu luhu,

Governor ya mata kyautar mota yabawa yara big plat house ,faseelat tai ta godiya amma sam ba faraa fuskarta,

Sannan governor da guguwarshi suka tafi,

Nan akafara shirye shiryen fita da fahad ,

Shima hankalinshi duk tashe yake don rabuwa da heart beat nashi da babies dinshi,

Itama faseelat dataji hawaye tai tayi,

Karfe goma dawani abu mommy ta samfe tatafi wurinsu oteka ,

Tana zuwa ta samu dukkansu sunyi jungum jungum duk zugar matannan basanan se guda ukku ,

Anwa oteka dressing hannunshi yanata zukar shesha dan yarage bakin ciki ,

Mommy batako zauna ba tana hawaye tace"haka mukayi daku ?nace karku tabashi kudin kawai zaku amso donme zaku harbeshi ?"

Tiger ya kwatsa mata tsawa yace "karki wannan kuskuren anan yanzu kinji ki lahira"

Oteka yayi karamar dariya yace "let her batasan me mukayi asara bane"

Ya wurga mata jajayen idonshi yace"we lost 2 of us sannan look at my hands danhaka yarjejeniya ta sauya"

ya kalli die hard yace"bring that money here"

Ya tashi ya jawo katon akwatin ya bude shi gaban oteka,

Oteka yace"divide all the money in to 3 ka kwashi kaso biyu ka shigardasu kabata 1 tatafi "

Mommy taita hawaye tana kallonsu tana kara nadama ,

Ya kalleta yace "ke dole kibiya diyyar yanuwanmu da muka rasa ga kudinki ki kara gaba"

Mommy tace "Allah yaisa se Allah yasakamin aiba haka mukayi daku ba"

Die hard ya kwasheta da mari a 2 kumci ta dafe kumatu tana kuka ,

Ya bude akwatin yakara kwasar boundles daga cikin nata yakara anasu ya tura akwatin yace "kwasarsu ki tafi wicked woman"

Mommy ta kama hannun akwatin ta kama hanya tana kuka har ta kai kofa ta juyo takara cewa "Allah yaisa"

Tiger yace "keeeee !!!!" Ya mike haba kafa minaci banbaki ba ta arce da kalilan din kudinda suka bata,

Har ze bita oteka yace "let her taji da bakin cikinta"

Mommy takai kudin mota tana kuka take driving tana zuwa gida tadora akwatin can saman wardrobe takoma asibity,


Labaran karfe sha biyun rana harda nasu faseelat ,dama da safe anyi na kaiwa Governor hari da yanfashin sukayi ,

Nan labarin ya fara zagaye duniya ,lokacin da manager yaji labarin sabeer yakira yafara masifa se anbiya duk kudin wannan abun shiri ne ,sabeer ranshi ya baci yace yau zaa biyaka kudinka gabadaya ,

Ba bata lokaci yafara bugabugar fiddo kudin fahad yana hadasu ya amso na governor ya damkawa manager,


Karfe 7 jirginsu fahad ze tashi zuwa turkey a can akwai kwararrun likitocin kashi da zasu dubashi,zasu tafi da Umma daddy ma zebi bayansu ,


Faseelat datasha wankan jego tadan gasu tana tafiya tana dan dingisawa taje dakin fahad ,

Mommy na wurinshi tana kuka shima kebata hakuri ,faseelat taje ta rungumeshi tana kuka tace "inaso nabika inaso nai jinyarka plsss"

Ya rumtse ido ya bude yace "kiyi hakuri kinji ko ki kulamin da babies ki kuma kula da kanki kiyimin addua insha Allah soon zandawo normal kinji ko sorry"

Tai ta kuka abunta har seda akazo tafiya dashi yasa akakawo yaranshi yabisu da kissss ,yana hawaye faseelat na kuka akatafi dashi zuwa airport,

Har suka daga faseelat na kuka da akazo yi mata alluran relief akaimata data bacci ta sheme kan bed taita baccin,


Labaran BBC hausa na dare harda su faseelat a headlines,

Aichatu tace"wasu yan fashi sun kaiwa Governor Katsina hari bayan da suka shiga gidan daddyn amira sukai gaba da 100millions dollars, ankashe daya daga cikin su kuma ana cigaba da binciken gano sauran mahaifin amira de tuni yabiya company kudin bayan governor yabashi rabin kudin "aka nuno tattaunawarsu fahad da Governor,

"To kuma zakuji abun alherin daya samu ahalin domin bayan fashin da akamusu mamar amira ta haifi yara biyar batare da cs ba kuma yaran duk suna cikin koshin lpy ,

Ga kadan daga cikin rahoton ,se aka nuno babies jere biyar sunata bacci abinsu ,da kuma faseelat dabata iya magana ba ,

Aichatu tana murmushi tace" me girma Governor yayiwa yaran kyauta tareda mahifiyarsu muna yi musu murna muna fatan Allah yarayasu yasa su biyo yayarsu amira ahalin yanzu ni aichatu nake cewa mukwana lpy daga London"


Mutane se santin yaran akeyi ba bata lokaci suma suka watsu a media ,abunda yajawo hankalin masu kudi da dama,da yake karuwa ce se Allah yaraya ake ana musu kyakkyawar addua wasu kuma nata jin dama nasu,

Cikin dare su fahad suka isa tun kafin suje ansan da zuwansu karfe 4 na asuba akashiga dashi theater room, Umma nata salla tana addua ,

Seda suka kwashe 3hrs sannan suka fito gari tangarr garr kuma aikin yayi successful anmishi musanyar wasu kasusuwa yanzu yana bukatar time ne ciwon ya warke aga yadda aikin yayi ,

Yadda umma taga sunata murna likitocin shiyasa tadanji dama amma addua kawai takeyi ,


Tunda dare sabeer yafara receiving calls daga friend na fahad wadanda sukai business da normal friend sunata Neman yadda zasu temaka yabada account number din fahad ,

Nan kuwa kudi suka fara antayawa cikin 0 account nashi,

Wasu kudaden kuma sunata shigowa ta hannun governor yana ajiye mishi da niyyar bashi in ya dawo,

Tunda fahad ya farko yasa aka kiramai faseelat video call tana saman bed tana feeding yara ,

Kamar me lpy yace"maman babies how r u"

Ta turo baki tace "not fine"

Yayi murmushi ya fiddo ido yace"meya sameku?"

Tace "kana tambaya ta ya muke bayan kasan duk bamu lpy cos baka lpy"

Yayi murmushi yace "dont mind nakusa warkewa soon zan dawo"

Faseelat tai murmushi tace "to ya kafan "

Ya haskata yace "gatanan dasauki "

Tai narai narai da ido tace "Allah yabaka lpy abbu nankusa zaka warke "

Yayi murmushi jin sabon suna yace"I pray so ummuna"




*Kar a camfani 🤣ko ace yar karya wlh ana haihuwar yan biyar akwai wata diyar katibi tananan online inaganin sunan awasu novels mun zauna daita awani group wlh haihuwar farko ta haifi biyar kuma haifuwa ba cs ba sede daga baya nata biyu sun mutu bansaniba yanzu ko saura nawa amma na faseelat zasu rayu har tsufa💃🏻*
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰






By




*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*






https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*




*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*




9⃣3⃣





I don't know anason writeup da nakeyi nide kawai ina rubutawa ne nasan wasu zasu amfana bansan andamu dashi ba,yusrah tace lecture🤣


yusra ga lecture ta yau 👇🏼

*Allah subhanahu wa taala yace"kace ba abinda ze same mu face abinda Allah ya rubuta mana shine ubangijinmu (me bamu kariya)kuma ga Allah ku dogara muminai*



*daga baban abbas abdullahi dan Abbas,Allah yakara masu yarda yace,watarana ina bayan Manzon Allah (S.A.W)se yace min:-ya kai yaro zan sanarda kai wasu kalmomi ,ka kiyaye Allah zai kiyaye ka,ka kiyaye Allah zaka sameshi agabanka,idan zakai roko ka roki Allah, idan zaka nemi temako ka nema awurin Allah,kuma kasani da mutane zasu taru don su amfaneka da wani abu bazasu amfaneka da komi ba se abinda Allah ya rubuta maka,kuma da zasu taru don su cuce ka da wani abu ba zasu cuceka da komai ba se abinda Allah ya rubata akanka, an dauke alkalumma,kuma takardu sun bushe*
(Hadisin me kyaune ingantacce)

Another hadith
👇🏼

Shima tirmizi ya ruwaito

*ka kiyaye Allah zaka sameshi agabanka, ka tuna da Allah lokacin da kake cikin yalwa, ze tuna da kai lokacin tsanani,kuma kasani duk abinda ya kuskure maka dama baze sameka ba,kuma abinda ya sameka dama baze kuskure maka ba ,kuma kasani cewa nasara tana tareda hakuri,kuma farin ciki yana tareda bakinciki,kuma tsanani yana tare da sauki*





Suka cigaba da fira abunsu su Ummi da Umma naganin abu,

Bayan sunyi bankwana suka bi wayoyin da kiss,

itade Ummi tasaba gani, Umma tana ta kallonshi tace "son tana tare da umminta fa inni bakajin kunya ta surikar ka fa?"

Yayi murmushi yace"umma menayi ?gaisawa kawai mukayi fa"

Tace"gaskiya kam"

Yayi dariya yace"Umma inasonta sosai ne"

Ta harareshi tace"shine agabanmu bazaa boye ba"

Yayi murmushi yace"I'm sorry,ina boyewan ahaka Umma da zan fito da shi fili maybe bazaki kara zama akusa ba idan muna waya"

Umma tace "aise na rika tashi nabarmaku wurin kuma ai nasan time da kakusa kashe kanka saboda ita"

Yayi yar dariya yace "its love "

Umma tai dariya tace"to Allah yakara maku son junan, yanzu de Allah yatemaka mana ka warke da wuri tun kafin kafara haukan son ganin matarka,zan rika ma tofi kanasha da zuma kasan tana temakawa wurin saurin warke ciwo danma bazasu yarda ba da idan ciwon yafara warkewa se in rika shafama dandanan ze warke ya ciko "

Yace"bazasu yarda ba ko Umma ,amma lpy lau sena rikasha nagode sosai "

Tace"me zakaci ?tun jiya bakaci komi ba "

Yayi shiru sannan ya dago yace "anything"

Tace"kanada hakuri kakara akai kaji?"

Ya daga mata kai kurum yayi shiru,

tahada mai tea da pan cake tarika bashi abaki,


Faseelat tana ta shan kulawa wurin doctors da yanuwa da mutanen arziki wasu manya sunata tattaki ganin kyawawan yaran suna masu alheri,

Tuni akaba yanuwan baba tsoho gawarsa da na yan sandan da suka mutu akai musu sutura aka kaisu gidansu ,

Governor yaje musu taaziyya yabawa iyalansu temako,

Shiko gawar lion tana matuary ana kara bincike akai,

Me asibitin Saboda jindadin yadda aka haska asibitinshi yabawa yaran gida karami me kyau ,


Tunda abun yafaru rashin lpyar mommy yakaru kullum magani takesha amma batajin saukin ranta,

Kullum sesun yi waya da fahad kuma tana zuwa duba faseelat da yaranta,

Kwanan su ukku aka sallame su ,suka koma gida ,

Nan kuma akafara zaman barka faseelat natashan gyara gashi Ummi ta dage wurin yi mata hadin ruwan nono kuma ana gamawa yaran da milk,

Umma sukayi waya da daddy ya tura lantana gidansu dan tarika temaka musu,ranan kuma ya aika da kayan babies akwati 12 sena faseelat akwati ukku yazama sha biyar da katon rago na kauri da kudi 1million, ya kuma riga da ya siyi shanu manya guda biyar na suna,

Faseelat kam kallon kayan tai tayi mutane sunata Allah yaraya,

Wanshekare daddy yawuce can turkey din,


Haka aketa taro mazan gidansu suyita daukar yaran kowa yanason yaran ,ita kuma tana cigaba da samun kulawa ciki da waje kullum sukanyi waya da fahad so hudu so biyar,

Matan sabeer suna zuwa danma fatouma kullum intaje kwance take itako radiya batasani bama cikinta har yakai 3month amma batasan dashi ba shima besani ba,


Ran daren suna sabeer ya aiko da raguna biyar da akwatuna shidda dukkansu dai daya,

Faseelat abun yazo mata a bazata akwatuna cike dam da expensive kaya ta kira fahad tafada mishi yaji dadi ya kira sabeer yana fara masa godiya ya kashe wayar fahad yayi murmushi kawai,

Ran suna tun asuba akai radin suna a masallaci ya omer ya kwaso uwayen goro da biscuit kowa ya samu da yawa,

Tun gari be karasa washewa ba shanu suka iso kofar gida su biyar ringis😂 dan Allah ku temaka ma shalele da daya🤣

gari na wayewa akafara yankasu suda ragunan ,

Acan cikin gida ko mejego tasha gayu itada yaranta,matan kaya iri daya pink colors maza iri daya wanduna golden riga black and white,itako oga taci dankareren lace maroon color da golden color kwalliya jiki dinkin riga da sket ya hau sosai tun kan ataru ta dauki pics ta turamai ta kira shi suka gaisa yanata santin kwalliyarsu,bayan sungama wayar ya bude pics din yanata kallo yana hamdala ga Allah,

Yan Niger sun cika gida dangin Abba dasu anty salma dangin miji da dangin daddy da na late daddy dana Umma ,

Aka shigo da bankararrun shanu da raguna ,

Ummi tai kason su bayan ta nemi shawarar baaba uwar diya da ammah,akabawa su dangin late daddy sa dangin daddy sa,dangin mommy rago,dangin Umma sa,su Ummi sa sora daya na me jego,raguna hudu daya anbarwa yanuwan ta daya na dangin Abba akabarwa Ummi daya tayi rabowa makwabta dasauransu dayan aka tambayi faseelat tace akai gidan marayu suci suyiwa babies addua🤣
(Rabonnan fa da son kai su mommy duk yawansu daya😂)

Nan fa gida yafara harmutsewa da kamshi can 12 suka sauya wanka faseelat tai shigar atamfa orange color da white taji kudi itama da different sarka dafkekiya ta zinari,tanata murmusawa abinta,

Kafin laasar sunyi shiga ukku ana laasar tabuga sabon wanka katuwar shadda dark purple taji uban aiki da white sarka tanata walainiya ba jimawa sega me pics akafara masu hotunan tarihi,

To andeyi taro an watse lpy bawani kida bawani tashin hankali,


Bayan 3 days sabeer yatafi Turkey dubo amininshi shida radiya ,

Sunje sun samu ana wanke masa kafar suka jira likitocin na fitowa ya shiga idanun fahad jawur saboda ciwo hakan behana yana ganin sabeer ba ya fara murmushi


yace "wannan surprise din fa?"

Sabeer yayi dogon murmushi yace "nasone kaganni a sama nasan zakafi murna"

Fahad yace"I'm very happy ka zauna "

Sabeer dake bakin gadon yace "firstly de ya jikin naka?"
Yana kallon kafar da hannun,

Fahad yace "nagode wa Allah inata samun sauki ,seat plsss "

Sabeer yace"OK"ya zauna.

fahad yana kallonshi yace "duk ka sauya kullum u r adding weight kanajin dadinka nida ke daddy ko inata karewa"

Sabeer yace"zaka fara ko? Dukda baka lpy bazaka hakura ba ,ai munatare da radiya tana waje wurin Umma kasan nima nakusa zama dad fatouma nada ciki ai"

Fahad yace"masha Allah Allah yaraba lpy ba rabon najima inamaka gori"

Sabeer yayi dariya yace "mutane sun amshi account number naka nasan baka sani tunda baka tareda layinka ,nima de a hannuna inada kusan 30 millions da mutane suka bada nabaka "

Fahad yayi gajeren murmushi yace "thanks"

Sabeer yace"munyi magana da manager nifa I'm leaving there company tunda basu daukar kaddara nama fara neman aiki "

Fahad yayi murmushin takaici yace"me too ai don nariga nagama yanke shawaran dana koma zanmeda musu kayansu na kwashi nawa"

Sabeer yace"hakan shine dede su samu wasu wadanda sukafi mu we don't care"
Shigowar su Umma yasa su yin shiru suka zauna radiya ta gaidashi ya kalleta so daya ya amsa ta mishi ya jiki ,

Tunda ta shigo taji kamshin dakin be mata ba ,tai shiru tanata tara miyau abaki sabeer suna labari da fahad sama sama,amai ya taho mata ta dade baki tai toilet tana sheka aman mineral da tasha a jirgi ,

Saboda Umma dake wurin yasa sabeer betashi ba ,umma tabita tana mata sannu ,

Ta gama kakarin aman ta wanke baki tafito tana fitowa tana yamutsa fuska tai hanyar kofa zata fita,

Sabeer yana ta kallonta shiko fahad so daya ya kalleta ya kauda ido,

Umma tace mata "aah ina zaki ne? baku tashi tafiya ba"

Tana ya mutsa fuska tace "zanjirashi awaje"

Umma tace "ke kadai kizo ki zauna kinji kafin kutashi tafiya"

Radiya tace"idan na zauna amai zankara yi zuciya ta ketashi saboda kamshin dakin"

Umma ta saki murmushi tace"Ashe abun arzikine to Allah yaraba lpy sabeer katashi kutafi kadawo kai daya"

Radiya ta fita batare da ta waigo ba,

Dadi yakashe sabeer yanata washe wa ,

Fahad na dariya ya mika mai hannu yace"congratulation fa duka kagama cika aiki kayi kokari"

Sabeer ya rufe baki yana dariya ,Umma tayi kamar bataji ba,

Yafita ya samu radiya zaune akan seat na kofar dakin yaje ya rungumeta yana godiya takatse shi tace"wai miye kasan de banda ciki ko last week nayi mense to miye na murna"

Ya bata fuska yace"ban yadda ba ai mata nayin alada da ciki kitaso muje muga likita"

Tace"hmmmm"tatashi yakamata suka tafi ganin likita,

Doctor ya tabbatar masu tanada ciki 3month,sabeer nata farin ciki da suka koma hotel rawar shoky yayi tayi tanata masa dariya,

Sannan ya zauna yace "kifadamin mekkso inbaki a matsayin gift?"

Ta turo baki tace"abinda kabawa fatouma mana"

Yayi dariya yace "banbata komi ba se ledar jini guda daya"

Radiya ta fashe da dariya ta leme kan bed tace"asamin tawa ledar jinin"

Yabita ya danne yana mata cakulkuli sunata dariya seda suka gaji suka sheme kan bed suna meda numfashi suna kallon juna suna sakin murmushi,

Sabeer yace"inasonki matata da halinki kinada kawaici fatouma tayi ciki ke bakida shi amma baki kishiba"

Radiya tai karamin murmushi tace"saboda me zan mata bakin ciki akan abinda Allah yabata ,kuma cikinka fa ne koba komi nima diyana ne ni murna kawai nayi maka"

Ya lumshe ido yace "nagode sosai me kukeso a matsayin gift?"

Tace"naji fatouma na complain motar ta tamata girma sannan ni inason ka sauyamun wata saboda tawan tadena burgeni"

Yace"angama kuma zan karamaku wata kyautar surprise ce se kunganta "

Tace"thanks"

Ya zaro ido ya dafe goshi yace "bankira gimbiya ba namanta shafff bari nakira amin fadan da aka saba"

Radiya tayi dariya tace"fatouma kenan"

Ya kirawo fatouma ta cika tai famm donme be kira ba tundazu kuma yanzu sundade da sauka,

Seda tai ringing biyu ta dauka murya dususu tace"meyasa kakira aida kabari se kundawo sannan "

Ya langwabe murya yace "ayya gimbiya kinsan dubiya mukazo seyanzu na samu kaina amin hakuri"

Ta rage murya tace "nima Ai ban lpyar yakamata kunaisa ni yakamata kafara nema "

Yace"to amin hakuri ya jikin"

Tace"lpy"suka danyi hira sukai bankwana radiya na zaune tana kallon ikon Allah ita tana lallabawa shikuma yana lallabar wata,

Ya kalleta yace"toya na iya kinganni nakoma bawan Allah yazanyi tunda na kwaso masifaffa"

Kwanansu biyar suka dawo,


A bangaren su khalil ma dukkansu basu saniba Jamila ta kwasa seda yayi 2month Hjy tagane bata fadamata ba ta fadawa Khalil yayi ta murna harda biyawa Hjy umara dukda shi betaba leka saudi ba,

Seda cikin yafara motsi Jamila tafara hauka duka Khalil nada 9month ga ciki wata hudu taita kuka yayi rarrashin yayi magiyar takiyin shiru ya dauketa ya kaita gun Hjy Hjy taita bada hakuri sannan ta hakura,


Babies sunata wayo se kibarsu suke yi fahad kuma nata samun sauki,faseelat kuma nata shan gyara,

Bayan 70days aka sallami fahad domin ya wartsake da temakon Allah da adduar mahaifiya,

Ranaryafadawa faseelat gobe zasu dawo ranar kuma su Ummi suka meda ta gidanta aka gyara mata shi tasss ba zama tafara shirye shiryen tarbon angonta,

Ladidi na kula da yara ita kuma tana kitchen,

Tai

Please Login or Register in order to submit comment