Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

gasa jikinki ki kwanta,

Ta juya kanta dan zindir yake tace "ni gidan hjya zanje acan zan rika kwana kawai tunda baka da tausayi,

ya jawota ya rungume "haba yar kanwata bazan sake ba kiyi zaman ki anan gobe ma zan kara siyo miki kaza "

Jamila tai gum batakara cewa uffan ba yajata ciki yahada mata ruwan wanka ta zauna tana ta rumtse ido da baki alamun zafi yanata jera mata sannu bayan sunyi wanka suka koma kan bed suka kwanta yana rungume daita,


Da asuba seyaji jikinta da zafi ya zame yaje yayi salla ya dawo ya kwanta yakara taba jikinnata har lokacin da zafi be tada ta ba ya kwanta,

Har 7 jamila bata farka ba ganin batai salla ba yafara tashinta ,ta bude ido tana kallonshi yace "kitashi kiyi salla seki dawo ki kwanta "ta turo baki gaba ta na yamutsa fuska ta tashi zata shiga toilet amma kugunta ya rike ga zafi da takeji, ta juyo tana kallonshi zatai kuka yace "no plsss bari nakaiki toilet din kinji jamilata "ta dauke kai irin me fushinnan yazo ya ciccibeta zuwa toilet yakara hada mata ruwan zafi ta shiga sannan ya fito, shi da kanshi ya gyara gadon ya sauya bedsheet, yayi shara da moping sannan ya dawo dakin lokacin jamila harta Gama salla zatai shafa yaje bayanta ya tsaya "kanwata me zaki breakfast dashi? "

tace"tea da bread "

Yace"ba kaza ba?" yana dariya .

Ta kyaleshi kurum yajuya yafita ya shiga kitchen yahadamata tea din da kwai yakawo mata, abinda faseelat bata samuba kenan,tarairaya da kulawa lalle khalil ya sauya ,



Jamila ta zauna ta cika kundunta taff yanata kallonta yau ga wacce tafishi ci,yamika mata paracetamol tasha ta koma ta haye gado se bacci.

Ya tashi ya shiga toilet yayi wanka ya dawo ya kwanta yanata kallonta, especially nonuwanta da suke tsaye suna tofo yana tuna yanda yajisu jiya, ya tuna yadda na faseelat suke a cike a tsaye ga laushi, shikadai yayi murmushi tuno garar da ya kwasa ada,


Hjya dakyar ta samu tai bacci jiya, gabadaya setaji ta kamar wacce akaiwa kishiya, da safe tun 6 ta ke niyyar kiranshi tana ta danne zuciyarta bata kira ba ,ganin har 9 bezo ba tace aranta "ana can ansamu abinda baa saba jiba mtsww"

ganin har 10 tayi seta kirashi dan takasa Hakura ,yana cikin bacci wayar ke ringing kafin yatashi ya dauka har ta tsinke, ganin hjya ce yabi kiran tana dauka

yace "hjya ina kwana? "


tace "lpy lau dama ganinai har ten tayi shine nace baku break ne ?"

Yana hamma yace "hjya ai munyi breakfast tundazu abinda yasa banzo gaisheki da safe ba jamila ce bata lpya "

Hjy ta tabe baki tace "ihinnnn, to me zakuci da rana? "

Yace "bari na tambaye ta me takeso"

hjya tabata fuska wai sema ya tambayeta abinda takeso,

Shiko bema kashe wayar ba yafara tashin jamila "kanwata, kanwata! "yana bubbuga pillow

ta bude ido tana kallonshi yace "me zakici da rana? "

Ahankali tace "fried rice "

Ya meda waya kunne yace "tace fried rice takeso "

Hjya tace "to kaifa? "

Yace "nima ita zanci hjya "don yanason koyon cin abinda takeso,

Hjya ta yatsina fuska tace "to se kazo din "takashe wayar tana jan tsoki.


Shiko ya cigaba da baccinshi 2:30 ya farka ya wanko baki yayi salla saboda ya rasa jam'i ya tafi gidan hjya,

Yana zuwa tana ciki tana salla yasamu kujera ya zauna,

Tana gama sallar tafito tana mai kallon mamaki setaga fuskarshi har naso takeyi inba idonta bane setaga har wani naman wuya yaaje jiya to yau kawai😂

Tazo ta zauna yanayin kallon da take mishi yafara sunnar da kai suka gaisa tana tambayarshi jikin jamila yace dasauki ya amshi abincin ya tafi hjya nata binshi da ido.




*Baku tayani murna ba 😂amban matsayin shalele a golden forum 💃🏼saboda son da sukemin 😂kutayani murna, seni shalele🤸🏼‍♀*
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰




By




*MAMAN MAMY* *(SHALELE)*



https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍


*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*




4⃣1⃣





*duka buk dinnan fa sadaukarwa ne ga sister zulaihat rano, niko se rabarwa mutane pages nake ba neman izini 😂🤭amin hakuri sister, ai nasanki da kirki da hangen nesa ko banfada ba kinsan inda na dosa, I really love you sister*💋



*wannan pagyn ma de sadaukarwa ne ga maman nour the writer of (yanzu nake girba), kisani inasonki kamar yadda kike kamnata 😉Allah ya rayamiki zuria ya barki da megidanki thanks for everything 😘*




Hjya wani kololon bakin ciki yatsaya mata, itafa bataso ya rika wani kula sosai da mace,

Bayan kwana biyu wata kawar ummi tazo gidanta gulma suka gaisa anata labari dan Sun kwana biyu basu haduba,

Can labari yayi labari saude ta kawo gulmar data kawota,

"waiko hjy kinsan mijin faseelat har yayi aure? "

Ummi cikin mamaki tace "a, a bansaniba wlh ashe har yakara wani auren, amma hjya bata kyautamin ba dabata fadamin ba "

Saude tace "keda in tafada miki zuwa zaki? "

Ummi tace "yo me ze hana aibazan manta alherin da tamin ba"

Saude taja tsoki "yo wane alheri ta miki inba cutarki datayi ba, yoni fa wlh sede inbada labari dankuwa rakiya kut take da kawata, wai ke bakisan yadda akaiba ita rakiya taje tafadawa saratu ai danginku yan mallaka ne ta kuma bata shawara akan ayi mishi kwado kada ya kusanci diyarki ta mallakeshi, se yanzu da suka rabu suka koma gun malami suka samu ya rasu suka zo gida sunata jidali da saratun har dannata yaji ya fadi, ai ya dade asibity baya lafiya, se yanzu da abun ya kwabe ita rakiya kebawa zulai labari shine tafadamin, nace ai gwara da aka sakarmiki diyarki wlh"

ummi ta rike baki tana sallallami tace "ammade hjya bata kyauta min ba, da yarinyar nan ta afka zina fa tunda ita shegen zurfin cikin tsiya ne daita duk abinda ake bansaniba seda ya saketan, to Allah yakyauta bantaba jin irin labarinnanba se a wannan novel din na raggon miji ace wai uwa ce tayiwa danta makulli, "

Saude tace "amin kede ai hjya ba masoyiyarki bace yanzu wanga auren da yake tana sonshi ai bakiga yadda take rawar kai ba "

Ummi tace" Allah ya kyauta de "suka cigaba da jimami,

Faseelat nata kaikawo kitchen to daki taji firarsu tai tsaye tana jin tausayin khalil ashe dama hassashenta gaskiya ne bai lpyan, takoma daki ta dauki wayarta tai dialing number dinshi,

Khalil yana kitchen yanawa Amarya jamila girki wayarshi tai kara ya dauka yana kallon screen din dukda yagoge number dinta amma be manta digit daya na number taba, ya dauka dayin sallama,

Faseelat ta amsa tana murmushi tace "ango kasha kamshi "

Yayi shiru bece uffan ba tace "yau nakejin labarin kayi aure shine nakira naimaka fatan alheri, Allah yabaku zaman lpya yabaku zuria dayyiba,"

yace "amin Nagode "

tace "Tom se anjima agaida amarya "

Takashe kiran tayi deleting number dinshi, hakanan taji hawaye Sun zubomata ita da kanta take jin tausayin kanta,

tai dialing number fahad kamar kullum tana ringing baadauka, tai zaune tanata sharar kwalla dacewa "ni miye laifina? dazakamin wannan hukuncin fahad? Ai sunan bazawara kawai nake amsawa amma sunan be kamace niba "(toshi ina yasani malama faseelat) 🤣


fahad wata biyunnan da sati daya horo kawai yakewa kanshi saboda haryanzu memakon ya rage tunaninta sema karuwa yayi, duk nakusa dashi sunga sauya warshi, ita kanta aisha taga canji sosai kuma ta tabbatarwa kanta akwai abinda ke damunshi beso yafada mata ne kawai har kara takaishi gun mommy takirashi ta mishi magana amma yace bakomi haka suka hakura suka sa mishi ido, harta dan wasa da dariya da yakeyi da aisha duk yabari any time yana busy thinking of cutie dinshi, inkaga dariyar shi to amira na wurinshi ,kullum cikin duba pics dinta yake abinda ke kara hura mishi wutar sonta da shaawarta.


Suna cikin fira da best friend nashi sabeer da ya dawo daga Italy wani aiki kiran faseelat ya shigo, tunda kiran ya shigo har ya tsinke fahad be kyafta ido ba ya zubawa screen din wayar ido yanata kallon cutie na yawo don yakasa sauya sunan kuma yakasa deleting number din,

Sabeer na kallonshi ganin duk sauran annurin fuskarshi ya gushe yace "wai dude lpya nifa tunjiya nake da tarin questions da zanmaka, mike damunka plsss duk kafada sosai ka rame kuma bakada kuzari kamar da miye ke damunka? "

Fahad ya meda kanshi jikin seat din office dinshi ya rumtse ido,

Sabeer yace "bamu saba irin haka da kai ba just tell me komiye nikuma zanyi iya kokarina wurin temaka maka "

Fahad ya tashi zaune ya bude pic din faseelat yana kallo Kasakasa yace "I'm in love "

sabeer ya daga kafada "so whats going on "

Fahad yace "she deceived me, tabari nakamu da sonta while tasan she's a divorcee"

Sabeer yace "me I don't see something bad ai tunda kana sonta ka aure ta haka mana "

Fahad yace "u known me, kana tunanin kishina zan iya auren disvirgin? a girl that someone slept with her uncountably? "

sabeer yace "so then karabu daita mana kahuta "

Fahad cikin shouting yace "I cant ,now it's over 2 month and something nakasa cireta arai na,"

Sabeer yace "ni ko i want see the girl ,wadda sonta yasa ka koma haka "

Fahad ya lallatsa system dinshi yayi viewing pic din faseelat tana sanye da red material ya juyar da laptop din wurin sabeer yace "see her "

Sabeer zaro ido yayi tareda fadin "gorgeous girl, gaskiya dole ka rude to yanzu de tunda baka son disvirgin ni tamin inasonta ahaka kamin hanya plsss "

Fahad ya harareshi yana janye system dinshi da sabeer ya danne da hannu biyu, yana jin haushi ko Wow din da yace jiyayi kamar ya kai mishi naushi,

Yace "ni takeso bakaiba kuma I don't think zata soka don kamata muni da yawa, nikuwa kaga 2 month ta dauka tana bina taimin missed call tamin message tana magiyar in yafemata amman ban kula ta ba kuma bata dena ba har yau,"

sabeer yace "gaskiya bakamata adalci ba, tunda ta baka hakuri yakamata ka hakura tunda kuna son junanku, ka dubeta fa son kowa kin wanda ya rasa ina maka tsoron karwani yazo yama shigar sauri, think mana kai mafa ba virgin dinnan bane to ita bindiga zatai, itada zata rika sharing dinka da wata fa, ni aganina ka cire kishinnan ka aure kayanka "

Fahad yayi shiru yana nazari yace "I'm missing all about her ina azabtuwa "

sabeer yace "stop following ur wrong decision and face the truth, call her back, kabata hakuri tunda tana sonka she'll forgive you, irin wannan kyan nata ko baka taba ba kallonta kawai ya isheka jindadi"

Fahad yayi murmushi ya dauki wayarshi don he's following sabeer advices always saboda tana mishi amfani yace "le me call her "ya dago ido ya kalli sabeer,

Sabeer yace "hakane dede "


Suddenly kiran fahad ya shigo wayar faseelat sede lokacin har tabar dakin tana kitchen ,



Fahad ya Kalli sabeer yace "she's not picking"

Sabeer yace "just try it again "

Fahad yakara dialing

Faseelat na kitchen
taji ringing din fahad, waqar umar m sheriff me taken tabbas,

tana gudu tazo ta dauka ganin vedio call ne yasa ta dedeta kanta ta zauna sannan ta dauka,
Shaf ta manta kayan jikinta vest ce kurum da zane gashinta kan kafada ,

Suna ganin fuskar juna dukkansu suka Saki ajiyar zuciya, ya kureta da ido tsikar jikinshi na tashi ganin breast dinta a zahirance ga nipples dinta fili dan ko bra babu jikinta,

Ganin kallon da yake mata ta sunkuyar da kai thinking that abinda ta mishi ne yasaka kallon nan da nan hawaye suka cika idonta tasa hannu ta share tadan dago ta kalleshi tace "I'm sorry plss "

Ya lumshe ido ya bude yana karabinta da kallo duk ta rame ashe itama tana wahala,

Yace "I'm sorry for what I did to you by avoiding you all that time "

Ta danyi guntun murmushi tace "don't say that nice namaka karya i deceived you kai bakai komi ba "

yana kara kallonta yace "u look pale why? "

Ta lumshe ido ta bude " I must I can't bear to lose you, I suffered alot ,plss don't leave me I can't be able to live with out you "

Ya danyi guntun murmushi yace "look at me carefully "

Ta kura mishi ido yace "how do I look? "
Tace "pale too"

Yace "u are not suffering alone we all shared thesame thing, meyasa kika boyemin kintaba aure se da kika bari nakamu da sonki sannan ihhim why? "

ta share hawaye yayi saurin cewa "stop this crying abeg, just answer my question"

Ta dukar da kai" banason rabuwa da kaine, nasan inkaji ina da aure bazaka taba kulani ba "

Yana nazari yace "that means kina da aure muke conversations? Together? "

Hawaye suka zubo mata tace......





You have to comments plsss😒
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰





By




*MAMAN MAMY SHALELE*




https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍


*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*




4⃣2⃣



*dis page is for my bazawari, ina tsananin sonka son da nike maka ya zarce girman kiyashi😂luv u irin a bit tiny 🤭thanks for the love and everything,i salute you*



Tace "dan Allah kayi hakuri karka barni "

Yana kallonta hannusa kan labbansa yace "faseelat kidena min boye boye just tell me everything about you, I'm not going to leave you do you get me ? "

Ta daga kai yace "alright tell me kinada aure muke conversation? "

Ta daga kai tace "bana son mijina aka Aura minshi, bayan auren mu baya kula dani, lokacin da na ganka nafara jin sonka dan Allah kayi hakuri sonka ne ya rufemin ido nai haka"

Yana mata wani kallo idanunshi sunyi ja yace "this means ranar da mukai last chart ranar aka sakeki? "

Ta daga kai "ranar ne kuma dama wata na takwas kadai "

Kanshi Duke ya dago "kina nufin kadai ne, kato yayi wata takwas yana squeezing dinki ki kira shi kurum, kinsan yadda nake da kishi kuwa? Wlh faseelat kin mameni da ba abunda zesa nafara sonki danasan haka, shikenan duk yagama kallemin ke yagama tande komi "

Sabeer dake gefe ya babbake da dariya,

Fahad ya wurga mai harara, ya kame baki ya daga mai hannu alamun yayi shiru,

Fahad ya meda kallonshi wurin faseelat idanu Jawur,

Faseelat ta fashe da kuka tana girgizakai, batasan ya zata mishi bayani ba,

tasaka tafin hannayenta ta rufe fuska da tafin hanayenta tana kuka,

Ya kawar da kai gefe yana hura iska da baki hannunshi kan kugu ya juyo yana kallonta kukan na tabamishi zuciya yace "stop shedding your tears ,plss "

Ta dan rage volume din kukan yace "ni kikeso ko? kuma kinsamu I will now going to treat you just so, u know I love you Very much "

Ta dago ta kalleshi

Tai shiru ta ajiye hannuwanta tana jan hanci,

Yace "yanzu yaushe zan ganki I want to see you cos I'm missing you "

Ta girgiza kai tace "not now"

Yace "why? "

Tace "bazaabarni ba"

Yace "ni inason ganinki gaskiya "

Tace "OK "

Yace "now smile I want to disconnect the the call "

Tai murmushi tana rufe fuska yace "that's my cutie "yana sakin murmushi,

yana kara kallon breast dinta yace "plsss cover my thing baniso wasu suna ganinsu "

Ta dago tana kallonshi dan bata fahimta ba taga ita kawai yake kallo tabi setin idonshi taga breast dinta kawai ya kurama ido,
Ta zaro ido tana rufe fuska don tamanta kayan dake jikinta,

Yayi murmushi ganin tanajin kunya, yace "take good care of yourself sena kira anjima ko "?

ta daga kai tare da fadin "luv you my handsome "

yace "no, no ban yadda ba se kinmin kisss dina wlh I missed it too much "

Tai murmushi tana jindadi ta tura labba just like u r to kiss tai masa muhww

Ya lumshe eyes ya bude yace "thank you"

Ya mata bye da yatsu ta meda mishi ya kashe kiran,


sabeer yafara tafi yana fadin "amazing! Love birds gaskiya nima I want to find someone like her "

Fahad ya hura iska yana sauke ajiyar heart yace "kasan wani abu wlh senaji kamar an saukemin wani nauyi, gaskiya bansan irin son da nake mata ba "

sabeer yace "ai kaine kabawa kanka headache tuntuni kaga ma duka wata 8 ne tayi da aure "

fahad yace "dukda haka I feel bad, saboda ban tsarawa kaina auran bazawara ba kai ko mata biyu banyi niyyar aure ba amma this young lady tasa duk na watsar da komi,kuma kaga nima bazanso wani yana fira da matata ba, ni I'm afraid karda tamin haka nima "


Sabeer yace "haba bazata ma haka ba, kadena irin wanga tunanin inde kanason zaman lpya "

Fahad yace "naji mijin radiya "

sabeer yace "nima gaskiiya zan wa faseelat magana ta samar min irinta ko a dangi "


fahad yayi dariya yace "babu, kai kabar maganar nan kar naje nafadawa radiya yau ahanaka tabi "

Sabeer yace "ni yakamata nace haka, zuwa kawai zanyi nafada wa aisha cewa u r about to get the second wife "

Fahad ya dora hannu a baki yana zaro ido yace "rufamin asiri, ni har ka tunamin akwai big war gabana ita faseelat kawar aisha ce ni bazan iya tararta da maganar ba ma "

Sabeer yace "cabdi, ai dole tasani "

Fahad yace "wlh aisha ta cika kishin tsiya ranar nan ma fa daga ita faseelat tazo tayi girki nace ysyi dadi taita kuka ta kwashe girkin ta kaiwa baba tsoho, to inaga intaji zani aureta? "

Sabeer yace "Allah ya kyauta kasan mata da kishi haka yaruwarta radiya take kuma sede tayi hakuri dan bazan hakura da tsomawa wuri daya ba "

suna dariya suka kashe fahad yace "mu fita plss karakani wani wuri "

Suka mike suna tafiya sabeer ke cewa "kai gaskiya dude zaka huta wannan halitta haka zankadi kenan "

Fahad yana hararanshi yace "kuma kwalelenka ba"

suka cigaba da fira fuskar fahad a sake kamar bashine yayi 2 month ba faraa ba,


suna gama waya faseelat tafara tsalle saboda murna ta dauki wayar tanata manna mata kisss,

sega ummi ta leko ta taga tana kallonta tace "ke lpya kike? "

faseelat tai sauri ta ajiye wayar ummi na karemata kallo tace "sekije ga miyarki can ta kone "

faseelat ta zaro ido ta diba aguje se kitchen.



Da marece faseelat akasha gayu se kace me miji ummi de se kallonta take ganinta cikin walwala yau,


As usual karfe 8:30 fahad ya kirata, tun da tai ishai bata bar dakin ba ,

hannu na rawa ta dauka takara a kunne,

yace "hi "

Tace "ihimmm sweetie na "

Ya lumshe ido ya bude yace "kullum voice naki nakara dadi meyasa? "

Tace "kamar yadda nakejin naka haka kullum "

Ya dan murmusa "I want to ask you something "

Tace "ask me "

Yace "when are you going to complete ur idda? I'm very eager to have you as a wife"

tace " in next 3 wks "

Ya meda kai jikin seat din mota yana murmurza gashin kanshi yace "I can't wait to that date, kisan yadda zaki kifito naganki, I want to see ur beautiful face and smile "

Tai dariya tace "kana gani na fa, kabari se nagama "

Yana girgiza kai yace "no plsss nagaji wlh na azabtu ganinki kawai ze medani Dede "

Tace "alright duk time da kakeso ka kirani zanfada maka address "

Yace "gobe nakeso "

Tace "a, a ba gobe ba de kade samu rana "

Yayi shiru tace"ina my princess da momynta? "

Yace "suna gida "

Tace "agaidasu "

Yace "good night cutie I want to go inside "

tace "OK good night have a nice dream "

Yayi murmushi beko tambaya ba taimasa kiss takashe kiran ta sheme kan gado ta jawo pillow ta rungume,

Shima yanajin dadi sosai ya shiga gida,

Tunda ya shiga Aisha tagane yana cikin farin ciki da tazo tarar shi har daukarta yayi yana juyi daita looking very happy,

itama tanajin dadi suka shige ciki,

Daren Sun kashe arna sosai dan andade anayi kadan, itama faseelat tasha mafarkai kala kala nashi,

Tundaga nan suka kulle koda yaushe yaso yana kiranta susha vedio call dinsu da rana da daddare kuma voice call, ita faseelat kota mance cewa haryanzu da auran khalil akanta don yanzu in yace ya dawo daita shikenan, Da kuma ze mutu yanzu zsta zarce da takaba ne kuma zataci gadonshi ,soyewarsu kawai suke da fahad dinta ba ruwanta da kayan jikinta duk yadda yakira haka zata dauka, duk yabi ya rude kau, gabadaya giyar soyayya ta mantar daita addininta tunda tana da iliminta bare akirata jahila, tasan fahad bedaga cikin wadanda Allah subhanahu wataala yace a bayyanawa ado ba, cewarshi a alkurani me tsarki *=bismillahirrahmanirrahim,wa kul lil muuminati yagdudna min absarihinna wa yahfazna furujahunna wala yubdiyna zinatahunna illa ma Zahara minha wal yadribna bi kumrihinna ala juyubihinna wala yubdina ziynatahunna illa li buulatihinna au abnaihinna au abai buulatihinna au abnaihinna au abnai buulatihinna au ikwanihinna au bani ikwani hinna au bani akwatihinna au nisaihinna ,auma malakat aymanuhunna awittabiina gairi ulul irbati minal rijali awiddiflil lazina lam yazharu ala auratun nisai, wala yadribna bi arjulihinna li yuulama ma yukfina min zinatihinna wa tubu ilallahi Jamie'a ayyuhal muuminuna laallakum tuflihun.*




Bayan kwana goma ya matsa shifa he's missing he want to meet her, akai saa ummi zataje Niger zatayi kwana ukku tace mishi yazo geben tareda yi mishi kwatancen gidansu dukansu suna murna sukai sallama, fahad har gani yayi dare ya masa nisa da safe wajen 11 yakirata akan he's on the way,

Tana ta doki ta shiga wanka tafito ta tsara kwalliya sarkar zinari da yabata ta dauko tasanya, ta dauko veil dinta guda daya rak da akasamata a lefe ta yafa ta feffesa turare tana jiranshi don tun 9 yangidansu suka fita hidimarsu,

11 :15 yaiso yakirata ta fito tana faraa tana ganin motarshi taje ta bude ta shige,

Tana shiga yaja numfashi "hmmmmm "yana lumshe ido,

Ta kalleshi tana murmushi tace "barka da zuwa jinin jikina "

Yace "yawwa cutie kinga yadda kikayi kyau kuwa?"ya daga kai sama "ya Allah kabarni da cutie dita kamallaka min ita harabada "

Faseelat tace "amin "ta shafa tana dariya yana karemata kallo yace "muyi pic mana"

Tace "anything for you dear "

Ta matsa har suna gogar kafada ya dauke su hoto so biyu,

Faseelat ta matsa tana kunkuni wai yafita kyau, yayi dariya yace "inkina wuri ai baa hangoni saboda haskenki "

Faseelat tace "hmmm gaskiya nida kai mundace pic dinnan yayi kyau "

Yace "Allah? "

Yana mata kallon kasakasa tace "eh, meyasa bakazo min da amira ba? "


Yace "tabb so kike tafasa kwan ko? "

Faseelat tafara dariya,

Yanata kallonta with emotion yafara zaulayarta da message na farko data mishi lokacin da ya shareta yace "a good believer always fulfill his promise "

Ta fashe da dariya ta dora kanta kan seat ta dora hannu akan bakinta tana cigaba da dariya,

Yanayin yadda take dariya nonuwanta rawa kawai suke,

Yakure ta daido yanajin kamar ya rungumota gabadaya ta rikitashi he's losing control,

Tana ta dariya ba zato taji hannu saman breast dinta,

Tsit tai shiru ta dukar dakai tana kallon hannunshi dake kan breast dinta, ta juya ta kalleshi his eyes are closed ya lumshe su kanshi kan seat shima hannunshi nakan breast dinta ne kawai amma daga ni baya cikin duniyar,

Rai bace ta bude murfin motar tafita da gudu tana kuka tai gida,

Karar bude kofar ya dawo dashi tunaninshi ya bude yafita shima yana kwala mata kira harta shige gida, ya dafe kai ya rike kugu yace "oh my God what's wrong with me? Yanzu seta canza min manufa, bayan duk ita tai cause din hakan ta kwaso gayu with everything open "
Yaja tsoki ya shiga mota yabar unguwar.



Comments, comments


Team faseelat on top💋
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰



By




*MAMAN MAMY*

*(SHALELE)*



https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍


*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*




4⃣3⃣



*Dedicated to husnah ta riri yar fullo,inasonki sister kamar yadda kike sona Allah yakara mana son juna yabarmu tare har karshen numfashi luv u dear, ga good

Please Login or Register in order to submit comment