Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?.
Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne

    Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.



*_ABU D'AYA_*

                     (MUKE SO)
                                     💝💝💝

https://my.w.tt/NgLt8tbcy8


1️⃣3️⃣
"Sannan karki yarda ya ambaci Allah kafin yaci abincin, dan haka maza ki koma ki gida, zasu zo su sami ki, zaki ka mashi a hannun ki kamar dan da kika haifa sai yadda kika yi dashi."

               Bayan tashina wata matashiyar budurwa yazo gaban utta ya durkusa, kallonta yayi sannan yace mata.
       "Duk nan iyaye ne, ke meye ya kawo ki nan?"

  Murmushi tayi sannan tace.
"Gaskiya na lura da haka, Ni mijin Mahaifiyata nake so! Zan same shi ko na tashi?!"

       Diban jini yayi a kisga ya watsa mata, sannan yace mata.
"Ke kin fi kowa ma kasada, kin sami mijin Uwarki daga yau zaki fara domin bazai iya barci ba, sai a kirjinki. Bazai iya sukuni na sai ya haura ruwan cikin ki yayi yadda yake so dake!"

       Kusan duk matan gurin, akan mazajen yaran sune, suka kawo matsalar su.

            Dukkansu sai da ya basu abinda zasu yi amma banda amabatun Allah.

         Kungiyar sun kirkiro shine kusan shekaru sha takwas dasu wuce, ƙungiya ce ta asiri tare da wata ƙungiyar da take goyon bayan karuwanci ta duniya da take kasar Thailand..

                     Kungiyar nasa shan jini, amma ana zubda jini, kuma suna iya kashe mutum amma sunfi damuwa da shaidanci, mai jagorancin ƙungiyar ba kowa bane sai Ammar, kasancewar tun yana karami ya taso takadari mara jin magana.

              Lokacin bai yi amfani damar shi ba, sai bayan da ya cika shekaru ashirin da takwas, nan ne ya auri wata yarinya, tunda yaga Uwar yarinyar yaji nan duniyar nan baya yin ta uwar, nan yayi ta bin sawunta bai samu nutsuwa ba sai da ya gwaguyi matar hankalin shi ya kwanta.

  Ranar da ya dawo inda yake ajiye abin sai Utta yake gaya mishi dodon yayi murna da abinda yayi." Dan haka ka cigaba da abinda yake, zaka samu kudi da daukaka"

Kuma ya samu, domin a cikin garin gombe babu matashin mai kudin da ya fishi.

  Yanzun haka yana kasar Thailand ne sabida bunƙasa sana'ar su ta fidda kananun yara zuwa karuwanci. (Zaku ji cikakken bayanin nan gaba idan muka yi nisa)

        ---
Bayan sun watse, Suna hanya wayar Mommy ya fara ringing, kamar bazata dauka ba, ta d'aga Number Yusha'u me.

       A tsiwace ta d'aga kiran.
"Aunty Sanah don Allah ki taimake ni gani a gidanku, wallahi bazan iya barci ba sai naji duminki"

      Kashe kiran tayi, ta kalli Hajiya larai suka kwashe da dariya, sannan suka nufi gidan Hajiya Larai suna manta da batun Yusha'u.

        ----
"Ka ga malam sauke ni a nan! Nagode ga kudinka!" Inji Atika yarinyar da take son Mijin Mamarta, tana biyan kudi, kamar ance ta juya, suka yi kicibis da mutumin.

        Buɗe mata motar shi yayi ta yatsina fuskarta, sannan ta shiga motar. Tun kafin basu yi nisa ba ya sanya hannun shi a kirjinta yana matsa boons dinta.

      Dakyar Suka isa wani hotel ya biya musu kudi, suna shiga dakin ya jingina ta da bango Ya haukace mata kamar ba shi ba, duk wata kayar jikinta sai da ya watsar, sannan ya wurga ta saman gado, ya sanya kanshi a ass dinta, sai da ya kasheta tass, tana juya kai tana kome sannan ya jefa wakilin girman shi cikin taskar tsakar gidanta.

      Wani irin dad'i ne ya ziyarci shi, kamar zai fasa ihu dan ya fahimci shine wanda ya fara bin hanyar taskar nata.

                Yarinyar nan dake zuciyarta yayi nisa, bata damu da wani ciwon da mace keji yayin da zata rasa Virgin dinta ba, buda mishi tayi tana sauke ƙatuwar nishi.

          Sai da ya cinyata tsaf sannan ya sauka akanta, yana ajiyar zuciya, rungume ta yayi, tare da kissing wuyarta, Yana me gaya mata me take so yayi mata.

     Nan tayi ta gaya mishi abinda take so shi kuma yana tabbatarwa zai cika mata.

         ---
Bayan dogon gaisuwa da suka yi, sannan ta ajiye musu abinci, tare da barin gurin, sai sintiri take Allah yasa suci, kar yaki ci.

             ....
Hirar da suke ya mantar dashi ambaton Allah kafin yaci abincin, kawai sai diba yayi ya shiga zubawa cikin shi, bayan yaci suka sha ruwa, nan Nihah tazo ta gayawa Mamanta sun gama, tunda tafito yake binta da wani irin kallo.

   Har suka gama hira, suka bar gidan, shiru tayi ta zauna a bakin gado daga ita sai kayan barci.

    Kiranta yayi cikin tashin hankali, yace.
"Gani nan bude min don Allah zan mutu!"

    Dama duk ta gama cire rai zai zo, tana fitowa daga ita sai kayan barci ta bude mishi kofa, ware idanun ta tayi kamar bata san da zuwan shi ba, shigowa yayi tare da rufe kofar, sannan ta shiga mata magiya tana ki.

      Kamar wani mahaukaci haka ya zaucce, ganin zata bata mishi rai kawai ya fincikota, ya matseta da kirjin shi, sannan ya shiga matse kirjinta, tare da mazauninta, yana shirin mata kuka.

     Yakin ce shi tayi amma ya manne mata, kamar zata yi kuka, ganin haka yasata nunawa kamar bata son alaƙar su.

           "Tunda bazaki bani ba zan sanya miki karfi."

"Karka fara! Bana so kaifa mijin Yar autana ne!" Tsaki yayi tare da sanya hannun shi ya ciro wakilin girman shi, ta matseta da karfin tsiya, sannan ya tura mata gidan dad'inta kamar ta kurma dan wani irin dad'i take ji yana sauko mata tare da jin me yasa bata taɓa sanin darajar shi ba sai yau,

  A hankali yake tura mata yana kuma matseta dan ji yaƙe in bai shiga ba, zai iya mutuwa.

              Sosai ya bata wuta har sai da tayi kuka sosai, sannan ya kyaleta.

             Mommy ma ta bangarenta ma haka, sai da Yusha'u ya gigita mata hankali kafin ta sami nutsuwa, Hajiya Larai ma tayi nasarar raba yarta da mijinta.

   Tunda aka bude kungiyar ba a taba samun biyan buƙatar shaidanu irin na yau ba, domin wannan maniyyin da zasu zubar itace shaidanun zasu diba a matsayin ladan aikinsu.
       ---
A gidan Mommy kuwa, Tana shiga Yusha'u yana taso mata, kamar zan cinyeta d'anye. Babu yadda tayi tsayawa tayi, yazo kamar zai kifa kanta.

      
              Dakyar suka isa falo anan suka baje, shi kuma ya shiga baje mata basirarsa, tare da lugwaigwaita ta, ya gigitata. Duk wannan bidirin da yake bai saka yar banza ta fahimci kome bai, sai da ta fara tunanin ina ma da...

Take kuwa ta shiga ihun dadi domin ya kai mata kuma tunanin da take ya mata dai-dai domin gashi ta kawo karshen turmushe ta da yake.

      ---
Riyadh.
         Sosai Mamie ta shiga tunanin yadda zata yi dani, da kuma abinda zai je ya dawo, kawai sai tayi kundunbala.

  Kirana naje nayi mata, aikin da tun da nake ban tab'a yi ba, ga Dilshad a zaune amma haka ta sani na wanke ban dakinta har jikin bangon, ina gamawa ta tura keyana zuwa kitchen. Toh Ni ba iya girki nayi ba.

     Aikuwa tana shigowa ta kafamin rankwashi, sai da na kusan sake fitsari a jikina. Kafin ta buga min dundu a gadon bayana ta murda min kunne, tace min.
"Munafuka! Kalli yadda ake yi kinzo zaki ci dad'i dan Ubanki babu bawanki a gidan nan.". Daga yau babu wanda zai kuma zama ya baki kici ko hajiyar da take baki kina ci bazata ganki ba."

          Ranar na sha azaba, da duka domin dai ban iya kome yadda take bukata ba, koda na koma gurin Hajiya, b'oya nayi dan karta tambaye ni.

   Sai a gurin barci taji inata sauke ajiyar zuciya, tab'a ni tayi taji jikina yayi zafi zau.

          Tashina tayi abinda ya fara zuwa bakina.
"Wayyo Allah na! Wallahi zan wanke don Allah karki dake ni, bazan kuma ba"
Na saka hannuna na kare fuskana, duba jikina tayi da fuskana taga labin hannu, (wato shatin tafin hannun Mamie)

              Shiru tayi, bata ce kome ba. Magani ta dauko ta bani, sannan ta gyara min kwanciyata.
  Tana kallona, ina barci sai surutai nake dan zazzaɓin yayi karfi a jikina. Motsa baki nake, ina kuka irinta zazzaɓi.

"Don Allah Abba ka tafi dani, wallahi kowa baya sona" haka nake fada ina jan zuciya, addu'o'i Hajiya tayi ta tofa min har na daina surutan.

                     Wato idan na gaya muku dabi'ar hajiya zamu iya kwana mu wuni ban gama gaya muku ba. Hajiya addinin Musulunci yayi mata wani irin kamu na idan ka zauna da ita sai ka shaida haka. A duk lokacin da zata zauna koda bata azkar toh zaka same ta da Alqur'ani a hannunta, sabida kuwa bata da abokin hira sama dashi. A surorin da na sani a gurinta na fara iyasu.

     Hajiya tana da ilimin addini da na boko, dan tayi karatun boko sosai. Kuma dake tana da jiki mai kyau, bazaka ce Uncle shine jikanta na fari, Idan suka zauna da Yaranta sai ka zata irin kanenta nan ne.

              Sannan duk abinda surukanta suke bata cika shiga ba, idan ma zata shiga toh abun ya kai tura bango, Hajiya bata cika shiga damuwar su ba. Domin bata son reni.

             Matsalarta da Mamie shine Mamie Bata girmama Hajiya yadda ya dace, ita kuma tana nuna mata iko akan D'anta.....
     Barka da sallah yan uwa musulman duniya baki daya
_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?.
Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne

    Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.

#Mai_Dambu....
8/

*_ABU D'AYA_*

                     (MUKE SO)
                                     💝💝💝

_Barka da Sallah_

https://youtu.be/2igSYLUYQn0

Karku manta da Subscribe da comments, & share nagode 🤝 Sosai
1️⃣4️⃣

            Hajiya irin tsayayyun iyayen nan ne, masu matukar saka ido akan abinda ya shafi y'ay'an su. Ba iya Y'ay'an ta ba, hatta Halwani da girman shi ya iya banbance iyayenshi da ita, kasancewar mahaifin shi yayi aiki a jahohin Nijeriya, kafin ya rike mukamai har zuwa lokacin da ya samu matsayin ambassador.

Shi yasa suka yi wani irin shakuwa da Hajiya, wanda a da farko ya zata ita ce ta haife shi, sai da ga baya  gane ita mahaifin shi ta haifa bashi ba,

             Hajiya ita ta tsaya Mishi har ya gama karatun shi na primary da Secondry, a Secondry suka haɗu da Abbanah

         Abbana ba dan kowa bane, dan zuwan shi makarantar ma wani gasa ya shiga, kuma cikin ikon Allah yayi nasara,
         

           Tunda suka haɗu a ranar, farko sai da suka yi fada, dan Abba nada matukar tsokana, yayin da Uncle keda hakuri. Amma a ranar sai da Abba ya tunzura shi, domin dauke Mishi jaka yayi, shi kuma yayi fushi yaki niman jakar.

                  Ganin yaki magana, sai Abba ya fidda jakar yanawa Uncle Dariya, shi kuma dariyar ce ta bashi haushi, ya mari Abba, aikuwa suka kama dambe, a cikin ajin sai  malamin su yazo ya raba su tare da zane Abba.

           Har yake nunawa Abba ai Uncle Kudin iyayen shi yake ci, shi kuma Alfarma aka yi mishi, tunda iyayen shi basu da halin biyan kudin.

       Wannan maganar da malamin yayi sai da ya sanya Uncle cikin damuwa, domin kuwa Abba daina zuwa makarantar yayi, tare da zama a gida abin shi.

     Kullum Uncle yaje makarantar, sai ya nime Abba. Amma babu shi babu labarin shi.
Dan haka ya tambayi wani yaron da suke yawan zama da Abba shi kuma yayi mishi kwantaccen gidan su Abba.

           Ana tashi a makarantar, Uncle yasa driven ya Kai shi, har kofar gidansu Abba yana zaune a kofar gidan, ganin Uncle ya fito mota. Tashi yayi da gudu ya rufe kofar gidan yana fadin.

"Karka yarda ka shigo mana gidan mu, kaje can ku cinye kudin da makarantar ma."

         Fir Abba ya hana shi shiga gidan duk yadda yaso ya shiga, sai da Maman Abba taji muryan Abba yana masifa, shi kuma Uncle yaki barin kofar gidan, shine tazo ta make Abba sannan ta bude gidan.

  Ganin Uncle a rab'e yasata tambayar shi, meke faruwa, nan Abba ya gaya mata, kuma yace shi bazai koma makarantar ba.

               Riko Hannun Uncle Tayi har cikin gidan, Abba yayi ta ihu sai Uncle ya bar musu gida tunda su masu arziki, zaunar da Uncle Tayi ta kawo mishi, dan wake da ruwa a randan sanyi, yaki cin abincin yana kallon Abba da yake ta fushi.
"Don Allah! Umma kice mishi yayi hakuri, bazan kuma ba, kinji "

         "Kyale shi, ci abincinka haka yake da zafin rai. Kar ma yayi hakurin tunda bashi ya haifi mutane ba, kuma idan baka bar wannan abinda kake yi ba idan na kamaka zaka sha wahala a hannuna"

              Sanin halin Mamarshi bata da sauki ya sanya shi, niman guri ya zauna, yana fushi dan ko yayi rigimar ba kula shi zata yi ba, sai ma ta dake shi.

              Amma tsakanin su da Uncle ba shiri, haka Uncle ya msi da gidan su Abba gurin zuwa, tun Abba yana kin kula shi, har dai ya hakura suka fara abota,

            Abotar da tayi karfi har girmansu. Koda Mamie tazo taga yadda Uncle ya makalewa Abba, sai da tasan yadda ta raba su, Hajiya tace bata iya ji b, hakan ba karamin bata mata rai yayi ba. Domin kuwa taso tayi amfani da ƙarfin ikonta na itace tahaifi Uncle, Hajiya kuma ta nuna mata ita keda iko akan Halwani da har da Uban shi.

    Dole ta hakura tare da zuba musu ido.

      Har zuwa lokacin da suka gama Secondry, tare suka cika A.T.B.U, anan Abba ya hadu da Mommy..
  Wannan kenan...
          ---
Washi gari, na tashi da dan sauki. Na shiga shirin tafiya makaranta, dake Hajiya tana fita waje da safe tasha sanyin safiya takance yafi lafiya, da iskar da yake kad'awa, ina cikin saka wandon unifoam, ji nayi an kifa min rankwashi. Sai da fitsari ya kwace min.

"Zaki wuce muje kiyi aiki ko sai na ilataki daga..."

       "Turai! Kenan, mai hali bai fasawa, shika mata kunnen ta, kije Insha Allah sai kinyi kuka mara iyaka a duk lokacin da zaki kalli Yumnah, kunyarta da kunyar abinda kika aikata sai kin rayu yana caccakar ruhinki. Bazan miki bakin abinda kike aikatawa ya faɗa kan Yaranki, Amma Insha Allah sai kin ga sakayyar Allah."

      A Sannu Hajiya ta cire hannunta a kunnena, sannan ta cigaba da cewa.
"Zaki iya fita! Keda Allah."

   A sanyayye ta fita dan bata san cewa Hajiya zata iya zuwa a lokacin ba dan sometimes sai kusan tara kowa ya watse take shigowa cikin gidan, had'iye yawu nayi sannan cigaba da saka kayana dan Hajiya ta fahimci Bazan ce kome ba, shi yasa bata matsa min na gaya mata me yake faruwa ba.

         ... Haka na shirya muka fita, ina kallon khuwailah tana son min magana Dilshad ta hanata, har muka isa makarantar.

            ---
A Japan kuwa daga Uncle har matar shi basu zaman gida, kasancewar itama a nan Japan din take karatunta da kuma wani B'oyayyen al'amarinta, wanda bata kaunar mijinta yasan da wannan batun.

              Wani lokaci zai dawo ya samu bata dawo ba, wani lokacin acan take kwana bai tab'a damuwa yasan me take yi ba, shi damuwar shi, ya sauke nauyin ta. Idan kuwa ta b'angaren rayuwar aure ne, toh sai dai ya dauki azumi. Dan zai nimeta amma ba zata bashi hadin kai ba.

     Idan ya takura mata kuwa zata bashi amma cikin b'ata rai da jin haushi. Dalilin da yasa ya daina nimanta. Na karshe ce mishi da tayi.

"Idan bazaka damu! Kawai kazo kayi ta anus!"
Mamaki ne ya kama shi, ya tsira mata ido.
          
Janye jikinshi yayi daga gareta, bai kuma bin ta kanta ba, sabida takaici. Bai damu da ita ba, sai ya watsar da ita baki daya. Yana kuma addu'a sosai Allah ya yayye mishi tunda da bai yi aure ba, bai tab'a damuwa da mace ba, idan ba Yumnah da take yawo a jinin jikin shi ba.

            ...... A hankali rayuwar su take tafiya, bai takura ta ba, amma kuma baya shiga duk abinda ya dame ta, dan ya lura akwai abinda take hiding din shi, dan haka sai bai damu da sanin me take b'oyewa ba.

                    Wata su biyu ta samu ciki mai mugun wahala, tun kafin ya san da cikin, ta zubda shi ba tare da wani damuwa ba.

              Haka tayi yar karamar jinya, a gidan zuwa asibiti.

              ---
"Wayyo Allah! Babanmu kaci wallahi zan mutu idan baka ci, don Allah kayi min, karka kuma kula Ammyn mu, wayyo ni wayyo dad'i!"

      Rufe mata baki yayi da bakin shi, tare da cigaba da buga mata wuta, yana kuma sauya mata salo duk wanda tace haka zai sauya mata, ba tare da ya gaji ba.

       Sai da suka jima Sosai sannan ya zaro, penes din shi ya juye mata ruwan semen din shi, yana sauke ajiyar zuciya.

              Yana gamawa ya

Please Login or Register in order to submit comment